Sashe 106
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kuma lumshe idannuwansa ya yi, a hankali ya furta" UMANI,"
Sai kuma ya dan ja numfashi yana ta hucin zafin abinda yake ji a ransa ya dora da fadin" UMANI alkyabarta ta cire, Umani a gaban wani kato dake hadasa husumar, Umani sannan ta fito kofar shagonta a haka, kuma Umani police din nan ya kama damtsenta da hannayensa biyu, ya juyar da ita yake son rungume min ita a jikinsa, Umani ta ja DAYABU ya mari fuskarta mai daraja, ta daga muryarta mai daraja kowani banza ya saurara"
Sai kawai ya yi shiru idannuwansa rintse sosai sannan ya sada kansa kasa haka kuma bugun da zuciyarsa ke yi ba wani sasauci
Da sauri AMMI ta cire kanta a kansa ta sada dubanta itama,
UMMU ta cije lebenta na kasa irin yanda ranta ke baci da wannan lamari, a sanyaye ya kuma dagowa wannan karon har jijiyar gaban goshinsa harbawa take a kausashe ya ce" Na sha wahala Umani, Allah ne kawai ya kare min .........sai kuma ya yi shiru ya ki karasa abinda ya yi niyar fadan a hankali ya daki hannun UMMU ya mike tsaye ya kuma kai dubansa inda take
Wajen frij ya nufa da kansa ya dauko ruwa ya dawo
Budewa ya yi ya duka a hankali ya zuba ya shafa mata ruwan nan
Yana yin na biyu ta ja wani irin numfashi ta sauke, lokaci daya ta buda idannuwanta tana ta sauke ajiyar zuciya
A hankali ya kai dubansa wajen AMMI ya ce" Ammi, kar ki kira likita namiji kin ji? Ki kirawo mace"
NAJEEBA ce ta fashe da kuka muryarta na fita kasa kasa ta ce" AMMI, ni ku barni na je na rama Ammi yaya Dayabu ya mare ni ban masa komai ba, Ammi kuma ta zagemu haka kawai bamu yi mata komai ba"
Da wata irin murya mai nuni da daf ake da aiwatar da kowace irin hukunci UMMU ta ce" *NAJEEBA!*
DA sauri Najeeba ta dago, sai a lokacin ta ga SHAHEED, sannan ta ga UMMU
Ai kuwa da sauri ta ringa kokarin jan rigarta, irin ta rufe jikin nan nata, shi kuwa a tsaye yake kikam yana mai bin du wani take takenta da kallo, idannuwansa kuwa sam basu da dadin kallo a irin wannan yannayi
Lebensa na kasa dake datse a bakinsa ya kuma turawa bakin nasa yana mai binta da kallon nan da ta rigaya ta gama gane na tsana ne
Sai da ya lumshe idannuwansa a karo na uku sannan ya mika hannunsa daya ya damki hannun nata
Da hannun nata daya ya mikar da ita da wani irin janta ne ya yi
Bai tsaya kula daya cikinsu ba ya yi ciki da ita wanda hakan ya saka AMMI mikewa tana biye da su da sauri tana fadin" SHAHEED bani yarinyar nan mu koma bangarena, SHAHEED bani y'ata ka ji ko?"
Da sauri Ummu ta saka hannunta ta riko na AMMI, hakan ya sa ta juyo da sauri tana kallonta ta ce" Mariam kar ya dakar min yarinya cikani na karbota" (🙄)
Ummu ta girgiza mata kai ta ce" mu tafi, idan ta kama ya saka belt ya zane jikin banza da bata da hankali aman walahi ba zaki hana shi hukunta marar kunya ba ehe!"
Da wani irin mamaki Zinaria ta mike tsaye, idannuwanta baki daya ta fitar waje dan tsabar mamaki ta kai dubanta kan amintaciyar baiwarta ta ce" kina nufin Mai Martaba da kansa ya shaida wannan fada?"
Ai kuwa ta kara gyada kanta ta ce" kwarai kuwa Allah ya taimake ki, babu sanarwa sai zagayen su jan gwarzo a wajen, Amintacen sarki ya shela karasowarsa, zuwa lokacin ita kuwa ta summe, na kaiki karshe shi ya dauketa ya juya da ita"
Jim ta yi jin wata magana kuma, hakan ya sa ta kankance idannuwanta ta ce" kikina nufin ba mari ya wanka mata ba ya yi umarnin a kwasheta koda a mace ne ba summa ba a watsata dakin horo?"
Jin muryar uwar dakin nata ta fara baci ya sakata dan dago dubanta, sai dai da sauri ta maida muryarta na dan rawa rawa ta ce" aaaaaaa, Allah ya ja da zamaninki uwar gida kuma amaryar mai damagaram, a irin yanda ransa ke bace fuzgarta ya yi ya jata da karfi ya juya da ita, na tabata zuwa yanzu ya gama gindaya mata jawabin horonta ya saka a shiryata dan zuwa dakin horo , aman na saka a tare min hanyar horon ahalin gida, idan har ta tabata za'a yi kurana a shaida min"
Katseta Zinaria ta yi tana fadin" maza tashi ki gano min, ina nan ina jiran dadadan maganar da zata sanyaya min"
Mikewa ta yi da saurin gaske ta tafi bayan ta kara yi mata kirari, ita kuwa ta koma ta hakimce tana sakin murmushi a fili
AMMI da UMMU tsuru sunna kallon bakuwar y'ar dake zaune a yannayi na takura, ba halin su bata wata kulawar da take da madaukakin girma hakan ya sa du suka tsura mata ido kawai
Wata gwaurywar ajiyar zuciya UMMU ta sauke a hankali ra kai dubanta wajen yan uwan dake shashekar kuka, dan kuwa fada dai na gidan duniya sun sha shi har kamar zata dake su
Maida dubanta ta yi wajen AMMI ta ga waje daya kawai take kallo, ta tabata a cikin zulumin Najeeba take, ita du ba wannan ba, tana cikin tunanin magangannun da suka yi ne da SHAHEED, me ke damunsa? Menene matsalarsa?
Ummu ta kuma kallon AMMI a karro na biyu, ta kai dubanta kan NUSAIBA
Dan murmushi ta yi a sanyaye ta ce" na amince da komawa dakina, idan da hali a gobe gobe"
Da wani irin sauri Ammi ta kallota, hakama su UMMUKULSUM dake cikin halin tashin hankali
Ammi ta ce" ki, kina nufin zaki auri yaya?"
Ummu ta yi murmushi a bayane ta gyada mata kai, ai kuwa zo ka ga irin yanda su Ummukulsum suka rukunkume AMMI sunna rizgar kukan farin ciki, wayo MAMA,
Ita kanta Ammi sai ta ringa jin wani farin ciki marar musaltuwa, a hankali ta mike ta nufi dakinta, tana da bukatar yin hawayen farin ciki, tabas ta godewa Allah da ya nuna mata wannan rana, ta tabata matar rufin asiri, arziki, hakin rayuwa kam bayan Ummu take, yau Allah ya yi wahalarsa ta zo karshe, dama ta sani idan har ta kaita makura zata shiga gidan ne in ya so sai su raba abinda bata so su raban
UMMU kanta irin farin cikin da yaren suka nuna sai ta ji wani irin abu mai girma a cikin zuciyarta, a hankali ta kamo hannun yar uwarsu dake kallonta ta janyi yarinyar ta hade da hannun su Ummulkhair, lalle Allah ya yi zata rayu, gata kuma tsaf kama da ubanta sai dai hasken fata , murmushi ta saki tana jin wani irin farin ciki mai girman gaske na ratsa zuciyarta
yana shiga dakin da ita rigar da take ta rikewa tana zaro ido ya dora hannayensa ya janyeta ja daya kasa
Ido ta idasa fitarwa a mugun tsorace, da sauri ta kankame jikinta gaba daya jikin nata ya kwashi rawa
Kanta a kasa dan matsananciyar kunyar tsayuwarta a gabansa a irin wannan shigar, bakinta na rawa cike da jin tsoron abinda zai mata a yanzun, dan kuwa ba zata taba manta ranar da ya fara kawo mata hari ba, wannan rana ta ajiyeta a wajen da ba zata iya hada komai da ita ba, kwarai ta ci azabar da ta kusan halakata sannan ta ga abinda ya kusan makantata,
Bakinta na rawa rawa ta ce" dan Allah kar ka yi min ka ji? Walahi na wahala, walahi tsoro nake ji sosai"
Ta sauke dubanta a kansa, gani ta yi idannuwansa kyam a kan gukunta dake kadawa sakamakon rawar da jikinta ke yi, ga kuma dan kukan jigidar dake dan tashi dan ko yaya ka motsa zasu shaida kansu ne
Kafafuwanta ta ringa matsewa tana son rike su dan su bar kukan
Bai bata amsa ba sai saka hannunsa da ya yi ya kuma cicibarta wanda hakan ya sakata zaro ido da tsoro da mamaki, domin na dazu bata san an yi ba a summe take
Bayi ya nufa da ita, cikin halin dakiya ya sabeta da soso da sabulu ba tare da ya cire mata kananun kayan da kiri kiri ya hanna kansa cirewar
Yana gamawa ya kuma nadota a tawul sannan ya tsayar da ita tsaye a tsakiyar dakin
A lokacin da ya saka hannayensa cikin tawul din ya ja pant dinta sai kawai ta hangame baki tamkar wace ta summa tama kasa furta koda A ce , sai jikinta da ya kara kwasar rawa ga wani zafi da jikin nata ke dauka na tsoro
Sai da ya cire mata shi a hannunsa ya zagaya bayanta a hankali ya ringa sabule bras dinta hakan ya sa ta kankame tana girgiza kai tana hadiyar wani wahalalan yawu hankalinta sam ba a jikinta ba ta ce" na roke ka, ka yi min rai bana so"
Idan ya tankata to lalle dakin ya tankata, a haka ya idansa zare mata ita itama ya rike a hannayen nasa
Idannuwansa dake da nauyi ya ringa nuna mata bed da su
Hakan ya sa ta matso daf da shi sosai ta saka hannayenta ta riko hannunsa ta kai dubanta saman bed din ta maido saman fuskarsa, kanta ta langwabe ta ce" eyah yayanmu, dan Allah bana son hawa saman gadon cen ka rufa min asiri *yaya SHAHEED* na yi tafiata wajen Ammi kaina ciwo yake, hakama hannuna ka ga yanda ya tsage kuwa? Idan na ce zan yi komai zai yi ta zubar da jinni ne"
Sai kuma ya dan ja numfashi yana ta hucin zafin abinda yake ji a ransa ya dora da fadin" UMANI alkyabarta ta cire, Umani a gaban wani kato dake hadasa husumar, Umani sannan ta fito kofar shagonta a haka, kuma Umani police din nan ya kama damtsenta da hannayensa biyu, ya juyar da ita yake son rungume min ita a jikinsa, Umani ta ja DAYABU ya mari fuskarta mai daraja, ta daga muryarta mai daraja kowani banza ya saurara"
Sai kawai ya yi shiru idannuwansa rintse sosai sannan ya sada kansa kasa haka kuma bugun da zuciyarsa ke yi ba wani sasauci
Da sauri AMMI ta cire kanta a kansa ta sada dubanta itama,
UMMU ta cije lebenta na kasa irin yanda ranta ke baci da wannan lamari, a sanyaye ya kuma dagowa wannan karon har jijiyar gaban goshinsa harbawa take a kausashe ya ce" Na sha wahala Umani, Allah ne kawai ya kare min .........sai kuma ya yi shiru ya ki karasa abinda ya yi niyar fadan a hankali ya daki hannun UMMU ya mike tsaye ya kuma kai dubansa inda take
Wajen frij ya nufa da kansa ya dauko ruwa ya dawo
Budewa ya yi ya duka a hankali ya zuba ya shafa mata ruwan nan
Yana yin na biyu ta ja wani irin numfashi ta sauke, lokaci daya ta buda idannuwanta tana ta sauke ajiyar zuciya
A hankali ya kai dubansa wajen AMMI ya ce" Ammi, kar ki kira likita namiji kin ji? Ki kirawo mace"
NAJEEBA ce ta fashe da kuka muryarta na fita kasa kasa ta ce" AMMI, ni ku barni na je na rama Ammi yaya Dayabu ya mare ni ban masa komai ba, Ammi kuma ta zagemu haka kawai bamu yi mata komai ba"
Da wata irin murya mai nuni da daf ake da aiwatar da kowace irin hukunci UMMU ta ce" *NAJEEBA!*
DA sauri Najeeba ta dago, sai a lokacin ta ga SHAHEED, sannan ta ga UMMU
Ai kuwa da sauri ta ringa kokarin jan rigarta, irin ta rufe jikin nan nata, shi kuwa a tsaye yake kikam yana mai bin du wani take takenta da kallo, idannuwansa kuwa sam basu da dadin kallo a irin wannan yannayi
Lebensa na kasa dake datse a bakinsa ya kuma turawa bakin nasa yana mai binta da kallon nan da ta rigaya ta gama gane na tsana ne
Sai da ya lumshe idannuwansa a karo na uku sannan ya mika hannunsa daya ya damki hannun nata
Da hannun nata daya ya mikar da ita da wani irin janta ne ya yi
Bai tsaya kula daya cikinsu ba ya yi ciki da ita wanda hakan ya saka AMMI mikewa tana biye da su da sauri tana fadin" SHAHEED bani yarinyar nan mu koma bangarena, SHAHEED bani y'ata ka ji ko?"
Da sauri Ummu ta saka hannunta ta riko na AMMI, hakan ya sa ta juyo da sauri tana kallonta ta ce" Mariam kar ya dakar min yarinya cikani na karbota" (🙄)
Ummu ta girgiza mata kai ta ce" mu tafi, idan ta kama ya saka belt ya zane jikin banza da bata da hankali aman walahi ba zaki hana shi hukunta marar kunya ba ehe!"
Da wani irin mamaki Zinaria ta mike tsaye, idannuwanta baki daya ta fitar waje dan tsabar mamaki ta kai dubanta kan amintaciyar baiwarta ta ce" kina nufin Mai Martaba da kansa ya shaida wannan fada?"
Ai kuwa ta kara gyada kanta ta ce" kwarai kuwa Allah ya taimake ki, babu sanarwa sai zagayen su jan gwarzo a wajen, Amintacen sarki ya shela karasowarsa, zuwa lokacin ita kuwa ta summe, na kaiki karshe shi ya dauketa ya juya da ita"
Jim ta yi jin wata magana kuma, hakan ya sa ta kankance idannuwanta ta ce" kikina nufin ba mari ya wanka mata ba ya yi umarnin a kwasheta koda a mace ne ba summa ba a watsata dakin horo?"
Jin muryar uwar dakin nata ta fara baci ya sakata dan dago dubanta, sai dai da sauri ta maida muryarta na dan rawa rawa ta ce" aaaaaaa, Allah ya ja da zamaninki uwar gida kuma amaryar mai damagaram, a irin yanda ransa ke bace fuzgarta ya yi ya jata da karfi ya juya da ita, na tabata zuwa yanzu ya gama gindaya mata jawabin horonta ya saka a shiryata dan zuwa dakin horo , aman na saka a tare min hanyar horon ahalin gida, idan har ta tabata za'a yi kurana a shaida min"
Katseta Zinaria ta yi tana fadin" maza tashi ki gano min, ina nan ina jiran dadadan maganar da zata sanyaya min"
Mikewa ta yi da saurin gaske ta tafi bayan ta kara yi mata kirari, ita kuwa ta koma ta hakimce tana sakin murmushi a fili
AMMI da UMMU tsuru sunna kallon bakuwar y'ar dake zaune a yannayi na takura, ba halin su bata wata kulawar da take da madaukakin girma hakan ya sa du suka tsura mata ido kawai
Wata gwaurywar ajiyar zuciya UMMU ta sauke a hankali ra kai dubanta wajen yan uwan dake shashekar kuka, dan kuwa fada dai na gidan duniya sun sha shi har kamar zata dake su
Maida dubanta ta yi wajen AMMI ta ga waje daya kawai take kallo, ta tabata a cikin zulumin Najeeba take, ita du ba wannan ba, tana cikin tunanin magangannun da suka yi ne da SHAHEED, me ke damunsa? Menene matsalarsa?
Ummu ta kuma kallon AMMI a karro na biyu, ta kai dubanta kan NUSAIBA
Dan murmushi ta yi a sanyaye ta ce" na amince da komawa dakina, idan da hali a gobe gobe"
Da wani irin sauri Ammi ta kallota, hakama su UMMUKULSUM dake cikin halin tashin hankali
Ammi ta ce" ki, kina nufin zaki auri yaya?"
Ummu ta yi murmushi a bayane ta gyada mata kai, ai kuwa zo ka ga irin yanda su Ummukulsum suka rukunkume AMMI sunna rizgar kukan farin ciki, wayo MAMA,
Ita kanta Ammi sai ta ringa jin wani farin ciki marar musaltuwa, a hankali ta mike ta nufi dakinta, tana da bukatar yin hawayen farin ciki, tabas ta godewa Allah da ya nuna mata wannan rana, ta tabata matar rufin asiri, arziki, hakin rayuwa kam bayan Ummu take, yau Allah ya yi wahalarsa ta zo karshe, dama ta sani idan har ta kaita makura zata shiga gidan ne in ya so sai su raba abinda bata so su raban
UMMU kanta irin farin cikin da yaren suka nuna sai ta ji wani irin abu mai girma a cikin zuciyarta, a hankali ta kamo hannun yar uwarsu dake kallonta ta janyi yarinyar ta hade da hannun su Ummulkhair, lalle Allah ya yi zata rayu, gata kuma tsaf kama da ubanta sai dai hasken fata , murmushi ta saki tana jin wani irin farin ciki mai girman gaske na ratsa zuciyarta
yana shiga dakin da ita rigar da take ta rikewa tana zaro ido ya dora hannayensa ya janyeta ja daya kasa
Ido ta idasa fitarwa a mugun tsorace, da sauri ta kankame jikinta gaba daya jikin nata ya kwashi rawa
Kanta a kasa dan matsananciyar kunyar tsayuwarta a gabansa a irin wannan shigar, bakinta na rawa cike da jin tsoron abinda zai mata a yanzun, dan kuwa ba zata taba manta ranar da ya fara kawo mata hari ba, wannan rana ta ajiyeta a wajen da ba zata iya hada komai da ita ba, kwarai ta ci azabar da ta kusan halakata sannan ta ga abinda ya kusan makantata,
Bakinta na rawa rawa ta ce" dan Allah kar ka yi min ka ji? Walahi na wahala, walahi tsoro nake ji sosai"
Ta sauke dubanta a kansa, gani ta yi idannuwansa kyam a kan gukunta dake kadawa sakamakon rawar da jikinta ke yi, ga kuma dan kukan jigidar dake dan tashi dan ko yaya ka motsa zasu shaida kansu ne
Kafafuwanta ta ringa matsewa tana son rike su dan su bar kukan
Bai bata amsa ba sai saka hannunsa da ya yi ya kuma cicibarta wanda hakan ya sakata zaro ido da tsoro da mamaki, domin na dazu bata san an yi ba a summe take
Bayi ya nufa da ita, cikin halin dakiya ya sabeta da soso da sabulu ba tare da ya cire mata kananun kayan da kiri kiri ya hanna kansa cirewar
Yana gamawa ya kuma nadota a tawul sannan ya tsayar da ita tsaye a tsakiyar dakin
A lokacin da ya saka hannayensa cikin tawul din ya ja pant dinta sai kawai ta hangame baki tamkar wace ta summa tama kasa furta koda A ce , sai jikinta da ya kara kwasar rawa ga wani zafi da jikin nata ke dauka na tsoro
Sai da ya cire mata shi a hannunsa ya zagaya bayanta a hankali ya ringa sabule bras dinta hakan ya sa ta kankame tana girgiza kai tana hadiyar wani wahalalan yawu hankalinta sam ba a jikinta ba ta ce" na roke ka, ka yi min rai bana so"
Idan ya tankata to lalle dakin ya tankata, a haka ya idansa zare mata ita itama ya rike a hannayen nasa
Idannuwansa dake da nauyi ya ringa nuna mata bed da su
Hakan ya sa ta matso daf da shi sosai ta saka hannayenta ta riko hannunsa ta kai dubanta saman bed din ta maido saman fuskarsa, kanta ta langwabe ta ce" eyah yayanmu, dan Allah bana son hawa saman gadon cen ka rufa min asiri *yaya SHAHEED* na yi tafiata wajen Ammi kaina ciwo yake, hakama hannuna ka ga yanda ya tsage kuwa? Idan na ce zan yi komai zai yi ta zubar da jinni ne"