← Book details Mage Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 107 OF 138

Sashe 107

Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Dan bakinta da take maganar kawai ya kurawa ido, shi bama fahimtar yarenta yake ba, a irin yanda yake jin kansa ne baya son yin wani kwakwaran abin da zai kara birkita masa lisafi, so yake ya kadaice ya huce, so yake kafin ya dauki kowani irin mataki ya huce sannan, baya son daukan mataki ransa bace ya zo ya yi dana sani, a hankali ya kai hannunsa wajen kugunta mai dauke da jigidar nan ya damki wajen da dan karfi hakan ya sa suka shaida sunna nan ta hanyar dan yi kara kadan sannan ya shiga tafia da ita a hankali wajen bed

Asalamu alaikum gidan Mage😆,

Walahi ina ganninku, ina kuma biye da comment dinku, ku sani ina ji da ku ina kuma bin ku da adu'a, Alhamdulilah gashi na yau, fatan zaku karo min comment din ku zafafa,
Kufa yi hakuri, kun san harkallar funiyar sai a slow walahi i'm vry busy😌, zan fa yi shara yau aradu masu mana labe a gidan nan ehe☹️

[3/31, 11:30 PM] BAK'A CE: 🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻

*Na*

*SAJIDA*

💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝

☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_

54

Tirjewa ta shiga yi, lokaci daya ta fashe masa da kukan da ya saka shi ja ya tsaya kansa kuwa ya sara masa

Da kyar ya kuma iya daga idannuwansa ya sauke saman fuskarta, irin yanda ta ririke tawul din nata da karfin gaske tana girgiza masa kai tana mamatse kafafuwa ya bi da kallo, a hankali ya furta" MENENE JEEBA?"

Najeeba ta turo bakinta ta shiga dan buga kafarta aman bata yi gigin sakin tawul din ba, a raunane ta ce" ni bana son zuwa cen din ne "

SHAHEED ya ringa bin irin yannayin bacin da ta yi magana, kamar wani mai son karantar bakon abin da bai taba gani ba haka ya zama sai bin fuskarta da yannatin jikinta kawai yake da kallo

Kuma fara janta ya yi, da wani irin sauri ta si kubcewa ta gudu gannin rikon na yanzu ya dan sasaura mata shi

Bata san daga ina ba, bata san a lokacin da ya damki dantsen hannunta ba ya juyota juyi daya ya kaita jikin bango ya hadeta
Irin buguwar da ta yi da dan karfi ya sakata rinrintse ido tare da jiran jin saukar gigitacen marin da ta tabata sai ta saki dan fitsarin dake mararta

A hankali ta ringa jin iska kadan na dan dukan fuskarta, bata iya buda idannuwan nata ba sai rawa rawa da suke na tana son budewa tsoron hakan ya hanna mata budewar

Yar yatsarsa mai bima babar yatsa ya saka a kwonce, tun daga tsiron gashin gaban goshinta ya ringa shafawa a hankali har ya sauko da yatsar tasa wanen da ta daure tawul irin daurin da ake yiwa magani tam a faidai kirjunta wato ta yi taho na taho ta hade su a nan
Yar yatsar tasa ya dora kan kukin ya ringa dan zagayawa

Baki daya ta kuma rinrintse idannuwan nata tana jiran jin tashin hankalin nan dake shirin faruwa da ita

A sanyaye cikin muryar da bata sanshi da ita ba ta ji ya ce" ke din yar kokowa ce?"

Da mamakinta buda idannuwanta jin kamar da sanyi ya yi mata magana, da sauri ta cire dubanta a cikin idannuwansa sakamakin irin yanda idannuwansa suke da ja sosai, kuma yake shanye su yanai mata kallon nan na tsana gashi kuma yana magana a hankali, me kennan? Oh irin ya yi mata sanya sanya ya kashe banza ko?

Habarta ya kamo a hankali ya dago dubanta sunna kallon junna, ya ce" bana son ina magana ba amsa JEEBA"

Najeeba ta hadiyi wani yawu a hankali mukutt, a ranta kuwa fadi take ka ji karuwanci ni NJAEEBA, a fili ta ce" aa,aa walahi ba yar kokowa bace ni "

Shaheed ya ce" karya ne Najeeba, ke ba yar kokowa ba aman kulun kike kokowa a waje? Yaushe ne shin zan huta da faduwar gaban hakan?"

A yanzu kam ta rasa da wace kalma zata bashi amsa, amsar kanta ce ta rasa me zata ce masa, sai kawai ta shiga jin jikinta na son yi mata rawar dari, kai ina haba ina, yaya tana jira ya gagaura mata mari ya nemi yi mata fyade na biyu sai ya wani tsaya yanai mata magana salo salo bayan ta san cewar idan ya samu hanyar kasheta tsaf sai dauke kanta ya huta?

SHAHEED ya kuma tsurawa fuskarta ido, kukan nan da ta ringa yi ba ko digon hawaye, ya Allah , yana cikin yannayi na damuwa , sone yake kawai ta je ta kwonta ya san da ya barta a kwonce aman kiri kiri tana saka shi yawan maganar da zai hadasa masa ciwon kai da tsatsauran tunani

"Ummm? NAJEEBA ki je ki kwonta kin ji?" Ya fada a karo na biyu yana kallonta

Da sauri ta saki tawul din ta kamo hannunsa da yake son kuma dorawa a kan fatarta bayan wahala hakan ke bata, sosai take jin wahalar hakan ko dan bata saba haka ba?, kuma wai SULTAN SHAHEED? tap, kai ta kuma girgiza masa a sanyaye ta ce" ka yi min rai na koma bangaren Ammi, shikenan sai kuma watarana ka ji SHAHEED? "

da wani madaukakin mamakin ya kuma kallon bakinta mai kama sunnansa kai tsaye, zai iya rantsewa ko yana yaro yarinyar nan bata gama idasa iya magana bama aman dan raini kai tsaye ita ke kiransa da sunna shaheed duda ba daidai ta iya sunnan ba aman kasancewar Marigayi mai martaba yakan kirayeshi ne da sunnansa kai tsaye, gashi ita din tun tana yar kankannuwarta AMMI keda nacin daukota sai ta koyi sunnan take fadi abinta, aman duda haka a gaskiya a yanzu ta bashi mamaki da take iya kiran sunnan kai tsaye hankali kwonce abinta

Dan girgiza kansa ya yi , muryarsa dai stil a sanyaye ya ce" ba zan iya ba, bama zan iya mayar da ke cen ba, kin ga ba yauba ita ke baki damar taka abinda bai dace ba, ba zan iya hada rigimar nan da wace ke kaina ba!"

"Wawawawani irin ba zan koma cen ba? Wayo na shiga uku ina zan zauna toh? In dai fada ne ba zan kuma ba ni dai ka barni na yi tafiata" ta karashe tana turo bakinta gaba, baki daya ita dai so take kawai ya barta ta yi tafiyarta hakanan

Boyayiyar ajiyar zuciya ya sauke, ya dan ja da baya yana kallonta, da idannuwansa ya nuna mata tana iya tafia

Ai kuwa sai da ta saki murmushi, irin ta ji dadin nan sannan ta rabo jikinta da jikin garun tana dan kallonsa ta raba shi ta fara tafia

Sai da ta kusan fita ta ji an fi sama da ita a dawo da ita ciki

Baki daya ta aniya son kwace kanta da yannayi na kokowa da tsoro aman an hanna mata wannan dama har sai da aka danganata da saman bed din nan,

Sansanyan kamshin da abin rufar ke yi ya cika hancinta, laushin gadon kuwa ya sakata dan nitsewa kafin ta nemi tashi da dan sauri

Bai bata damar nan ba ya kuma mayar da ita ya kwontar yana kallonta, irin yanda ta ringa kokowar da shiSHAHEED sai abin ya fara bashi nishadi, da gangan ya ringa biye mata har sai ya barta ta tashi sai ya mayar da ita baki daya, ita kuwa hakan ke kara tsoratata sai ta kuma fashewa da kuka du ta yaye tawul din garin kokowar kwatar kai

Zaunar da ita ya yi dangalgal saman bed din ya zamanta sunna kallon junna sai sauke ajiyar zuciya take a tsorace tana masa wani kallon da bai san me yasa yake saka masa bugun zuciya ba

A hankali ya kure dubanta, har ya dangana da lebunnanta
Idannuwansa ya lumshe ya damki lebunnanta, iya su ya ringa yi masu wani irin horo mai zafin gaske, mai zuwa da zafi zafi wanda ya sakata baki daya zaro ido jikinta ya kara daukan bari, hannayenta na ture shi tun karfi aman abin ya gagara domin sai ta kula kamar idan ta tura shin kara mane mata yake a jikinta

Tun tana kukan zuci har hawaye ya kama zarya a kan fuskarta, wata irin mugunta ce yake mata iya lebunnan bakinta da mamanta aman hakan ya sakata soma fita hayacinta domin kuwa irin yanda kan mamanta ke mata zogi kamar zata mace take ji hakan ya sa daga ya dan cika mata lebe sai ta aniya hada shi da Allah da kuka da komai kan ba zata kuma ba, sai dai baya bari ta idasa magiyar zai kuma damkarta

Sam bai nemi hanyar da yake yiwa tanadi ba, hasalima du idan tawul din ya yaye har wajen yakan janyoshi ya rufe ne, aman hannayensa da hakoransa sun yi mata damkar da shi da kansa sai da ta dawo bashi tausayi

Baban tashin hankalinta tun a haka ta gama ganewa bambancin tsagerancinsu ina ga ya kai inda take? Sai kawai ta bi ta idasa sarewa, kwarai bai mata ihu ko duka kp hargowar da zai tada mata jama'a ba, aman a iya hakan ta ringa dana sannin zuwa wannan waje

Kansa ya dora a dokin wuyanta yana sauraron yanda take ta shasheka da ajiyar zuciya

Idannuwansa ya rintse da karfin tsiya, domin kuwa a yanda ransa ke bace du irin yanda ya tayarwa da kansa hankali ba zai yarda ya zo mata a haka ba, dan kuwa ya tabata zai yi anfani da damar ne dan huce haushinta da yake ji, hakan ya sa ya mike a hankali ya saketa ya nufi bayi yana ta hada hanya tamkar zai kife a kasa

Baki daya ta kasa tashin da take son yi, dan kuwa gaba daya hannayenta da jikinta ne sukai mata nauyi ta rasa dalili, sai hawayen da take idannuwanta lumshe dan ko tawul din ta ja ta rufe kirjinta ta kasa ga ajiyar zuciya wata na korar wata
Chapter 107 · 0% Book details