Sashe 136
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Du daria suka saka , a lokacin da aka yi kiransa aka gabatar masa da irin kokarin kannen nasa sai kawai ya hade su baki dayansu a jikinsa yana dan bubuga bayansu, tabas ya ji wani irin dadi mai sanyaya zuciya sannan ya kara ji a cen kasan zuciyarsa cewa ahalinsa ahalinsa ne, jinnin Mutalab ba zasu taba zubar da dan uwansu ba
A tsaye suke kan kafafuwansu kan shirye shirye
Rana na yi suka kwasa a cikin motoci tare da dogarai yan rakiya wajen motar dogaran kanta mota hudu ce suka saka su a tsakiya cikin shiga ta alkyaba a rurufe masu ko'ina suka yada zango a gidan su amaryar yaya Dayabu
Irin tarbar da suka samu sun ji dadinta sosai, iyayenta ba wasu masu arziki bane ama mutane ne masu wadatar zuci, an masu dahuwa an gyara masu waje an shinfida masu tabarmu da darduma an kawo masu sansanyan tukudi wanda ya ji damu da sansanyar solani ya sha siga da kayan kanshi ga uban cikwui din dake ciki
Ai kau suka baje tamkar ba matar sarakai bane a wajen suka sha abinsu ana wasa ana daria inda mutane ke ta son su samu damar ganninsu aman dogaran nan sun kasa sun tsare dan kuwa kiran da sultan ke yi yana karawa ya kara saka sarkin Dogarai tsayawa kikam a kofar shiga sai muzurai yake ya kasa ya tsare domin uwar dakinsu na ciki
Abinda ya kawo su suka shiga yi, wato kitso da kunshi, sun raraba aiyukan a tsakaninsu inda kanwarsu mami itama ta kware a wajen zana kunshi kamar wata aljannah haka ta ringa zane masu kafafuwa Najeeba kam ta cire alkyaba ta ajiye ta shiga yaryarawa Auntunsu kitso wace ta sake cikinsu take kara karantarsu da jin kaunarsu a cikin zuciyarta domin ita a duniya ta tabata Allah ne ya wanke ya bata wannan bayin Allah da ake tsoro a cikin gari, ita kam sam bata ga abin tsoro a tatare da su ba, abin kaunarta ne, farin cikin zuciyarta ne, mutanen rufin asirinta ne tunda suka nuna mata kauna du irin arzikinsu da sarautarsu suka rungumeta a jikinsu sai kawai take ji a kasan zuciyarta lalle adu'ar samun miji na gari da dangi masu saukin hali da ta taso tana yi tun tana yar karamarta ne Allah ya amsa mata
Ba su su bar gidan nan ba sai kusan salar isha'i, shima kira ne ya shigo wayarta tana dagawa a dake ya furta" Zaki ja abinda zaki shiga kule ke da fita sai na maki wani cikin kin haihu, kin manta jariran da kika bari a gida ne?"
Murmushi kawai ta yi tana sakawa kitson da aka kusan gama mata ribom suka mike sukai masu salama
Nan suma suka yo masu bajintarsu daidai karfinsu inda aka hado su da uban tukudin nan cike da katon kula har biyu da kayan damunsa wanda hakan ya masu dadi dan kuwa sun ji dadin gumbar nan sosai walahi
Sunna zuwa gidan ba zama ba suka yi, a nan aka gamawa Najeeba kitsontsa suka tarar UMMU ta ci karfin kitson Ummukulsum wace ake mata wasu irin kannanun kitso masu shegen kyau
Ummukulsum ta yi wani irin fresh da ita, ta kara fitowa das da ita, dama du ta fi su hasken fata sai fatar ta kara haske sosai da santsi, ko a ido ka kaleta zaka so kuma kallonta domin abar sha'awa ce, a zaunen da take daga kasa wata yar kujera ce ta tsuguni wace balarabar ta ajiye mata, ana mata kitson tana kawo turaran wuta na tsuguni lokaci zuwa lokaci tana saka mata, wannan turaran da irin gyaran kasan da akai mata 6a saka ko yar yatsarta bata gigin gwada sakawa a jikinta domin kuwa ta yi wani irin matsewa abin ba'a cewa komai
Nan Najeeba ta zauna bayan ta watsa ruwa ta shayar da yaranta, sannan ta mikawa masu kula da su ta kama kan AMMI ta shiga kitsa masu du kuwa da irin tarin gajiyar da suka shigo da ita Zahrau kuwa ta shiga kunsa mata lalle namu na hausa
Ummulkhair ce ke ta turo baki tana hararar wayarta ta dago daga saka farcen da take yiwa Ummi ta kalli Ummukulsum ta ce" AMMI kin ga ba, walahi na san ita ta ba Yarima numberna ya ba wannan mutumen da suka zo tare, ni su fita a harkata ba zan iya ba gaskiya"
Ammi ta ce" to wai meye aibunsa? Dan kawai yana nesa da gari Ummulkhair ai idan abin ki ga gidan ya kama zaki zo ki ga gidan ko? Ni walahi nutsuwar yaron ne ta birge ni, gashi kyakyawa mai ladabi da biyaya to meye aibunsa? "
Dan bakinta ta kara turowa tana jin Najeeba na gyara zamanta tana tsaga kitson kan AMMI ta ce" Ammi, balema kudi ne da shi na rantse, kin ga fa a Abujar da yake zaune a cen aka haife shi, mahaifinsa ya rasu da wuri ne ya bara masa tarin dukiyar da shi kansa bai san adadinta ba, a haka mahaifinyarsa itama ta rasu, shine ya ki kula kudin ya je karatu , a waje suka hadu da Yarima har suka kula abota ke kam an yi solofiyo "
Da mamaki Ummi ke kallon Najeeba wace itace bakuwarta, ba komai ya bata mamaki ba kuwa sai ta yanda aka yi Najeebar ta samu information a kan mutumen
UMMU ta ce" Idon naira ta ce ki amince ke meye ki amince mana?"
Ammi ta ce" kin ga dai kar ki yiwa y'ata, ai gaskiya ta fada, to tsakani da Allah meye aibu dan ka so kudi? Ke yar albarka kudi abin so ne ehe!"
Ita dai mesage ta tura masa kamar haka" Ni dai ba zan iya auren mai yaren inglish a bakinsa ba, kai da baka da RRR a harshenka, kumama ni bana son mai kyau gaskiya "
A lokacin da ya karanta sai ya saki murmushi yana kallon Yarima dake yi masa mitar shi bai ga anfanin hanna masa gannin mata da aka yi ba wai sai an daura aure bayan matarsa ce, ya dora yatsunsa ya rubuta mesage kamar haka" Ma ji ma gani, aman mai yaren RR din nan sai ya zamo uban y'ayanki da izinin Allah domin ba inda zan je Sarkin Damagaran uba ne ga kowa, ya kuma bani daki"
Haka suka yi ta raha tsakaninsu har zuwa shiga kwonci kafin kowace ta labe da waya tana dan taba hira da mijinta, ciki kuwa harda Najeeba wace a irgenta bai fi kwana takwas zasu koma bangarensu ba, wato zata fara daukan duty
Hotunnan dinkunnansa da aka kawo ne take ta bi daya bayan daya tana kallo, bakinta ta turo ta danna voice tana shagwabe muryarta ta ce" Ni du kayan nan na rasa wanda kyansa bashi da yawa, Ni gaskiya haka kawai ka saka masu kyau ka fita daurin aure Har ka samo mana wata? "
Murmushi ya yi daga kwoncen da yake yana mai jin dadin irin yanda lokaci zuwa lokaci take nuna kishinsa a fili wanda hakan ke saka shi jinsa wani gingirigin, kafin ya danna ya shiga bata amsa daidai da maganarta
Asubah alkhairi Fari mijin Najeeba
A ranar dake gobe daurin aure sun wuni ne sunna tsaye kan harkar tsare tsaren tarbar baki da irin abincin da za'a girka wanda baki daya girkin larabawa ne za'a yi a wannan taron aure na y'ayan Mutalab
Sai da magariba ta yi suka kile a baban filin dake zagayen wajen AMMI ya su ya su suka shiga gabatar da sister Days, wanda ya dauki larabawan da suka zo da tsuma su Ummu, da su Ammi da Ummu, sai yan matan da su Najeeba
Kwaliya ce suka dauka irin ta larabawa, sun shirya shiri mai tsarin gaske ga turaran wuta sun jojona waje waje sun zuba uban turaren da ya ringa game masarautar ba iya nan ba, a wajen kuwa harda DAYABU wanda yake tare da kannen nasa tun da yama, sallah kawai ke tashinsa
Raguna har uku aka gasa masu,
irin gashin nan mai fita daidaya, aka gabatar masu da komai da komai sunna shan kidan larabawa sunna cin gasashen ragon nan sunna korawa da jusss
Ai kau rawa suke sha abinsu iyayen na shan dariya
Daga inda yake ringeshe da computer a kunne a gabansa da tablettt dinsa yana bin yanda suke gabatar da bikin nasu ya fi kurawa Najeeba ido, wace kugunta ke daure da irin abin nan na larabawa wanda sunna rawa yana bada sautin cas cas cas, hannayenta rike da wata yar igiya fara, gabanta kuwa wani kwanon silba ne karami, sai kafarta da ta dora kafa daya kan daya ita kuwa dauke da sarkar kafa mai walwali, kasancewar wajen da wadatacen haske sai ya zamanto komai yana ganni
Hirarta take hankalinta kwonce, sannan ba abaya bace a jikinta, sket ne budade da wata bak'ar riga wace ta bi lafafen cikinta wanda ko shi da ba dan ya san shine ya yi mata cikin da ta raina a gabansa har ta haife shi ba da shi zai fara karyata cewar ta taba haihuwa a wannan shafafen cikin, sannan ko a zaunen da take duwawunta da cinyoyinta sun kara wani irin bajewa wanda ke nuni da kibar haihuwar a cen ta tare, sai mamanta da suke cike bam ga ruwan nono na shayarwa ga asalin halitarsu
Ajiyar zuciya ya ringa saukewa yana jin wayarsa na ta tsuwa, kiran nan ya kai na tara a kadan, tun da magariba ake kiransa aman wannan da ya zamanto a kusa kusa sai kawai ya mika hannunsa ya dauko yana mai duba sunnan dake sama
Dan kara kurawa sunnan ido ya yi da dan mamaki, dan gannin Gimbiyar garin agadez ce,
Yana da numberta a wayarsa, ama kira bai taba hada su kai tsaye ba, koda jaje ne ko gaisuwa takan bi ta kan y'arta ne
Rage sautin kidan ya yi ya dan gyara kishingidarsa da wayar a hannunsa da kuma tablettt din yana kallo ya amsa kiran ta hanyar salama cikin nutsatsiyar muryarsa mai kamala
A tsaye suke kan kafafuwansu kan shirye shirye
Rana na yi suka kwasa a cikin motoci tare da dogarai yan rakiya wajen motar dogaran kanta mota hudu ce suka saka su a tsakiya cikin shiga ta alkyaba a rurufe masu ko'ina suka yada zango a gidan su amaryar yaya Dayabu
Irin tarbar da suka samu sun ji dadinta sosai, iyayenta ba wasu masu arziki bane ama mutane ne masu wadatar zuci, an masu dahuwa an gyara masu waje an shinfida masu tabarmu da darduma an kawo masu sansanyan tukudi wanda ya ji damu da sansanyar solani ya sha siga da kayan kanshi ga uban cikwui din dake ciki
Ai kau suka baje tamkar ba matar sarakai bane a wajen suka sha abinsu ana wasa ana daria inda mutane ke ta son su samu damar ganninsu aman dogaran nan sun kasa sun tsare dan kuwa kiran da sultan ke yi yana karawa ya kara saka sarkin Dogarai tsayawa kikam a kofar shiga sai muzurai yake ya kasa ya tsare domin uwar dakinsu na ciki
Abinda ya kawo su suka shiga yi, wato kitso da kunshi, sun raraba aiyukan a tsakaninsu inda kanwarsu mami itama ta kware a wajen zana kunshi kamar wata aljannah haka ta ringa zane masu kafafuwa Najeeba kam ta cire alkyaba ta ajiye ta shiga yaryarawa Auntunsu kitso wace ta sake cikinsu take kara karantarsu da jin kaunarsu a cikin zuciyarta domin ita a duniya ta tabata Allah ne ya wanke ya bata wannan bayin Allah da ake tsoro a cikin gari, ita kam sam bata ga abin tsoro a tatare da su ba, abin kaunarta ne, farin cikin zuciyarta ne, mutanen rufin asirinta ne tunda suka nuna mata kauna du irin arzikinsu da sarautarsu suka rungumeta a jikinsu sai kawai take ji a kasan zuciyarta lalle adu'ar samun miji na gari da dangi masu saukin hali da ta taso tana yi tun tana yar karamarta ne Allah ya amsa mata
Ba su su bar gidan nan ba sai kusan salar isha'i, shima kira ne ya shigo wayarta tana dagawa a dake ya furta" Zaki ja abinda zaki shiga kule ke da fita sai na maki wani cikin kin haihu, kin manta jariran da kika bari a gida ne?"
Murmushi kawai ta yi tana sakawa kitson da aka kusan gama mata ribom suka mike sukai masu salama
Nan suma suka yo masu bajintarsu daidai karfinsu inda aka hado su da uban tukudin nan cike da katon kula har biyu da kayan damunsa wanda hakan ya masu dadi dan kuwa sun ji dadin gumbar nan sosai walahi
Sunna zuwa gidan ba zama ba suka yi, a nan aka gamawa Najeeba kitsontsa suka tarar UMMU ta ci karfin kitson Ummukulsum wace ake mata wasu irin kannanun kitso masu shegen kyau
Ummukulsum ta yi wani irin fresh da ita, ta kara fitowa das da ita, dama du ta fi su hasken fata sai fatar ta kara haske sosai da santsi, ko a ido ka kaleta zaka so kuma kallonta domin abar sha'awa ce, a zaunen da take daga kasa wata yar kujera ce ta tsuguni wace balarabar ta ajiye mata, ana mata kitson tana kawo turaran wuta na tsuguni lokaci zuwa lokaci tana saka mata, wannan turaran da irin gyaran kasan da akai mata 6a saka ko yar yatsarta bata gigin gwada sakawa a jikinta domin kuwa ta yi wani irin matsewa abin ba'a cewa komai
Nan Najeeba ta zauna bayan ta watsa ruwa ta shayar da yaranta, sannan ta mikawa masu kula da su ta kama kan AMMI ta shiga kitsa masu du kuwa da irin tarin gajiyar da suka shigo da ita Zahrau kuwa ta shiga kunsa mata lalle namu na hausa
Ummulkhair ce ke ta turo baki tana hararar wayarta ta dago daga saka farcen da take yiwa Ummi ta kalli Ummukulsum ta ce" AMMI kin ga ba, walahi na san ita ta ba Yarima numberna ya ba wannan mutumen da suka zo tare, ni su fita a harkata ba zan iya ba gaskiya"
Ammi ta ce" to wai meye aibunsa? Dan kawai yana nesa da gari Ummulkhair ai idan abin ki ga gidan ya kama zaki zo ki ga gidan ko? Ni walahi nutsuwar yaron ne ta birge ni, gashi kyakyawa mai ladabi da biyaya to meye aibunsa? "
Dan bakinta ta kara turowa tana jin Najeeba na gyara zamanta tana tsaga kitson kan AMMI ta ce" Ammi, balema kudi ne da shi na rantse, kin ga fa a Abujar da yake zaune a cen aka haife shi, mahaifinsa ya rasu da wuri ne ya bara masa tarin dukiyar da shi kansa bai san adadinta ba, a haka mahaifinyarsa itama ta rasu, shine ya ki kula kudin ya je karatu , a waje suka hadu da Yarima har suka kula abota ke kam an yi solofiyo "
Da mamaki Ummi ke kallon Najeeba wace itace bakuwarta, ba komai ya bata mamaki ba kuwa sai ta yanda aka yi Najeebar ta samu information a kan mutumen
UMMU ta ce" Idon naira ta ce ki amince ke meye ki amince mana?"
Ammi ta ce" kin ga dai kar ki yiwa y'ata, ai gaskiya ta fada, to tsakani da Allah meye aibu dan ka so kudi? Ke yar albarka kudi abin so ne ehe!"
Ita dai mesage ta tura masa kamar haka" Ni dai ba zan iya auren mai yaren inglish a bakinsa ba, kai da baka da RRR a harshenka, kumama ni bana son mai kyau gaskiya "
A lokacin da ya karanta sai ya saki murmushi yana kallon Yarima dake yi masa mitar shi bai ga anfanin hanna masa gannin mata da aka yi ba wai sai an daura aure bayan matarsa ce, ya dora yatsunsa ya rubuta mesage kamar haka" Ma ji ma gani, aman mai yaren RR din nan sai ya zamo uban y'ayanki da izinin Allah domin ba inda zan je Sarkin Damagaran uba ne ga kowa, ya kuma bani daki"
Haka suka yi ta raha tsakaninsu har zuwa shiga kwonci kafin kowace ta labe da waya tana dan taba hira da mijinta, ciki kuwa harda Najeeba wace a irgenta bai fi kwana takwas zasu koma bangarensu ba, wato zata fara daukan duty
Hotunnan dinkunnansa da aka kawo ne take ta bi daya bayan daya tana kallo, bakinta ta turo ta danna voice tana shagwabe muryarta ta ce" Ni du kayan nan na rasa wanda kyansa bashi da yawa, Ni gaskiya haka kawai ka saka masu kyau ka fita daurin aure Har ka samo mana wata? "
Murmushi ya yi daga kwoncen da yake yana mai jin dadin irin yanda lokaci zuwa lokaci take nuna kishinsa a fili wanda hakan ke saka shi jinsa wani gingirigin, kafin ya danna ya shiga bata amsa daidai da maganarta
Asubah alkhairi Fari mijin Najeeba
A ranar dake gobe daurin aure sun wuni ne sunna tsaye kan harkar tsare tsaren tarbar baki da irin abincin da za'a girka wanda baki daya girkin larabawa ne za'a yi a wannan taron aure na y'ayan Mutalab
Sai da magariba ta yi suka kile a baban filin dake zagayen wajen AMMI ya su ya su suka shiga gabatar da sister Days, wanda ya dauki larabawan da suka zo da tsuma su Ummu, da su Ammi da Ummu, sai yan matan da su Najeeba
Kwaliya ce suka dauka irin ta larabawa, sun shirya shiri mai tsarin gaske ga turaran wuta sun jojona waje waje sun zuba uban turaren da ya ringa game masarautar ba iya nan ba, a wajen kuwa harda DAYABU wanda yake tare da kannen nasa tun da yama, sallah kawai ke tashinsa
Raguna har uku aka gasa masu,
irin gashin nan mai fita daidaya, aka gabatar masu da komai da komai sunna shan kidan larabawa sunna cin gasashen ragon nan sunna korawa da jusss
Ai kau rawa suke sha abinsu iyayen na shan dariya
Daga inda yake ringeshe da computer a kunne a gabansa da tablettt dinsa yana bin yanda suke gabatar da bikin nasu ya fi kurawa Najeeba ido, wace kugunta ke daure da irin abin nan na larabawa wanda sunna rawa yana bada sautin cas cas cas, hannayenta rike da wata yar igiya fara, gabanta kuwa wani kwanon silba ne karami, sai kafarta da ta dora kafa daya kan daya ita kuwa dauke da sarkar kafa mai walwali, kasancewar wajen da wadatacen haske sai ya zamanto komai yana ganni
Hirarta take hankalinta kwonce, sannan ba abaya bace a jikinta, sket ne budade da wata bak'ar riga wace ta bi lafafen cikinta wanda ko shi da ba dan ya san shine ya yi mata cikin da ta raina a gabansa har ta haife shi ba da shi zai fara karyata cewar ta taba haihuwa a wannan shafafen cikin, sannan ko a zaunen da take duwawunta da cinyoyinta sun kara wani irin bajewa wanda ke nuni da kibar haihuwar a cen ta tare, sai mamanta da suke cike bam ga ruwan nono na shayarwa ga asalin halitarsu
Ajiyar zuciya ya ringa saukewa yana jin wayarsa na ta tsuwa, kiran nan ya kai na tara a kadan, tun da magariba ake kiransa aman wannan da ya zamanto a kusa kusa sai kawai ya mika hannunsa ya dauko yana mai duba sunnan dake sama
Dan kara kurawa sunnan ido ya yi da dan mamaki, dan gannin Gimbiyar garin agadez ce,
Yana da numberta a wayarsa, ama kira bai taba hada su kai tsaye ba, koda jaje ne ko gaisuwa takan bi ta kan y'arta ne
Rage sautin kidan ya yi ya dan gyara kishingidarsa da wayar a hannunsa da kuma tablettt din yana kallo ya amsa kiran ta hanyar salama cikin nutsatsiyar muryarsa mai kamala