Sashe 135
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sun yi sototo da su harma suke labewa a lokacin da aka fitar da su aka gabatar da su suka dawo mutane sak kamar kowa
Sarkin garin agadez ya yi duka da kyakyawar bulala ya gindaya rantsuwar cewa ba zai iya dagawa du wani mai wulakanta dan adam dan kawai Allah ya bashi dama ba, ya kawo misalai da ayoyi ya fasarce kan ko musulunci ya hanna da irin alkawarin azabar da zata tabata a kan masu irin halayen Gimbiya da zinariya kafin ya sanar da gayar daurin auren Yarima da Gimbiya Ummukulsum rana daya da yaya Dayabu, hakan ya saka Gimbiya kara rintse idannuwanta domin kuwa wannan lamari har ya taba lafiarta dan a yanzu fama take da hawan jinni mai karfin gaske domin bata taba tunanin zata wayi gari ita Gimbiyar sarkin garin agadez a gidan horo a gidansu ba, hakan ya sa sunna komawa ta salami masu hidimarta dan idannuwanta ganni suke daria suke mata, sun gama rainata sun gama ganninta a wulakance a yanzun kam bata da wata daraja da fada a ji a masarautar Agadez
Inda Zinaria take kara daga mata hankali da koke koke da magiya da rokon a taimaka a mayar da ita dakinta ta tuba ba zata kuma ba
A yanzun masautar na tafia ne bisa mutunta bawa, daraja dan adam, bayin masarautar kansu sun samu inci daidai misali, domin ba zaka kiraye su da bayi ba sai dai mahidimta haka
kuma har salarry ne da su
GIMBIYA Zahrau kuwa na dauke da cikinta wata hudu abinta, inda Sarki ke nan nan da dan cikin nan yana mai bata kulawa ta musaman
___________________________
A yau ya yi wani irin baci ne mai cike da mafarkai wai ana miko masa jarirai
A lokacin da ya farka salar asubahi ne ya sauke dubansa a kan Nadia, baiwar Allah ta kara budewa ta zama wata irin rusheshiya, gashi yanzu bata samun wadatacen baci sai goshin asuba, a haka yake tashinta ta gabatar da ibadarta, mahaifiyarta ta nemi alfarmar ta koma gida ta haihu aman ya kasa bari
Da sauri ya kimtsa ya gabatar da sallarsa, kafin ya zauna ya shiga tashinta
Da kyar ta iya tashi ga nauyin jiki ga nauyin baci ya taimaka mata har zuwa bayin sannan ya dawo ya zauna da carbinsa a hannunsa yana ja
Wayarsa ya dauka ya shiga dubawa dan gannin sakwanin da ya samu
A yauma ya ci karro ne da message din Zinaria, bai duba ba ya goge shi ya ajiye wayar gefe
Sai da ya ga ta tayar da sallar sannan ya mike ya nufi bangaren AMMI dan du idan aka ce ba kwanakin Najeeba bane hankalinsa kacokam na kanta, yakan kwana ya a mafarkai wani mafarkin har da su gudu zai kaita asibiti
Tun da ya buda ya fara cin karro da yaran gidan, ga wani dadadan kanshin turaran wuta da ya daki hancinsa, sai shige da fice suke murna kwonce a kan fuskokinsu, hakan sai ya bashi mamaki domin su din ba masu tashin asusubar nan bane
A hankali ya idasa kutsawa ya shige falon, nan kunnayensu suka fara jiyo masa muryarta a sanyaye ta ce" AMMI, ba zan iya shan kunnu ba ni dai , kin ga kunnu na busa mutun haka kawai na zama katotuwa a ringa yi min daria?"
Ammi na daria ta ce" NAJEEBANA, ki taimaka ki sha kunnunki kin ga yaran nan da suke mutsu mutsu da baki, ina tsoron su yi tsotsau, idan kuwa babu ruwa za'a sha rigima a gidan nan"
Wata irin zabura ya yi har yana jin zai fadi a kas dan karasawa wajen da suke hayaniyar
Da sauri ya bayana a gabansu, gaba daya jikinsa ne ya dauki rawa harma ya rasa me zai furta a lokacin da ya ga NAJEEBA zaune saman katifa mai daukan mutun biyu gefenta sange ne irin na jarirai da wasu jajayen jarirai sunna kwonce lufff sai yan uwanta da suka zagayeta
Ammi ta ringa murmushi tana gannin yanda ya rikice ya kalleta , ya kalli yaren , ya kalli Ammi, ya kalli yan matan da du suka sada kawunnansu sunna gaishe shi
"Ammi yaushe yaushe? Ammi biyu ne? Ammi yaya aka yi ba'a kirani ba? Ammi wai da gaske ko daya daga cikin mafarkaina ne?" Ya ringa fadi bakinsa na rawa kamar zai fadi ya haye saman katifar
Salamr su Yaya Dayabu da Abih ne ya saka su juyawa
A lokacin shi kuwa ido rufe so yake ya shafa gefen fuskarta koma ya sumbaceta sai kusantarta yake tana dan kaucewa tana sada kanta
Yaya Dayabu kansa sai ga hawaye yana ciro yaran yana mikawa yan uwansa da mahaifinsu sun kasa furta wata kalma mai nauyi, sai cen yaya dayabu ya ce" AMMI, wai dama ba wahaka haihuwar? Ni kulun da tunani nake kwana, irin yanda Najeeba take da son jiki idan ta tashi haihuwa du sai mun fita hayacinmu, wai sai kawai yanzu na ga message"
Ammi da farin ciki ya kasa boyuwa a fuskarta tana daria ta ce" tun karfe daya take nakuda, shima ogan ai tun lokacin na gwada kiransa ama ba'a daga ba sai na masu uzuri kawai
Muna tsaye muna kulawa da ita har abin ya idasa kankama, walahi Allah ya bata mai sauki tunda an sauka lafia, ama ai haihuwa haihuwa ce DAYABU"
Yaya Dayabu ya ringa jejera mata sannu, shi kuwa Shaheed ya rike hannunta na dama yana kallonta, wani irin farin ciki, da madaukakiyar kaunarsu baki dayansu ya saka shi jin son ya rukunkumeta ya kwala ihun sunnansa ya yi ta murna
Karshe dai a wajen nan har Nadia a nan ta same su, inda ta ringa santin babis din maza baki dayansu masu girma da kyau kamar zata hadiye su haka take ji a cikin zuciyarta
Sun hade, sun cakule, harta da yaran sun saki jikinsu a gaban Sultan wanda ya kasa ya tsare yara a hannunsa haka kuma hannunta a hannunsa ya kasa saki sai faman murzawa yake a haka har aka zo maganar shayarwa nan ya kura mata ido cike da birbewa yana kallon yanda suke kiciniya ita da Ummulkhair
Kansa ya dan girgiza yana murmushi ya mike ya bar wajen dan a baiwa masu son shigowa barka danar shigowa domin an dakatar da su a waje
Saura daya kwalin kwal😁😁 in sha Allah
[3/31, 11:36 PM] BAK'A CE: 🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
*68*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
An sha Sunna lafia, sunnan da idan na tsaya zane dole ne mu shekare a wajen nan, harka ce ta manya, manyanma saraki dan haka ki hasaso yanda lamarin ya wakana hajiata, yara sun ci sunnan ABDALLAH da MUHAMMAD
Sunna yin sati biyu da kwana biyu auren yaya Dayabu ya rage saura sati uku Nadiama ta haihu, ta samu yaronta namiji fari tass shima kato da shi
Nan aka kuma yin wani zaman sunnan, inda baki daya Najeeba ta hargitsa taron ta hanyar shigar da take sakewa, gata jegon ya karbeka fatarta ta kara murjewa , sai kawai take baza abin kallo da kanshi idan ta gita, haka kuma a tsaye take kan kafafuwanta a kan al'amura
Uwa uba mawakiyar nan ce ta larabawa ta sake zuwa, wada a lokacin da kidan ya tashi SHAHEED sai da gabansa ya fadi da sauri ya bada umarni a kaiwa Najeeba karamar wayarsa dan ya san batama san inda tata wayar take ba
Murmushi kawai take zubawa a lokacin da take jin kashedinsa na kar ta kuskura kar ta yarda, kar ta yi gigin yin rawa
A hankali ta furta" Haba takawa, haba uban gudan Beebah......zan yi maka rawarka a daki ne zan juya maka har na kada maka kugu na yi maka rawar kalangu daga ni sai kai, na daina rawa ko dan su Abdallah "
Murmushi ne ya subuce masa ya ringa dan gyada kansa cike da kasaita hakan ya sa dogarai sada kawunnansu sunna miko gaisuwa da kirari dan gannin Saraki na murmushi ya tafi duniyar shauki (😁)
Gimtsewa ya yi yana mai kashe kiran tare da sauke ajiyar zuciya
An watse taro lafia, bayan watse taro ne mahaifiyar Nadia ta zo har wajen Ammi ta duka ta nemi alfarmar Nadia ta je gida ta yi wanka, ba dan komai ba sai dan ita likita ce kuma Nadia ta karu sosai wajen haihuwar nan tana son kulata da kanta
Duda ba'a yin hakan, ba'a zuwa wanka a gidan sarauta, ama sai Ammi ta yi mata wannan alfarma, domin kuwa tun saran da maciji ya yi mata suka so hakan aka hanna a yanzun kam sai ta basu wannan dama domin ko ba komai iyayenta ne ai kuma suna da karamci da kawar da kai
_________________________
Shirye shirye ya kankama, Ummukulsum ta shige dakin gyara, inda Najeeba ke makalewa itama ana bata gyaran nata na musaman domin du wani abin da Ummu zata sha tare suke sha, harma ta fita mayar da hankali domin a yanzun ta fita sannin darajar abin
auren kara karasowa yake , bai fi sauran kwana biyu kadai a daura auren Yaya Dayabu da amaryarsa ba, sannan na su ummu da Yarima
A wannan rana ne su Zahrau, su Yarima ango da baban amininsa mai sunna Idriss suka yada zango a garin damagaran tare da yan rakiyarsu tun karfe goma na safe cikin jirgin air france da ya wuce dan sauka a garin Niamey
Sunna sauka hadewa suka yi da yan uwanta suka harhada abinda suka ajiye a grup din da suka yi create iya su yan matan sukai shawara dan bada gudunmuwarsu ga yayansu abin alfaharinsu
Zahrau kanta da take babarsu wace komai ya shiga hannunta sai da ta yi mamakin irin kokarin da suka yi, nan suka samu Ammi da Ummu wace itama ta zo gidan a yau domin a nan masarautar za'a gabatar da shagulgulan auren duka biyu suka zube masu tarin kudin da takardojin adu'o'in kananun da suka rubuta ciki kuwa harda takardar Najeeba inda ya rubuta kalamai kamar haka "YAYANA, INA MAKA ADU'A KA SAMO MIN BABIES MATA DA YAWA YAWA YAWA"
Sarkin garin agadez ya yi duka da kyakyawar bulala ya gindaya rantsuwar cewa ba zai iya dagawa du wani mai wulakanta dan adam dan kawai Allah ya bashi dama ba, ya kawo misalai da ayoyi ya fasarce kan ko musulunci ya hanna da irin alkawarin azabar da zata tabata a kan masu irin halayen Gimbiya da zinariya kafin ya sanar da gayar daurin auren Yarima da Gimbiya Ummukulsum rana daya da yaya Dayabu, hakan ya saka Gimbiya kara rintse idannuwanta domin kuwa wannan lamari har ya taba lafiarta dan a yanzu fama take da hawan jinni mai karfin gaske domin bata taba tunanin zata wayi gari ita Gimbiyar sarkin garin agadez a gidan horo a gidansu ba, hakan ya sa sunna komawa ta salami masu hidimarta dan idannuwanta ganni suke daria suke mata, sun gama rainata sun gama ganninta a wulakance a yanzun kam bata da wata daraja da fada a ji a masarautar Agadez
Inda Zinaria take kara daga mata hankali da koke koke da magiya da rokon a taimaka a mayar da ita dakinta ta tuba ba zata kuma ba
A yanzun masautar na tafia ne bisa mutunta bawa, daraja dan adam, bayin masarautar kansu sun samu inci daidai misali, domin ba zaka kiraye su da bayi ba sai dai mahidimta haka
kuma har salarry ne da su
GIMBIYA Zahrau kuwa na dauke da cikinta wata hudu abinta, inda Sarki ke nan nan da dan cikin nan yana mai bata kulawa ta musaman
___________________________
A yau ya yi wani irin baci ne mai cike da mafarkai wai ana miko masa jarirai
A lokacin da ya farka salar asubahi ne ya sauke dubansa a kan Nadia, baiwar Allah ta kara budewa ta zama wata irin rusheshiya, gashi yanzu bata samun wadatacen baci sai goshin asuba, a haka yake tashinta ta gabatar da ibadarta, mahaifiyarta ta nemi alfarmar ta koma gida ta haihu aman ya kasa bari
Da sauri ya kimtsa ya gabatar da sallarsa, kafin ya zauna ya shiga tashinta
Da kyar ta iya tashi ga nauyin jiki ga nauyin baci ya taimaka mata har zuwa bayin sannan ya dawo ya zauna da carbinsa a hannunsa yana ja
Wayarsa ya dauka ya shiga dubawa dan gannin sakwanin da ya samu
A yauma ya ci karro ne da message din Zinaria, bai duba ba ya goge shi ya ajiye wayar gefe
Sai da ya ga ta tayar da sallar sannan ya mike ya nufi bangaren AMMI dan du idan aka ce ba kwanakin Najeeba bane hankalinsa kacokam na kanta, yakan kwana ya a mafarkai wani mafarkin har da su gudu zai kaita asibiti
Tun da ya buda ya fara cin karro da yaran gidan, ga wani dadadan kanshin turaran wuta da ya daki hancinsa, sai shige da fice suke murna kwonce a kan fuskokinsu, hakan sai ya bashi mamaki domin su din ba masu tashin asusubar nan bane
A hankali ya idasa kutsawa ya shige falon, nan kunnayensu suka fara jiyo masa muryarta a sanyaye ta ce" AMMI, ba zan iya shan kunnu ba ni dai , kin ga kunnu na busa mutun haka kawai na zama katotuwa a ringa yi min daria?"
Ammi na daria ta ce" NAJEEBANA, ki taimaka ki sha kunnunki kin ga yaran nan da suke mutsu mutsu da baki, ina tsoron su yi tsotsau, idan kuwa babu ruwa za'a sha rigima a gidan nan"
Wata irin zabura ya yi har yana jin zai fadi a kas dan karasawa wajen da suke hayaniyar
Da sauri ya bayana a gabansu, gaba daya jikinsa ne ya dauki rawa harma ya rasa me zai furta a lokacin da ya ga NAJEEBA zaune saman katifa mai daukan mutun biyu gefenta sange ne irin na jarirai da wasu jajayen jarirai sunna kwonce lufff sai yan uwanta da suka zagayeta
Ammi ta ringa murmushi tana gannin yanda ya rikice ya kalleta , ya kalli yaren , ya kalli Ammi, ya kalli yan matan da du suka sada kawunnansu sunna gaishe shi
"Ammi yaushe yaushe? Ammi biyu ne? Ammi yaya aka yi ba'a kirani ba? Ammi wai da gaske ko daya daga cikin mafarkaina ne?" Ya ringa fadi bakinsa na rawa kamar zai fadi ya haye saman katifar
Salamr su Yaya Dayabu da Abih ne ya saka su juyawa
A lokacin shi kuwa ido rufe so yake ya shafa gefen fuskarta koma ya sumbaceta sai kusantarta yake tana dan kaucewa tana sada kanta
Yaya Dayabu kansa sai ga hawaye yana ciro yaran yana mikawa yan uwansa da mahaifinsu sun kasa furta wata kalma mai nauyi, sai cen yaya dayabu ya ce" AMMI, wai dama ba wahaka haihuwar? Ni kulun da tunani nake kwana, irin yanda Najeeba take da son jiki idan ta tashi haihuwa du sai mun fita hayacinmu, wai sai kawai yanzu na ga message"
Ammi da farin ciki ya kasa boyuwa a fuskarta tana daria ta ce" tun karfe daya take nakuda, shima ogan ai tun lokacin na gwada kiransa ama ba'a daga ba sai na masu uzuri kawai
Muna tsaye muna kulawa da ita har abin ya idasa kankama, walahi Allah ya bata mai sauki tunda an sauka lafia, ama ai haihuwa haihuwa ce DAYABU"
Yaya Dayabu ya ringa jejera mata sannu, shi kuwa Shaheed ya rike hannunta na dama yana kallonta, wani irin farin ciki, da madaukakiyar kaunarsu baki dayansu ya saka shi jin son ya rukunkumeta ya kwala ihun sunnansa ya yi ta murna
Karshe dai a wajen nan har Nadia a nan ta same su, inda ta ringa santin babis din maza baki dayansu masu girma da kyau kamar zata hadiye su haka take ji a cikin zuciyarta
Sun hade, sun cakule, harta da yaran sun saki jikinsu a gaban Sultan wanda ya kasa ya tsare yara a hannunsa haka kuma hannunta a hannunsa ya kasa saki sai faman murzawa yake a haka har aka zo maganar shayarwa nan ya kura mata ido cike da birbewa yana kallon yanda suke kiciniya ita da Ummulkhair
Kansa ya dan girgiza yana murmushi ya mike ya bar wajen dan a baiwa masu son shigowa barka danar shigowa domin an dakatar da su a waje
Saura daya kwalin kwal😁😁 in sha Allah
[3/31, 11:36 PM] BAK'A CE: 🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
*68*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
*ND*
An sha Sunna lafia, sunnan da idan na tsaya zane dole ne mu shekare a wajen nan, harka ce ta manya, manyanma saraki dan haka ki hasaso yanda lamarin ya wakana hajiata, yara sun ci sunnan ABDALLAH da MUHAMMAD
Sunna yin sati biyu da kwana biyu auren yaya Dayabu ya rage saura sati uku Nadiama ta haihu, ta samu yaronta namiji fari tass shima kato da shi
Nan aka kuma yin wani zaman sunnan, inda baki daya Najeeba ta hargitsa taron ta hanyar shigar da take sakewa, gata jegon ya karbeka fatarta ta kara murjewa , sai kawai take baza abin kallo da kanshi idan ta gita, haka kuma a tsaye take kan kafafuwanta a kan al'amura
Uwa uba mawakiyar nan ce ta larabawa ta sake zuwa, wada a lokacin da kidan ya tashi SHAHEED sai da gabansa ya fadi da sauri ya bada umarni a kaiwa Najeeba karamar wayarsa dan ya san batama san inda tata wayar take ba
Murmushi kawai take zubawa a lokacin da take jin kashedinsa na kar ta kuskura kar ta yarda, kar ta yi gigin yin rawa
A hankali ta furta" Haba takawa, haba uban gudan Beebah......zan yi maka rawarka a daki ne zan juya maka har na kada maka kugu na yi maka rawar kalangu daga ni sai kai, na daina rawa ko dan su Abdallah "
Murmushi ne ya subuce masa ya ringa dan gyada kansa cike da kasaita hakan ya sa dogarai sada kawunnansu sunna miko gaisuwa da kirari dan gannin Saraki na murmushi ya tafi duniyar shauki (😁)
Gimtsewa ya yi yana mai kashe kiran tare da sauke ajiyar zuciya
An watse taro lafia, bayan watse taro ne mahaifiyar Nadia ta zo har wajen Ammi ta duka ta nemi alfarmar Nadia ta je gida ta yi wanka, ba dan komai ba sai dan ita likita ce kuma Nadia ta karu sosai wajen haihuwar nan tana son kulata da kanta
Duda ba'a yin hakan, ba'a zuwa wanka a gidan sarauta, ama sai Ammi ta yi mata wannan alfarma, domin kuwa tun saran da maciji ya yi mata suka so hakan aka hanna a yanzun kam sai ta basu wannan dama domin ko ba komai iyayenta ne ai kuma suna da karamci da kawar da kai
_________________________
Shirye shirye ya kankama, Ummukulsum ta shige dakin gyara, inda Najeeba ke makalewa itama ana bata gyaran nata na musaman domin du wani abin da Ummu zata sha tare suke sha, harma ta fita mayar da hankali domin a yanzun ta fita sannin darajar abin
auren kara karasowa yake , bai fi sauran kwana biyu kadai a daura auren Yaya Dayabu da amaryarsa ba, sannan na su ummu da Yarima
A wannan rana ne su Zahrau, su Yarima ango da baban amininsa mai sunna Idriss suka yada zango a garin damagaran tare da yan rakiyarsu tun karfe goma na safe cikin jirgin air france da ya wuce dan sauka a garin Niamey
Sunna sauka hadewa suka yi da yan uwanta suka harhada abinda suka ajiye a grup din da suka yi create iya su yan matan sukai shawara dan bada gudunmuwarsu ga yayansu abin alfaharinsu
Zahrau kanta da take babarsu wace komai ya shiga hannunta sai da ta yi mamakin irin kokarin da suka yi, nan suka samu Ammi da Ummu wace itama ta zo gidan a yau domin a nan masarautar za'a gabatar da shagulgulan auren duka biyu suka zube masu tarin kudin da takardojin adu'o'in kananun da suka rubuta ciki kuwa harda takardar Najeeba inda ya rubuta kalamai kamar haka "YAYANA, INA MAKA ADU'A KA SAMO MIN BABIES MATA DA YAWA YAWA YAWA"