Sashe 54
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cike da kulawa take basu amsar tambayarsu kamar haka" wasu manyan barayi ne aka kawo dan a yi masu nasiha, shine baban cikinsu ya fitar da layar zanarsa ya so ya bace a gaban mai martaba
Hakan da ya yi ya saka Shaheed gane abinda yake nufi tun kafin ya saka layar bakinsa ya zabura ya damki hannunsa ya kaishi kasa sannan ya take hannun nasa ya saka masa layar a bakinsa ya kuma rike masa numfashi har ya hadiyeta sai dai abin mamaki bai bace din ba
Hakan ya saka Shaheed yin fada mai tsauri a fada domin baki dayansu sai da ya saka suka fitar da asirinsu ya take kafin ya shiga fadin" ashe idan har karyar asirinku zata ci a gabana ni ba jinnin marigayi bane!
Ya daki kirjinsa ya furta" na rantse da wanda raina ke hannunsa daga yau kuna ji kuna ganni sata zata gagareku domin kun hadu da faduwar gaba kennan in dai zaku ayanna sata a ranku!
Sai kuma ya kai dubansa wajen amintacensa ya umarci a je da su gidan horo sannan an bazu neman sauran da suka aikata satar gidan Elhaj Hamza domin sai da suka yiwa y'ayansa biyu fyade sannan suka kwashe komai na matarsa ita kuwa suka sumar da ita
Najeeba ta zauna dabar kusa da Anmy ta ce" Anmy, aman shima mai martabar yana da asiri ne?
Ummulkhair ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Najeeba, daga nan muka yi kallon abinda ke faruwa, Najeeba kin ga irin yanda ya murde jikeken katon nan kuwa? Dogarai suka zaburo da polisan dake tsaitsaye aman da hannunsa daya ya dakatar da su ya kuma murde masa hannun sai da ya hadiye layar da balaki wanda layar ana sakata a baki ake bacewa sai gashi dar a tsaye ba inda suka bace , Najeeba wai kin ga wani irin abu da ya ringa bin jikina na tsoro wani yam yam yam, ni walahi baki daya sai na ga kamar ba uaya shaheed da muke gani a nan dakin Anmy ba, kike maganar asiri, ai da uban asiri yake takama shine ayar Allah
Anmy ta sauke ajiyar zuciya, a hankali ta ce" na san shi da zafin zuciya, aman ban san cewa yana da karfi irin wanda idannuwana suka gani a yau ba, baki daya dogaransa sai suka bude filin kirari maganar da nake maki da kyar yan jarida suka watse suka barshi ya shige ciki dan yin sallaj, tun dazu ina son shiga na kasa
Najeeba ta yi wani malalacin murmushi, a kasan ranta kuwa fadi take, oh yanzu haka wani sarkaci ne ya samu marar karfi, in ba haka ba mutumen dake cikin malunmalunma bashi da wani girma sai tsayi me zai iya yiwa gagarumin barawo?
.............................................
A yau kam cike da wani irin takama ta sadar da kanta da dakinsa, baki daya yau tun da abin nan ya faru aka zagayeta ake mata wani irin kirarin da ya sakata jin du duniya kai babu matar sarkin da ta kaita isa da takama, mijinta jarumi ne a kowani fani, irin yanda ya nan da nan labarin yanda ya yiwa wannan barawo da ya gagari gida da waje, barawon dake tsinkawa manyan alhazawa mari idan ya yi niya, ko kuwa sai ya yi kiranka ya shaida maka rana da lokacin da zai maka sata yana takama da layar zanarsa zai shiga kuma ya dauka ya kuma tafi ba yanda zaka yi da shi, shine yau ya shiga hannun SHAHEED wanda ya jima yana jiran irin ranar da zai kasance gashi gashi su gwada ga da ga su ga wanda zai ci
Wannan lamari ya saka gidanjen TV da radio suka dauka, nan da nan labarai ya shiga gama garin sai murna ake ana shewa ana fadin" wane yaro wane uwar yaro! Wane dan karamin tsagera da tarban babansa, Gurnanin zaki mai ban tsoro yake, shine sarkin sarakuna, tabas a shekarunsa ya kasance yaro ne a kan karagar mulki wanda a lokacin hawansa da yawa sun shiga zulumin yarintarsa zai hau karagar mulki? Da yawa sun shiga tsoro da firgicin lamarin , sannu a hankali suka dawo suke dukan kirji su fadi cewa" su yan kasar damagaran ne, sarkinsu na nan ya kwana lafia, kuma du wanda ya taka su zai taka shi!
Har yanzu bata yi waya da mahaifiyarya ba, hasalima wayar ta kashe ta fi so ta je gata gata su yi wace zasu yi
Cikinta ya fice, tun a jiya kuma jinnin da ta dan zubar ya tsaya duda ba samun karfin jikinta ta yi sosai ba aman ta yi niya zata je ta mika gaisuwarta
Ta san bata isa ba, bata isa ta kawo masa wargin a kan me ya daurawa mahaifinta aure ba, aman ta rantse sai ya yi dana sannin auren da ya daura daga shi har du wani wanda yake tare da shi! Amarya kuwa ko? Zata dawo gidansu da kafarta ko a kawota......
Tun da ta shigo tana binsa da kallo bayan ta zube ta gama yi masa kirari da gaishe shi
Agogon da ya ciro yake dubawa ya dan dakatar yana kallonta
Har ta dan fada, ya san barin da ta yi ne ya hadasa haka ko?
Da kansa ya ringa takowa har inda take
Hannunsa ya saka ya mikar da ita tsaye
Cikin nutsuwa ya janyota jikinsa ya bata kyakyawar rungumar da ta sakata jinta a cikin nutsuwa nan da nan
A hankali ya ringa dan kawo hancinsa jikinta har wajen kunnanta na dama
Muryarsa ciki ciki ya furta" shin jinnin nan ya barki ko yana nan?
Sai da ta ji gabanta ya fadi, a hankali ta so girgiza kanta dan irin yanda take da sarau din haduwarsu a bed abinda ya saka kennan har a yi a gama take a takure da kasa sakin jikinta sai dai jin da ta yi da gwuiwarsa ya gane bata saka abinda zai tare mata daudar ba ya saka shi tun daga tsayen ya shiga haukatata ta hanyar yin anfani da sajen fuskarsa da dan gemunsa yana giga mata shi a wuyanta
Alkyabarta ya sabule ya yar nan kafin ya saka hannayensa duka biyu ya dauketa cimak ya yi saman bed din da ita
Shinfideta ya yi kafin ya bi bayanta ya shiga cire mata tufafin jikinta, yana yi yana kara kallon yannayinta idannuwanta a rintse suke sannan ta yi aikin da ta saba ta kwonce masa luf ya kasance ko cire tufafinsa ba zata taya shi ba dan ta kara saka masa abin a ransa
Haka ya dane ya shiga dan kokarin gannin ya samu nutsuwar dake matukar damunsa
Ba wani wasa mai armashi, domin du inda ya kai hannunsa ya taba maimakun ta bashi dama sosai ko ta nuna masa tana jin dadi duda ta fi son romance fiye da komai aman ba hali ta sandame idannuwanta rufe
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya ringa damkarta yana son ya ringa jujuyata ya samu stl kala daban daban ko zai samu ya samu nutsuwa da wuri, aman abin ya ci tura dan kwonciya daya tak take iya hakuri itama ba wai a daneta da kyau a raraketa ba aa sama sama
Shi da kansa sai da ya wahala bale ita da take wani irin shashekar da ya skaka shi jin abin du ya tsaya masa a rai
Da kyar ya iya kawowa ya sauka a kanta dama ko rigarsa bai cire ba iya abinda ya san zai anfanar mata ya fitar domin ko ya cire din aikin banza ne ba shafa masa jiki zata yi ba bale ya ji dan dadin da yake hasashen ana iya ji idan an yi hakan
Bayi ya nufa yana jin wani iri a cikin zuciyarsa, shin ko zai samu wata malamar dake wayar da kai a irin wannan fannin ya kirawota ta shiga ta wayewa Zinaria kai ne? Ko zai samo irin shawarwarin hakan na wa'azuzuka na waya ya zaunar da ita ya kunna mata ne?
Irin yanda idan yana neman agajin ya samu nutsuwa yake nuna mata cewar ta rike shi, ta shafa masa jikinsa ta taya shi, aman sai ta ringa rintse ido kamar wace ke shan wahalar kasancewa da shi? Shin ya fi karfinta ne take boyewa suke zaune da cutarwa haka ko ita a rayuwarta bata dauki sex da mahinmanci ba? Ko bata da lafia ne?
Ruwa ya kunna ya shiga wanke najasar dake tare da shi da niyar ya yi ya fito ya sameta ya zaunar da ita
Yau kam zai yi mata tambayoyin da yake son idan har ta bashi amsoshinsu ta nan zai fahimci abinda ke damunta, in sha Allahu zai zauna ya yi doguwar magana da ita ya nuna mata shi fa yana son macen da zata zama yar bariki a cikin dakinsa
Idan yau zata daka cinyarsa da kafarta dan ta haukata shi zai bude mata ya yi mata rashe rashe ta taka
Idan yau zata haukata shi da salonta da ya rantse ya gama samun nutsuwa
Abubuwan sun masa yawa
Rigimar cikin gidansu, rigimar waje, ga kuma rigimar cikin jikinsa!
Zai so ya samu nutsuwar jikin nasa dan ya san idan har fa baya tare da nutsuwar nan yana yawan dauke wuta
Da tawul daure a kugunsa ya fito ya kai dubansa saman bed din
Sai dai wayam ba ita ba alamunta
Wani irin takaici ya saka shi bin kofar falonsa da kallo
Ya tabata ta tafi!
Haushin hakan ya saka shi daukarwa kansa niyar koda ta zo da bukata ba zai kulata ba! Yama gama yankewa kansa hukunci a yau aure zai daura a kwanannan, dama abinda ya saka shi dan jinkirtawa rasuwar Bintu
......................................
Bayan kwana
Biyu
Ya kasance yau laraba ce, ranar da yake zuwa fada tun karfe uku dan a cen yake gabatar da salar isha'i, sai dai yana zaune a falonsa na ciki carbinsa karami a hannunsa yana ja hankalinsa kwonce yaka dauke da abin droon dinsa mai hasko masa komai dake wakana a cikin gidan dama dakunan
Tun sunna daka ran fitowarsa har karfe biyar na yama ta yi, su dai basu motsa daga wajen da suke tsaitsaye dan jiran fitowarsa ba
Hakan da ya yi ya saka Shaheed gane abinda yake nufi tun kafin ya saka layar bakinsa ya zabura ya damki hannunsa ya kaishi kasa sannan ya take hannun nasa ya saka masa layar a bakinsa ya kuma rike masa numfashi har ya hadiyeta sai dai abin mamaki bai bace din ba
Hakan ya saka Shaheed yin fada mai tsauri a fada domin baki dayansu sai da ya saka suka fitar da asirinsu ya take kafin ya shiga fadin" ashe idan har karyar asirinku zata ci a gabana ni ba jinnin marigayi bane!
Ya daki kirjinsa ya furta" na rantse da wanda raina ke hannunsa daga yau kuna ji kuna ganni sata zata gagareku domin kun hadu da faduwar gaba kennan in dai zaku ayanna sata a ranku!
Sai kuma ya kai dubansa wajen amintacensa ya umarci a je da su gidan horo sannan an bazu neman sauran da suka aikata satar gidan Elhaj Hamza domin sai da suka yiwa y'ayansa biyu fyade sannan suka kwashe komai na matarsa ita kuwa suka sumar da ita
Najeeba ta zauna dabar kusa da Anmy ta ce" Anmy, aman shima mai martabar yana da asiri ne?
Ummulkhair ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Najeeba, daga nan muka yi kallon abinda ke faruwa, Najeeba kin ga irin yanda ya murde jikeken katon nan kuwa? Dogarai suka zaburo da polisan dake tsaitsaye aman da hannunsa daya ya dakatar da su ya kuma murde masa hannun sai da ya hadiye layar da balaki wanda layar ana sakata a baki ake bacewa sai gashi dar a tsaye ba inda suka bace , Najeeba wai kin ga wani irin abu da ya ringa bin jikina na tsoro wani yam yam yam, ni walahi baki daya sai na ga kamar ba uaya shaheed da muke gani a nan dakin Anmy ba, kike maganar asiri, ai da uban asiri yake takama shine ayar Allah
Anmy ta sauke ajiyar zuciya, a hankali ta ce" na san shi da zafin zuciya, aman ban san cewa yana da karfi irin wanda idannuwana suka gani a yau ba, baki daya dogaransa sai suka bude filin kirari maganar da nake maki da kyar yan jarida suka watse suka barshi ya shige ciki dan yin sallaj, tun dazu ina son shiga na kasa
Najeeba ta yi wani malalacin murmushi, a kasan ranta kuwa fadi take, oh yanzu haka wani sarkaci ne ya samu marar karfi, in ba haka ba mutumen dake cikin malunmalunma bashi da wani girma sai tsayi me zai iya yiwa gagarumin barawo?
.............................................
A yau kam cike da wani irin takama ta sadar da kanta da dakinsa, baki daya yau tun da abin nan ya faru aka zagayeta ake mata wani irin kirarin da ya sakata jin du duniya kai babu matar sarkin da ta kaita isa da takama, mijinta jarumi ne a kowani fani, irin yanda ya nan da nan labarin yanda ya yiwa wannan barawo da ya gagari gida da waje, barawon dake tsinkawa manyan alhazawa mari idan ya yi niya, ko kuwa sai ya yi kiranka ya shaida maka rana da lokacin da zai maka sata yana takama da layar zanarsa zai shiga kuma ya dauka ya kuma tafi ba yanda zaka yi da shi, shine yau ya shiga hannun SHAHEED wanda ya jima yana jiran irin ranar da zai kasance gashi gashi su gwada ga da ga su ga wanda zai ci
Wannan lamari ya saka gidanjen TV da radio suka dauka, nan da nan labarai ya shiga gama garin sai murna ake ana shewa ana fadin" wane yaro wane uwar yaro! Wane dan karamin tsagera da tarban babansa, Gurnanin zaki mai ban tsoro yake, shine sarkin sarakuna, tabas a shekarunsa ya kasance yaro ne a kan karagar mulki wanda a lokacin hawansa da yawa sun shiga zulumin yarintarsa zai hau karagar mulki? Da yawa sun shiga tsoro da firgicin lamarin , sannu a hankali suka dawo suke dukan kirji su fadi cewa" su yan kasar damagaran ne, sarkinsu na nan ya kwana lafia, kuma du wanda ya taka su zai taka shi!
Har yanzu bata yi waya da mahaifiyarya ba, hasalima wayar ta kashe ta fi so ta je gata gata su yi wace zasu yi
Cikinta ya fice, tun a jiya kuma jinnin da ta dan zubar ya tsaya duda ba samun karfin jikinta ta yi sosai ba aman ta yi niya zata je ta mika gaisuwarta
Ta san bata isa ba, bata isa ta kawo masa wargin a kan me ya daurawa mahaifinta aure ba, aman ta rantse sai ya yi dana sannin auren da ya daura daga shi har du wani wanda yake tare da shi! Amarya kuwa ko? Zata dawo gidansu da kafarta ko a kawota......
Tun da ta shigo tana binsa da kallo bayan ta zube ta gama yi masa kirari da gaishe shi
Agogon da ya ciro yake dubawa ya dan dakatar yana kallonta
Har ta dan fada, ya san barin da ta yi ne ya hadasa haka ko?
Da kansa ya ringa takowa har inda take
Hannunsa ya saka ya mikar da ita tsaye
Cikin nutsuwa ya janyota jikinsa ya bata kyakyawar rungumar da ta sakata jinta a cikin nutsuwa nan da nan
A hankali ya ringa dan kawo hancinsa jikinta har wajen kunnanta na dama
Muryarsa ciki ciki ya furta" shin jinnin nan ya barki ko yana nan?
Sai da ta ji gabanta ya fadi, a hankali ta so girgiza kanta dan irin yanda take da sarau din haduwarsu a bed abinda ya saka kennan har a yi a gama take a takure da kasa sakin jikinta sai dai jin da ta yi da gwuiwarsa ya gane bata saka abinda zai tare mata daudar ba ya saka shi tun daga tsayen ya shiga haukatata ta hanyar yin anfani da sajen fuskarsa da dan gemunsa yana giga mata shi a wuyanta
Alkyabarta ya sabule ya yar nan kafin ya saka hannayensa duka biyu ya dauketa cimak ya yi saman bed din da ita
Shinfideta ya yi kafin ya bi bayanta ya shiga cire mata tufafin jikinta, yana yi yana kara kallon yannayinta idannuwanta a rintse suke sannan ta yi aikin da ta saba ta kwonce masa luf ya kasance ko cire tufafinsa ba zata taya shi ba dan ta kara saka masa abin a ransa
Haka ya dane ya shiga dan kokarin gannin ya samu nutsuwar dake matukar damunsa
Ba wani wasa mai armashi, domin du inda ya kai hannunsa ya taba maimakun ta bashi dama sosai ko ta nuna masa tana jin dadi duda ta fi son romance fiye da komai aman ba hali ta sandame idannuwanta rufe
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya ringa damkarta yana son ya ringa jujuyata ya samu stl kala daban daban ko zai samu ya samu nutsuwa da wuri, aman abin ya ci tura dan kwonciya daya tak take iya hakuri itama ba wai a daneta da kyau a raraketa ba aa sama sama
Shi da kansa sai da ya wahala bale ita da take wani irin shashekar da ya skaka shi jin abin du ya tsaya masa a rai
Da kyar ya iya kawowa ya sauka a kanta dama ko rigarsa bai cire ba iya abinda ya san zai anfanar mata ya fitar domin ko ya cire din aikin banza ne ba shafa masa jiki zata yi ba bale ya ji dan dadin da yake hasashen ana iya ji idan an yi hakan
Bayi ya nufa yana jin wani iri a cikin zuciyarsa, shin ko zai samu wata malamar dake wayar da kai a irin wannan fannin ya kirawota ta shiga ta wayewa Zinaria kai ne? Ko zai samo irin shawarwarin hakan na wa'azuzuka na waya ya zaunar da ita ya kunna mata ne?
Irin yanda idan yana neman agajin ya samu nutsuwa yake nuna mata cewar ta rike shi, ta shafa masa jikinsa ta taya shi, aman sai ta ringa rintse ido kamar wace ke shan wahalar kasancewa da shi? Shin ya fi karfinta ne take boyewa suke zaune da cutarwa haka ko ita a rayuwarta bata dauki sex da mahinmanci ba? Ko bata da lafia ne?
Ruwa ya kunna ya shiga wanke najasar dake tare da shi da niyar ya yi ya fito ya sameta ya zaunar da ita
Yau kam zai yi mata tambayoyin da yake son idan har ta bashi amsoshinsu ta nan zai fahimci abinda ke damunta, in sha Allahu zai zauna ya yi doguwar magana da ita ya nuna mata shi fa yana son macen da zata zama yar bariki a cikin dakinsa
Idan yau zata daka cinyarsa da kafarta dan ta haukata shi zai bude mata ya yi mata rashe rashe ta taka
Idan yau zata haukata shi da salonta da ya rantse ya gama samun nutsuwa
Abubuwan sun masa yawa
Rigimar cikin gidansu, rigimar waje, ga kuma rigimar cikin jikinsa!
Zai so ya samu nutsuwar jikin nasa dan ya san idan har fa baya tare da nutsuwar nan yana yawan dauke wuta
Da tawul daure a kugunsa ya fito ya kai dubansa saman bed din
Sai dai wayam ba ita ba alamunta
Wani irin takaici ya saka shi bin kofar falonsa da kallo
Ya tabata ta tafi!
Haushin hakan ya saka shi daukarwa kansa niyar koda ta zo da bukata ba zai kulata ba! Yama gama yankewa kansa hukunci a yau aure zai daura a kwanannan, dama abinda ya saka shi dan jinkirtawa rasuwar Bintu
......................................
Bayan kwana
Biyu
Ya kasance yau laraba ce, ranar da yake zuwa fada tun karfe uku dan a cen yake gabatar da salar isha'i, sai dai yana zaune a falonsa na ciki carbinsa karami a hannunsa yana ja hankalinsa kwonce yaka dauke da abin droon dinsa mai hasko masa komai dake wakana a cikin gidan dama dakunan
Tun sunna daka ran fitowarsa har karfe biyar na yama ta yi, su dai basu motsa daga wajen da suke tsaitsaye dan jiran fitowarsa ba