← Book details Mage Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 77 OF 138

Sashe 77

Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

A hankali ya ringa kai harshensa du wani lungu da sako na jikinta wanda duda kasancewarta bakon shiga sam bata ji ciwo ba sai wani irin madaukakin abu dake mata yawo a ilahirin jikinta sannan tana jin kamarma wace take yin fitsari

A hankali harshensa ya dira a saman zumbulkon cibinta domin cibiyarta bata da rami dan zumbulko ne da ita dan karami

Da lebensa ya ringa yawo a kan wajen hakan ya saka ta kara rintse idannuwanta a hankali ta furta" innalilahi wa'ina ilaihi raj'une
Tana mai kankame jikinta da take ji yana daukan wani ikon Allah daban

Tabas Sultan ya san kan tsiya domin a wannan lokacin du wani sako da lungu na jikinta sai da ya yi kokarin ajiye lebensa da bakinsa da harshensa cike da wata irin kulawar da shi kansa bai san abin ya kai cen ba

A hankali ua saka hannunsa ya damki cinyarta da babar forme dinta wace ke kara shiga idannuwansa

A lokacin da ya raba kafafuwanta a lokacin ya ga irin ikon Allahn dake zuba daga jikinta
Idannuwansa ya tsura sosai duda kokarinta ta rufe jikinta aman ta kasa domin karfin ba wani bane a jikin nata sannan du in ta yinkura dan rufewar yakan karewa ya hanna ne da hannayensa
Yar yatsarsa ya saka ya dangwalo abin a hannunsa,
Yaukinsa da kaurinsa ya tabatar masa lalle shi din ne
Lahauli wala kuwata ila bilah,
Ko tarayar da ya yi da Nadia a yanzu sai da ya yi anfani da liquide wanda zai bashi damar shiga jikinta, asalima a kulun yana ajiye da su ne a kusa da matasan kansa domin Zinaria ce ta koya masa anfani da ire iren abin nan dan kulun sai ya matsa a jikinta yake iya anfanuwa da ita, to hakan ce ta kasance da Nadiama domin ya yi iya kokarinsa dan gannin ta sako sosai ya samu yanda yake so , ba laifi tana da ni'imarta aman dole sai da ya zuba domin idan har ya kisanceta a iya ni'imar jikinta tabas zai mugun ji mata rauni ne
A yanzu abinda ke zuba daga jikin Najeeba ya saka shi kallo har sai da ya ji jikinsa na harbawa

Da sauri ya saki yana hade kafafuwan nata yana jin jikinsa na kara rikice masa, daukanta ya kuma yi tamkar marar lafia ya maida ita saman bed din sannan ya janyo abin rufa ya rufa mata har kusa da wuyanta yana jin harta hannayensa rawa suke

Kara rage tsayinsa ya yi yana kallonta , ita kuwa sai rintse ido take kamar zata yi hauka a cikin zuciyarta, she cnn't believe it,
A yau gatanan kwonce, tsirara haihuwar uwarta , kato, Namiji ya gama sideta tas tas
Namijinma mutumen da suka ringa zama wajen hutu tare, sunna hira tare, har suka buga basket ball
Uwa uba namijin da shine SULTAN SHAHEED,
Yau shine ya gama gannin jikin nan nata da take matukar boyewa tun karfinta
Yau ya gama kalleta ciki da bay, zata iya cewa ya fita sannin me jikinta ya kumsa a yanzun domin ita dai ba zata iya fadin wanni wajen na jikinta kama da me yake ba domin a rayuwarta mutun ce ita mai matukar kunyar ta kali wajen da yake da nauyi a jikinta , sam bata cikin yan matan dake daukan hotunnan jikinsu ko ta tsaya fama da madubi dan ta ga yannayin jikinta

A yau, itane bayan tana ji tana ganni ta zama shaidar me namiji ya gama yi da wata mace, sannan ya dawo ya rike mata hannu ya aiwatar da abubuwan nan a jikinta aman cikin ikon Allah ta rasa kuzarin da zata iya kwatar kanta a gabansa?
Sai da ya dora hannunsa a gefen fuskarta hakan ya sa a tsorace ta kuma buda idannuwanta ta sauke a fuskarsa:
Daf da daf suke da junna ashe
Idansa guda ya kane mata ya sakar mata wani irin murmushin da bata taba gannin namiji na yin irinsa ba kafin ya mike tsaye

Da sauri ya juya dan kar ta ga yannayin da ya shiga, itama gannin dan gajeran wandon ya sakata saurin rintse idannuwanta cike da tsoro tana jin inama zata iya yin ihun da baki daya gidan sai ya girgiza? Da ta yi da sunnan Anmy dan ta zo ta rabata da dakin nan kafin ta mace
Sai ta ringa neman ta kuma sumewa aman abin ya gagara
Sai ta ringa neman inama ta farka ta ganta a falo ace baci ne take mai tsanani

Ba bugu, ba zagi, ba muguwar magana, a sanyaye ya samar da kusanci da jikinta ya shige ya barta a halin da bata san yaya take ciki ba
Cikinta take ji ya kule mata kamar wace ta hadu da kumburin ciki kafin mararta ta kara daure mata sai ciwo ya fara a hankali a hankali yana bala mata sama sama (haba dole, wannan uban tsumi a barka a halin kaka nakayi?)

Idannuwansa ya rintse da sukan karfinsa a lokacin da yake tsarkake jikinsa

Maida hankali ya yi ya gama ya dauro tawul tare da riko wani a hannunsa

Direct wajen suturarsa ya karasa ya buda ya ciro tufafinsa
Ba tare da wani damuwa ba ya kimtsa jikinsa, sannan ya nada rawaninsa

A lokacin da ya zo fita kusan sumewar ta kuma yi, ashe shi ne? Wayo shi ne! Lalle najeeba an yi gaula wawa mahaukaciya ta bugawa a jarida

Idannuwanta ta mayar ta rintse tana jin yanda suke mata zafi sosai,

Yana fitowa ya koma inda Nadia ke kwonce

Bacinta take har zuwa lokacin dan haka bai tasheta ba sai ya nemi waje ya zauna da waya a hannunsa

Auntyn Nadia ya fara yiwa test mesage cewar ta zo, kafin ya shiga tunnanin wanda zai nema ya zo ya tafi da Najeeba

Tun da ta farka ta kimtsa jikinta ta yi wajen yaren

Daya bayan daya ta ringa binsu tana tsayawa ka yi wanka ka fito , tana tsaye ta ga shirinka kafin ka fito wajen cin abinci

Sai da ta zo kan NUSAIBA ta shirya yarinyar tsaf sannan ta dorata a bayanta ta fito da ita

Ido hudu suka yi da shi zaune dare dare a saman daya daga cikin manyan kujerun falon Anmy, gefensa DAYABU ne shima cikin shigar sabuwar shada yana zaune yana kallon yanda kannensa suka yo fes fes da su daga inda yake zaune yana fadawa Bilkissu ta tabatar kowa ya samu abinda yake son ci

NUSAIBA na jin muryarsa ta shiga kokarin dirowa tana fadin" yaya

Murmushi ya yi ya mike da sauri ya amsheta a hannunta ya rungumeta yana sinsina kamshin da take ya ce" kai, wa ya fesa maki turare mai dadi?

Ummu ta mika hannu ta dauki hijab dinta ta saka tana yatsina bakinta

Dayabu ne ya fara dukawa har kasa ya gaishe da Ummu

Cike da kulawa ta ringa amsawa kafin ta ce" DAYABU a nan ba ka kwana?

Abih ya hade rai ya kawar da kansa daga kanta yana turo bakinsa

Anmy ta ce" yaya, walahi tana daga hannu ta wankawa yarinyata mari, abin nan kwana na yi ina zabura, ashe dai bata fasa mari ba?

Abih ya kaleta da sauri ya ce" mari?

Anmy ta ce " kwarai kuwa

Dubansa ya maida wajen Ummu, a dake ya ce" Nana me ya sa zaki dakar min fuskar *y'ata?*, kin san da saboda y'ayana ina iya yin shara'a da mutun?

Baki ta yatsina ta ki bashi amsa hakan ya sa ya kara hasala ya ce" marar kunyar banza kawai malama kin zo kina wani cika fuska ko gaisheni kin kasa yi a gabanki sai dan cikinki ne ya gaishe ni!

A hasale ta dube shi ta ce" MUTALAB wai ina dalili ne ni kake nemana da masifa haka? Haba a barni na huta za'a wani dameni da neman tashin hankali mutun ya girma sai neman fada haka kawai?

Abih ya kureta da kallo, yanda take maganar tana ruko idannuwanta sai ya ji murmushi ya subuce masa a bayane, da sauri ya gimshe fuskarsa ya mike yana dan sosa kansa yana satar kallon Anmy da DAYABU

Gannin shi suke kallo kuma sun ga abinda ya yin ya saka shi hade fuska ya ce" dama abinda ya kawo ni dan mu yiwa baki rakiya ne Bilkissu, na ga kin tara fitsararu a gidan naki na yi nan

Ummu ta kara turo baki tana kallon bayansa ya juya da sauri,
Har sai da ya kai kofa ya juyo, ai kuwa suka yi ido hudu da ita
Wani irin shanye dubansa ya yi a kanta kafin ya dan motsa bakinsa kasan makogwaronsa ya furta" *Ki min rai*
Da sauri ta kawar da dubanta tana jin wani iri a kan jarumin uban y'arta, tunda ta rabu da aurensa bata taba yin wani auren ba, ita ba tsufa ba, ita ba rashin lafia ba, kawai zaman da ta yi da shi ya saka ta kasa gane wani yaren, ta saba sa rayuwa da shi da irin garajensa da fadansa da hayaniyarsa uwa uba da tsarin soyayarsa

Dubanta ta kai wajen DAYABU da Anmy da niyar tambayarsu wai zaman me suke ne? Sai ta ga tsuru ita suke kallo
Sai kawai ta daburce a dan rikice ta ce" Kai meye kake kalona?
Sai kuma ta sosa goshinta ta ce" ka yi ka kai min su makaranta ka wuce aikinka fa? Bana son shashanci ka zo ka wani zauna ana tausarka sai ka ga kanwarka da ka kai gidan miji jiya ba!

Tana fada ne tana kokarin shigewa ciki

Da ido suka rakata har ta shige kafin su kali junna su sakarwa junna murmushi

Zahrau ce ta fito sanye da hijab tana dan sauri ta ce" Anmy, ina zuwa zan je bangaren SULTAN

Anmy ta dan zabura ta kaleta sai kuma ta koma ta zauna a hankali ta gyada mata kai

Ficewa ta yi hankali kwonce ta nufi bangaren

A lokacin da ta shigo abinda ta ganni ne ya bata mamaki, auntyn Nadia ce rike da hannunta sunna tafe a hankali zasu bi ta corridor su shige ciki

Irin tafiar da take Zahrau ta bi da kallo kafin ta kai tsugune ta shiga gaishe shi

Kamar yanda ya saba amsawa hakan ce ta faru kafin ya yi mata nuni da dakinsa
Chapter 77 · 0% Book details