Sashe 65
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A dan zabure ta so mikewa tana fitar da idannuwanta waje sannan muryarta da ta disashe dan kukan da ta sha ta ce" lafia? Menene? Wacece ke?
Bata daina kokarin tayar da ita zaune ba kafin ta mika hannunta a miko mata alkyaba wata iri ta veloor kalar baki sidik
Tana daga zaunen sai zaro ido take matar nan ta rufa mata shi a jikinta ta dora mata shi a saman kanta
A hankali cike da nutsuwa cikin harshen larabci ta ce" a kowani hali shugaba ta farka daga baci ta kiyayi saurin buda bakinta ta yi magana ba tare da ta shiga bayi ha ta wanke bakinta, domin baban abinda zata aikata na bada hanyar da Uban gidanta zai ji zuciyarsa ta hautsine da tashin zuciya shine ya ji warin bakinta, shi kuwa baci idan aka tashi daga shi koda na minti talatin ne baki kan daukan wari marar dadi, irin warin nan na saka ciki ya rikice ko mutun ya yi gagawar kawar da kansa daga wajenka
NAJEEBA ta kara zaro idannuwanta tana gannin wasu biyu sun zo sun hadu sun mikar da ita tsaye, cikin nutsuwa wace du ta fi su yarinta ta matso, sannan kana ganninta ka ga kakarfar mace
Hannun Najeeba ta damka ta kamata ta cicibata suka kama suka dorata a bayanta
Baki hangame Najeeba ke binsu da kallo ta ga an goyeta a baya luf ta aniya neman dirowa da ihu ihu ta ce" Anmy, Anmy meye wannan? Su waye wannan?
Anmy ta matso da sauri tana son kamo hannunta tana fadin" Najeeba, ba wani abu bane zamu koma wancen bangaren ne kin ji? Ki nutsu kar su nutsar da ke
Wannan kalma ta kar su nutsar da ita ya sakata yin wani irin sakalau tana bin kowa da kallo du a firgice
Kara rufa wani zani mai kamshin gaske suka yi a saman kanta hakan ya saka ta daina gannin komai sai tafiar da ake yi da ita
Kwata kwata aka fita daga bangaren Anmy aka yi bangaren da aka tanada domin gyrare gyaren
Dakuna hudu ne a wajen, baban dakin nan suka shige da ita
Mafarin barowar Najeeba daga cikin yan uwanta, mafarin shigarta sabuwar rayuwa mai cike da abubuwan ban mamaki,
A wannan ranar tana ji tana ganni sai da aka tubeta zindir kafin a saka mata wata yar yololuwar riga baka kirin wace aka fara yi mata darzar fatar jikinta da ita
Dakin wani irin dumi ne yake dauke da shi wanda da farko ta ringa zufa sosai sai daga baya zufar ta shanye a jikinta a lokacin da suka yi mata wata irin darzar da ta kusan fitar da ita daga hayacinta
Sosai suka bi lungu lungu na jikinta suka darji fatar Najeeba da wasu irin abubuwa dake dame masu fitar da kanshi abin nan basu barshi iya fatar jikinta ba har fatar kanta sai da suka darza
Da ruwa mai dumin gaske mai hade da ruwan turaren nan mai mugun tsada wato sandal FLEUR aka darwaye jikinta tas
Sabon broch da maclean aka bata ta wanke bakinta sai kakare kirjinta take da kuma kasanta tana biye da su da wani kallon mamaki irin yanda du yanda take neman botsarewa sai su tarota idan ta so nuna karfi sai a barta da wannan matashiyar ta maida ita zaune
Alwallah ta dauro suka fito
Rigar sallar da aka ware aka miko mata ta kabarta sallah cikin nutsuwa ta gabatar
Ta jima kanta a kasa tana hawaye, tama rasa me zata ce? Ta ina zata fara, abinda ta fi fada shine Allah kar ka bari su min auren nan dan kasheni zai yi
Tana dagowa ta yi tahiya kanta sade ta ja carbinta ta gama
Sai da ta gama sannan aka mikar da ita
Rigar tata suka kama mata ta cire hakan ya saka ta tsare su da kallo ranta a yannayin bace ta ce" wai zir zan yi ta zama ne ko me?
Datijuwar nan ce ta girgiza kanta tana kallonta cikin ido ta ce" idan mace zata yi magana, ya kasance ta ragewa idannuwanta tsauri da yawa, irin ta sada su kadan ita bata rufe su ba ita bata bude su sosai ba
Idan maganar fada ce zata yi ya kasance ta sada idannuwan sosai idan ta faro a sanyaye sai ta bude su baki dayansu, bafa daga murya zata yi ba, aa, idannuwan nata ne zasu nuna yannayin da take son isar da sakonta
Hannunta ta saka ta ja Najeeba ta zaunar da ita bakin bed mai dauke da zani mai duhu
Wasu oil ne dake hannunta ta raba zamanta ta shiga tsaga gashin kanta a hankali tana dan shashafa mata shi ta ce" idan kuwa zata yi tambaya ne, ya kasance da kwayar idannuwanta zata dasa question mark din, wato ta yi yawo da su ta dasa su ta hanyar kai kwayar idannuwan nata kasa
Manyan kitso ne ta fara yi mata irin da ake kira zane kwaya hudu ne ta yi niyar yi mata dan haka ta ringa yin kitson a hankali tana lalumata tana tufke har karshen gashinta
A sanyaye ta ce" bale ke din daga yanzu kin zama uwar talakawa, nauyi mai girma ne ya hau kanki wanda yake a wuyan mijinki, zai kasance ke ce mai tarbarsa a du halin da ya shigo maki
Shugaba kan daukan abubuwa, yana shanye duka a waje, yana shanye du wani tashin hankalin talakawansa,
Daga bakin da ya shigo wajenki, sai ki ga ya gaza, a gabanki ne zai iya fitar da bacin ran da ya shaka, a gabanki ne zai iya fitar da tarin yannayi na tausayi, tsoro, ko firgicin da yake hange a tatare da talakawansa wanda hakan zai taba shi sosai, harma ya nuna maki hakin da zuciyarsa take ciki
Ke kuwa *Kece mai shanye damuwarsa*, zaki mayar da shi a gabanki tamkar yaron dake da kiwya kike son ke kuwa sai ya saba da ke, hakan kuwa zai faro daga yannayin idannuwanki
Zaki kasance idannuwanki dauke da haske da kwali, zaki kasance mai sada dubanki a gaban kowa bale a gabansa, zaki kasance mai lumshe idannuwanki a gabansa
Dan saurarawa ta yi tana tsaga na karshe ta ce" sai movement din hannayenki da jikin ki baki daya
Zaki kiyaye irin motsinki a gabansa, ba daga ya nuna maki bacin rai ba zaki tarbi magana da" wa ya isa? Aka yi haka? Ina ba'a isa ba?
Ta hanyar maganarki zaki daukaka muryarki har ki ji maganarki ta girmi tasa,
Daga bakin lokacin da muryarki ta girmi tasa zaki ga ya yi lakwas yana jin zuciyarsa na kara ruruwa yana son kara daukan abin da zafi
Ke din nan, ke ya dace ki sanyaya muryarki ki sada kanki da dubanki
Muryarki ta kara sanyi, ki nuna kin fi shi shiga damuwar da ya shigo maki da ita, a hankali ki nuna masa kowani tsanani yana tare da sauki kafin ki nuna masa cewar idan har yana fadarki, farin ciki mai dorewa shine abinda zai wanzu a tatare da shi
Dago kanta ta yi ta kalli matar, sosai take jin abubuwan da take fada tana kuma anfani da su, idan ta nuna a wanda zata aikatawa ne sai ta yi murmushi karara ta dan girgiza kanta
Za dai ta anfanarwa HUZAIFA, domin ta tabata Allah zai amshi adu'o'inta
Kanta ta mayar ta sada matar ta karasa kitse mata gashin kanta tas sannan ta bi shi da wani man mai dadin kamshi
Mikar da ita ta yi da rigar nan ta jikinta sannan ta kwontar da ita saman bed din
Ji take gajiya sosai na damunta sakamakon irin darzar da aka mata, abu da rashin sabo
Wani hadi ne ta nufota da shi wato APKI da MAN KADANYA cakude da wasu graine kannanu maroon
Hannayenta ta kama ta tayar da ita zaune
Cikin nutsuwa ta ce" cire rigar
Ido Najeeba ta kura mata da mamaki, bata yi magana ba aman yannayinta ya nuna kwari ba zata iya kallo ana ci gaba da wani yi mata zirr ba
Zama matar ta yi da abin a hannunta ta ce" kin san shekarana nawa? Shekarana sitin da biyar a duniya
Da mamaki Najeeba ta zaro ido tana kallonta, sam bata yi kama da wace take da wadinnan shekarun ba
Matar ta ce" wannan din, shine aikina, sannan ban taba yiwa koda yar sarki bane sai matar sarki, matar sarkin ma, sai wace Allah ya yi,
Dan sasautawa ta yi ta ce" SUNNA NA PRINCESSS FADIMATU MUHAMAD, nice yar farko a wajen sarki MUHAMMAD,
Na yi awani a jirgi dan zuwa nan dan mutuncin Mahaifiyarki da kanwar Abihnki
Bani da jiyar juyawa sai na gama abinda ya kawo ni
Kuma lumshe idannuwanta ta yi kafin ta dan buda idannuwanta da yannayin gargadi wanda sam a muryarta babu aman idannuwanta sun nuna ta ce" zaki cire rigar ko na cire maki?
Hannayenta ta saka tana jan rigar cike da mamaki, a hankali ta bada hankalinta kan macen ta ringa gannin yanda take du wani motsinta,
Wannan hadin ta kawo wajen mamanta ta shafa mata a yan mamanta da basu da girma sosai ya kasance ta shafa masu sosai sannan aka kawo wata bra wace ana iya rageta ko a karata aka daure mata su dam
Sakata ta yi ta yi ruf da ciki sannan ta ringa shafa mata shi a wajen duwawunta masu fadi da girma, duda haka ta kara mata domin shi anfaninsa dama shine ya kara cika waje, shi yasa aka shafa shi a mamanta dan ya jara girma sai kuma duwawunta
Wani pant aka bata ta saka sannan aka cenza mata wajen kwoncin
Dayar matar ce ta shigo da wani man mai tsarara ta shiga shafa mata shi a jikinta baki daya tana masaging din jikinta a hankali a hankali har kafafuwanta da tafin hannayenta ko'ina cikin nutsuwa da kula
Bata daina kokarin tayar da ita zaune ba kafin ta mika hannunta a miko mata alkyaba wata iri ta veloor kalar baki sidik
Tana daga zaunen sai zaro ido take matar nan ta rufa mata shi a jikinta ta dora mata shi a saman kanta
A hankali cike da nutsuwa cikin harshen larabci ta ce" a kowani hali shugaba ta farka daga baci ta kiyayi saurin buda bakinta ta yi magana ba tare da ta shiga bayi ha ta wanke bakinta, domin baban abinda zata aikata na bada hanyar da Uban gidanta zai ji zuciyarsa ta hautsine da tashin zuciya shine ya ji warin bakinta, shi kuwa baci idan aka tashi daga shi koda na minti talatin ne baki kan daukan wari marar dadi, irin warin nan na saka ciki ya rikice ko mutun ya yi gagawar kawar da kansa daga wajenka
NAJEEBA ta kara zaro idannuwanta tana gannin wasu biyu sun zo sun hadu sun mikar da ita tsaye, cikin nutsuwa wace du ta fi su yarinta ta matso, sannan kana ganninta ka ga kakarfar mace
Hannun Najeeba ta damka ta kamata ta cicibata suka kama suka dorata a bayanta
Baki hangame Najeeba ke binsu da kallo ta ga an goyeta a baya luf ta aniya neman dirowa da ihu ihu ta ce" Anmy, Anmy meye wannan? Su waye wannan?
Anmy ta matso da sauri tana son kamo hannunta tana fadin" Najeeba, ba wani abu bane zamu koma wancen bangaren ne kin ji? Ki nutsu kar su nutsar da ke
Wannan kalma ta kar su nutsar da ita ya sakata yin wani irin sakalau tana bin kowa da kallo du a firgice
Kara rufa wani zani mai kamshin gaske suka yi a saman kanta hakan ya saka ta daina gannin komai sai tafiar da ake yi da ita
Kwata kwata aka fita daga bangaren Anmy aka yi bangaren da aka tanada domin gyrare gyaren
Dakuna hudu ne a wajen, baban dakin nan suka shige da ita
Mafarin barowar Najeeba daga cikin yan uwanta, mafarin shigarta sabuwar rayuwa mai cike da abubuwan ban mamaki,
A wannan ranar tana ji tana ganni sai da aka tubeta zindir kafin a saka mata wata yar yololuwar riga baka kirin wace aka fara yi mata darzar fatar jikinta da ita
Dakin wani irin dumi ne yake dauke da shi wanda da farko ta ringa zufa sosai sai daga baya zufar ta shanye a jikinta a lokacin da suka yi mata wata irin darzar da ta kusan fitar da ita daga hayacinta
Sosai suka bi lungu lungu na jikinta suka darji fatar Najeeba da wasu irin abubuwa dake dame masu fitar da kanshi abin nan basu barshi iya fatar jikinta ba har fatar kanta sai da suka darza
Da ruwa mai dumin gaske mai hade da ruwan turaren nan mai mugun tsada wato sandal FLEUR aka darwaye jikinta tas
Sabon broch da maclean aka bata ta wanke bakinta sai kakare kirjinta take da kuma kasanta tana biye da su da wani kallon mamaki irin yanda du yanda take neman botsarewa sai su tarota idan ta so nuna karfi sai a barta da wannan matashiyar ta maida ita zaune
Alwallah ta dauro suka fito
Rigar sallar da aka ware aka miko mata ta kabarta sallah cikin nutsuwa ta gabatar
Ta jima kanta a kasa tana hawaye, tama rasa me zata ce? Ta ina zata fara, abinda ta fi fada shine Allah kar ka bari su min auren nan dan kasheni zai yi
Tana dagowa ta yi tahiya kanta sade ta ja carbinta ta gama
Sai da ta gama sannan aka mikar da ita
Rigar tata suka kama mata ta cire hakan ya saka ta tsare su da kallo ranta a yannayin bace ta ce" wai zir zan yi ta zama ne ko me?
Datijuwar nan ce ta girgiza kanta tana kallonta cikin ido ta ce" idan mace zata yi magana, ya kasance ta ragewa idannuwanta tsauri da yawa, irin ta sada su kadan ita bata rufe su ba ita bata bude su sosai ba
Idan maganar fada ce zata yi ya kasance ta sada idannuwan sosai idan ta faro a sanyaye sai ta bude su baki dayansu, bafa daga murya zata yi ba, aa, idannuwan nata ne zasu nuna yannayin da take son isar da sakonta
Hannunta ta saka ta ja Najeeba ta zaunar da ita bakin bed mai dauke da zani mai duhu
Wasu oil ne dake hannunta ta raba zamanta ta shiga tsaga gashin kanta a hankali tana dan shashafa mata shi ta ce" idan kuwa zata yi tambaya ne, ya kasance da kwayar idannuwanta zata dasa question mark din, wato ta yi yawo da su ta dasa su ta hanyar kai kwayar idannuwan nata kasa
Manyan kitso ne ta fara yi mata irin da ake kira zane kwaya hudu ne ta yi niyar yi mata dan haka ta ringa yin kitson a hankali tana lalumata tana tufke har karshen gashinta
A sanyaye ta ce" bale ke din daga yanzu kin zama uwar talakawa, nauyi mai girma ne ya hau kanki wanda yake a wuyan mijinki, zai kasance ke ce mai tarbarsa a du halin da ya shigo maki
Shugaba kan daukan abubuwa, yana shanye duka a waje, yana shanye du wani tashin hankalin talakawansa,
Daga bakin da ya shigo wajenki, sai ki ga ya gaza, a gabanki ne zai iya fitar da bacin ran da ya shaka, a gabanki ne zai iya fitar da tarin yannayi na tausayi, tsoro, ko firgicin da yake hange a tatare da talakawansa wanda hakan zai taba shi sosai, harma ya nuna maki hakin da zuciyarsa take ciki
Ke kuwa *Kece mai shanye damuwarsa*, zaki mayar da shi a gabanki tamkar yaron dake da kiwya kike son ke kuwa sai ya saba da ke, hakan kuwa zai faro daga yannayin idannuwanki
Zaki kasance idannuwanki dauke da haske da kwali, zaki kasance mai sada dubanki a gaban kowa bale a gabansa, zaki kasance mai lumshe idannuwanki a gabansa
Dan saurarawa ta yi tana tsaga na karshe ta ce" sai movement din hannayenki da jikin ki baki daya
Zaki kiyaye irin motsinki a gabansa, ba daga ya nuna maki bacin rai ba zaki tarbi magana da" wa ya isa? Aka yi haka? Ina ba'a isa ba?
Ta hanyar maganarki zaki daukaka muryarki har ki ji maganarki ta girmi tasa,
Daga bakin lokacin da muryarki ta girmi tasa zaki ga ya yi lakwas yana jin zuciyarsa na kara ruruwa yana son kara daukan abin da zafi
Ke din nan, ke ya dace ki sanyaya muryarki ki sada kanki da dubanki
Muryarki ta kara sanyi, ki nuna kin fi shi shiga damuwar da ya shigo maki da ita, a hankali ki nuna masa kowani tsanani yana tare da sauki kafin ki nuna masa cewar idan har yana fadarki, farin ciki mai dorewa shine abinda zai wanzu a tatare da shi
Dago kanta ta yi ta kalli matar, sosai take jin abubuwan da take fada tana kuma anfani da su, idan ta nuna a wanda zata aikatawa ne sai ta yi murmushi karara ta dan girgiza kanta
Za dai ta anfanarwa HUZAIFA, domin ta tabata Allah zai amshi adu'o'inta
Kanta ta mayar ta sada matar ta karasa kitse mata gashin kanta tas sannan ta bi shi da wani man mai dadin kamshi
Mikar da ita ta yi da rigar nan ta jikinta sannan ta kwontar da ita saman bed din
Ji take gajiya sosai na damunta sakamakon irin darzar da aka mata, abu da rashin sabo
Wani hadi ne ta nufota da shi wato APKI da MAN KADANYA cakude da wasu graine kannanu maroon
Hannayenta ta kama ta tayar da ita zaune
Cikin nutsuwa ta ce" cire rigar
Ido Najeeba ta kura mata da mamaki, bata yi magana ba aman yannayinta ya nuna kwari ba zata iya kallo ana ci gaba da wani yi mata zirr ba
Zama matar ta yi da abin a hannunta ta ce" kin san shekarana nawa? Shekarana sitin da biyar a duniya
Da mamaki Najeeba ta zaro ido tana kallonta, sam bata yi kama da wace take da wadinnan shekarun ba
Matar ta ce" wannan din, shine aikina, sannan ban taba yiwa koda yar sarki bane sai matar sarki, matar sarkin ma, sai wace Allah ya yi,
Dan sasautawa ta yi ta ce" SUNNA NA PRINCESSS FADIMATU MUHAMAD, nice yar farko a wajen sarki MUHAMMAD,
Na yi awani a jirgi dan zuwa nan dan mutuncin Mahaifiyarki da kanwar Abihnki
Bani da jiyar juyawa sai na gama abinda ya kawo ni
Kuma lumshe idannuwanta ta yi kafin ta dan buda idannuwanta da yannayin gargadi wanda sam a muryarta babu aman idannuwanta sun nuna ta ce" zaki cire rigar ko na cire maki?
Hannayenta ta saka tana jan rigar cike da mamaki, a hankali ta bada hankalinta kan macen ta ringa gannin yanda take du wani motsinta,
Wannan hadin ta kawo wajen mamanta ta shafa mata a yan mamanta da basu da girma sosai ya kasance ta shafa masu sosai sannan aka kawo wata bra wace ana iya rageta ko a karata aka daure mata su dam
Sakata ta yi ta yi ruf da ciki sannan ta ringa shafa mata shi a wajen duwawunta masu fadi da girma, duda haka ta kara mata domin shi anfaninsa dama shine ya kara cika waje, shi yasa aka shafa shi a mamanta dan ya jara girma sai kuma duwawunta
Wani pant aka bata ta saka sannan aka cenza mata wajen kwoncin
Dayar matar ce ta shigo da wani man mai tsarara ta shiga shafa mata shi a jikinta baki daya tana masaging din jikinta a hankali a hankali har kafafuwanta da tafin hannayenta ko'ina cikin nutsuwa da kula