Sashe 15
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zahrau ta girgiza kai ta ce" Allah ya shirye ki NAJEEBA, aman shi yaya SHAHEED din ne zaki ce ya dogara da kudin masarauta? Mutumen da shi ke zuba dukiyarsa dan gyaran gidan nan da kuma talafin gajiyayu da talakawansa?
Najeeba kin kuwa san meye aikinsa? Kin kuwa san shagon kasuwanci nawa ya malaka wanda idan aka siyar da daya zai isheki rayuwar duniya? Kuma ma wannan falon ai ba ainahin falonsa na dayan bangaren da yake hutawa bane
Baki san a wancen bangaren yaya yace harda su picsine, da wajen hutawa rikake? Da jardin da komai, shi ke fada min Sarki Shaheed sarki ne mai adakci wanda idan zai kwonta yake cike da damuwar shin yaya talakawansa zasu kwonta baci? Ke ba kyau tone tonen alkahairain mutun idan har yana yi domin Allah aman mutumen nan ya yi nisan da ba zaki iya fita cikin garinsa ki zage shi baki samu wani ya dauke numfashinki ba dan sunna kishinsa
A gidan redio kin ji me ake fada kuwa? An jima ba'a yi sarkin da talakawa ke kishinsa suke kishin komai nasa suke kare komai nasa irin sarki SHAHEED, ke ina alfaharin kasancewata yar uwar bawan Allahn nan dan kasaitarsa ba ara ya yi a jinninsa take!
Bakinta ta tabe ta koma ta kwonta saman bed din ta yi lamo
A hankali ta ce" kun san shan koko bukatar rai, abin dauka dauka ne
Sai da ta ja numfashi kamar zata yi baci ta buda idannuwanta ta ce" *ni sam bai min bane, sai nake jin na tsane shi sosai!*
Itama Zahraun mikewa ta yi a kusa fa ita tana juya kanta ta lunshe idannuwanta inda Ummulkhair ta fita ta shiga zaga gidan ita kuwa Ummukulsum ta he ta harhada sauran baki dayansu sukai cikin falon cin abinci ta shiga zuzuba masu dan su ci abinci
Aba ne biye da Anmy sai yaya DAYABU a bayansu suka shigo falon
Mutanen Falon suka ringa gaishe su sunna fita dan sun ga yannayin na Anmy da alamun magana zasu yi da dan uwan nata da kuma y'Ayansa
Zama suka yi ita kuwa ta shige ciki wajen yaran dan ta san sunna ciki
Karar bude kofar ya saka su tashi da sauri
NAJEEBA ta saki murmushi ta ce" Anmy ki rufa min asiri ki bani wayata na bude na ji yaya shagona da jama'ata kin ji?
Anmy ta zabga mata harara ta ce" ku fito
Tana fada ta juya ta fita suka kalli junna Zahrau ta ce" Allah dai ya sa ba laifi kika yi ba NAJEEBA
NAJEEBA ta tabe baki tana sauko da kafarta ta fara fita
Du an tataro sauran sun layi kamar yanda suke yi idan sun san sun yi laifi ko sun ga iyayen nasu a hargitse
Anmy ranta bace ta ce" NAJEEBA shine wani dan iska ya dake ki a ciki ba'a fada min ba? Cikin mace fa nan ne yaro ke kwonciya, idan ya jiwa yarinyar nan ciwo walahi Yaya sai na daure ubansa!
Najeeba ta shiga sakin murmushi tana gyada kanta tana kallon Anmyn nasu, sai a lokacin ta tuna da ciwonta ta sada kai gannin Aba na hararanta
Ta kai dubanta wajen ZAHRAU ta ce" ke kau an yi wata irin y'a, shine kika tsaya yana zaginki baki dauke min fuskar shege da mari ba?
Aba ya sauke ajiyar zuciya ya ce" ya ilahi BILKISSU ke da zaki hane su fada ke ke fadan sun ki duka? Yanzu zaki gindaya sharudan abinda ya kawo mu ko sai kin sa sun kara raina mutane?
Bakinta ta dan zumburo tana kallonsa ta ce" aman ai kaima kana da wani laifi ko yaya? Ina matarka ne da bata zo gidannan ta zauna da mu ba ko kyankyaminmu take?
Ummulkhair ta yi carab ta ce" Anmy, uhum nan kuwa da kanwarta ta haihu har aka yi sunna tana gidansu aman da yake ta raina mu mu.......
Shiru ta yi sakamakon juyowa da Anmy ta yi ta ce" na koya maki? Tambayarki na yi? Ni na kiya maki tsegumi? Yi min shiru a nan my daughter!
Kansu suka sada su duka jin ta fara hawa da gasken
Tsayawa ta yi kansu tana dubansu murya a kausashe ta ce" *MUTALAB ND BILKISSU FAMILLY*!
su duka suka shiga dago kansu a hankali sunna kallonsa,
Sai da ta dago dan yatsarta manuniya ta nuna su ta ce"
[1/20, 9:50 AM] Ummu Suhan😍: 🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
10
Ku kiyaye ni, na fada maku ku kiyaye ni! Shin ku manya idan baku baiwa kannenku abin koyi mai kyau ba so kuke tun kafin mu mutu a ringa cicira maganar tarbiyar da muka yi maku?
Zahra ke ce baba fa, me ya kaiki ke mace budar baki ki yiwa mutun gorin tabon rayuwa bayan ke bakima fara taki rayuwar ba?
To ku sani, duniyar nan ba matabata bace, kar na ji kar na gani ko bayan raina na soke maganar yiwa mutun gori a rayuwarku idan kuwa aka yi ban yafe ba
Kai suka ringa gyadawa,
Hannunta ta saka ta dauki yar karamarsu dake son bare chocolate tana dubansu ta ce" da zai yarje min da a hannuna kuke, da zai iya da ya barmin ku dan na tabata tarbiyar y'aya a hannun mace take
Numfashi ta sauke ta ce" sai dai hakan ba zai yiwu ba domin yana da shakuwa da ku mai tsanani
Nan saman cafet din da suke zaune ta nemi waje ta zauna gabansu tana dubansu sunna dubanta
Murmushi ta yi masu ta ce" ina son ku sosai, kun san da haka?
Yannayin farin ciki ne ke wanzuwa a fuskokinsu
Itama da tausayi take dubansu duba da ba wanda ya girma da iyayensa, wasun laifin iyayen nasu ne wasun kuwa laifin mahaifin nasu ne, hakan ya sa take matukar tausaya masu take kuma jinsu a ranta
A hankali ta ce" Allah ya shiryar min da ku
ABIH ya dubi DAYABU, DAYABU ya sakar masa murmushi domin kafin su shigoma kamar zata kama da wuta ta tanadi sai ta mari wani yau a cikinsu, dama DAYABU ya san tana samun kanta gabansu zata kasa tabuka komai, saidai ta dawo rarashi da adu'a
Abih ya girgiza kansa yana ciro wayarsa yana duba whatsup dinsa domin ya jima rabonsa da ya duba tun zaman makokin da suke
Sannu fa, Allah ya masa rahama.....mesage din da ta iya aiko masa kennan
Ba salama ba wani doguwar magana, rasuwa akai masa ta masa gaisuwa fakat
Dubansa ya kai wajen NAJEEBA dake kallon Anmy
Wani sa'in wasu abubuwan yarinyar sak mahaifiyarta ta kwaso
Irin jan ajin mahaifiyarta da sauransu idan ya ga ta yi yakan tuna da, sai kuma haushin maman nata ya lulubeshi harma ya tabe bakinsa ya kawar da kai yana furtawa a kasan zuciyarsa cewa kudi ko? Ki kara neman kudi , ki yi ta neman kudi, idan kin mutu a nadeki da rigar kudin a kaiki!
Sarkin Garin Agadez ne ya zo da maganar cewa yana son auren Zahrau
Gaba daya yan matan da aka bari ne suka kara dubanta sunna masu firfitar da idannuwa
Itama kuresu ta yi da kallon bale Zahrau da ta dafe kirjinta tana kallonta baki bude
NAJEEBA kuwa sai kawai daria mai dan sauti ta kufce mata, dariar ta fara saki sai ta karasheta da tari tana tari kamar tari ne ya taso mata
Zahrau ta ce" na shiga uku Anmy, sarkin garin Agadez fa? Anmy matansa nawa? Anmy jajayen buzaye? Anmy sirikin yaya fa?
Ta sada kanta ta ce" kuma ma tsoho ne
Murmushi Anmy ta yi ta ce" matansa biyu, zai yi ta uku da ke
Maganar sirikin yayanku sai me? Kin ga kema kin zama sarakuwarsa
Maganar tsufa kuwa ajiyeta gefe ba tsoho bane
Ido ta ringa kikiftawa ta rarafa ta je jikin Anmy ta dora kanta ta ce" Anmy, ni kuma? Anmy kin san inada tsoro fa, ba zan uya rigimar gidan sarauta ba kar ki kai ni kin ji?
Murmushi Anmy ta yi tana gannin yanda Abih ke hararanta , karshema sai ya yi kwafa ya mike ya fita
Ai kuwa kamar jira NAJEEBA take ta mike ta kwaso shoki ta jefawa ZAHRA wace kanta ke saman jikin Anmy tana shafa kanta
Daria take kasa kasa ta juya ta nufi dakin Anmy, au kuwa suka rakata da kallo
Anmy ta yi murmushi tana girgiza kai,
Tsakiya suka sakata sunna ta rarashinta tare da fada mata dadadan kalamai da fada mata cewa idan tana so za'a mata idan kuwa bata so ba za'a yi mata dole ba
Najeeba kuwa na shiga daki ta bar dariarta ta fito tana juyi har ta karasa gaban madubi
Idannuwanta ta lumshe a fili ta ce" Anmyma tace kema kin zama sarakuwarsa
Wayo dadi mun zama sirikansa (ta zama dai hajia🤣)
Sai da ta gama dariarta ta nemi waje ta kwonta ta nemi baci dan ta yi niya yaufa sai ta tari bako ko daya ne
Bacinta ta sha isashe har kusan salar la'asar sannan ta farka
Bayi ta shiga ta yi wanda da brosh ta fito ta zauna tana shafa man ta
Tana gamawa ta dauki wando da riga cikin kayanta duda wandon a dan sake yake rigar ce ta dan dameta ta saka abinta ta yi lamo tana kallon faratunanta da kunshin jikinsu ke son fita
Kusan magariba Anmy ta shigo da wayarta a hannunta ta mika mata tana hararanta ta ce" anmatana, sai na gwada amshe wayarki na wata guda na ga yaya zaki yi?
Murmushi ta yiwa Anmy tana sada kanta dan ta san idan ta yarda da gatse sai ta amshe din, ita kuwa babar damuwarta ace an rabata da waya
Kallon Anmy ta yi gannin bata bata karamar ba
Anmy ta buda bangaren kayanta ta ciro mata sahari dinta ta wurga mata shi sabo ne sannan ta ciro alkhaba sabuwa fara kal mai yan duwatsu a gaba ta ajiye mata gefenta ta rage muryarta ta ce" ku shirya bayan salar magariba ku je ku yiwa sarki salama
Najeeba, ki kula, yayanku zai kasance a wajen nan ni kuwa bana nan ki kula na fada maki
Najeeba kin kuwa san meye aikinsa? Kin kuwa san shagon kasuwanci nawa ya malaka wanda idan aka siyar da daya zai isheki rayuwar duniya? Kuma ma wannan falon ai ba ainahin falonsa na dayan bangaren da yake hutawa bane
Baki san a wancen bangaren yaya yace harda su picsine, da wajen hutawa rikake? Da jardin da komai, shi ke fada min Sarki Shaheed sarki ne mai adakci wanda idan zai kwonta yake cike da damuwar shin yaya talakawansa zasu kwonta baci? Ke ba kyau tone tonen alkahairain mutun idan har yana yi domin Allah aman mutumen nan ya yi nisan da ba zaki iya fita cikin garinsa ki zage shi baki samu wani ya dauke numfashinki ba dan sunna kishinsa
A gidan redio kin ji me ake fada kuwa? An jima ba'a yi sarkin da talakawa ke kishinsa suke kishin komai nasa suke kare komai nasa irin sarki SHAHEED, ke ina alfaharin kasancewata yar uwar bawan Allahn nan dan kasaitarsa ba ara ya yi a jinninsa take!
Bakinta ta tabe ta koma ta kwonta saman bed din ta yi lamo
A hankali ta ce" kun san shan koko bukatar rai, abin dauka dauka ne
Sai da ta ja numfashi kamar zata yi baci ta buda idannuwanta ta ce" *ni sam bai min bane, sai nake jin na tsane shi sosai!*
Itama Zahraun mikewa ta yi a kusa fa ita tana juya kanta ta lunshe idannuwanta inda Ummulkhair ta fita ta shiga zaga gidan ita kuwa Ummukulsum ta he ta harhada sauran baki dayansu sukai cikin falon cin abinci ta shiga zuzuba masu dan su ci abinci
Aba ne biye da Anmy sai yaya DAYABU a bayansu suka shigo falon
Mutanen Falon suka ringa gaishe su sunna fita dan sun ga yannayin na Anmy da alamun magana zasu yi da dan uwan nata da kuma y'Ayansa
Zama suka yi ita kuwa ta shige ciki wajen yaran dan ta san sunna ciki
Karar bude kofar ya saka su tashi da sauri
NAJEEBA ta saki murmushi ta ce" Anmy ki rufa min asiri ki bani wayata na bude na ji yaya shagona da jama'ata kin ji?
Anmy ta zabga mata harara ta ce" ku fito
Tana fada ta juya ta fita suka kalli junna Zahrau ta ce" Allah dai ya sa ba laifi kika yi ba NAJEEBA
NAJEEBA ta tabe baki tana sauko da kafarta ta fara fita
Du an tataro sauran sun layi kamar yanda suke yi idan sun san sun yi laifi ko sun ga iyayen nasu a hargitse
Anmy ranta bace ta ce" NAJEEBA shine wani dan iska ya dake ki a ciki ba'a fada min ba? Cikin mace fa nan ne yaro ke kwonciya, idan ya jiwa yarinyar nan ciwo walahi Yaya sai na daure ubansa!
Najeeba ta shiga sakin murmushi tana gyada kanta tana kallon Anmyn nasu, sai a lokacin ta tuna da ciwonta ta sada kai gannin Aba na hararanta
Ta kai dubanta wajen ZAHRAU ta ce" ke kau an yi wata irin y'a, shine kika tsaya yana zaginki baki dauke min fuskar shege da mari ba?
Aba ya sauke ajiyar zuciya ya ce" ya ilahi BILKISSU ke da zaki hane su fada ke ke fadan sun ki duka? Yanzu zaki gindaya sharudan abinda ya kawo mu ko sai kin sa sun kara raina mutane?
Bakinta ta dan zumburo tana kallonsa ta ce" aman ai kaima kana da wani laifi ko yaya? Ina matarka ne da bata zo gidannan ta zauna da mu ba ko kyankyaminmu take?
Ummulkhair ta yi carab ta ce" Anmy, uhum nan kuwa da kanwarta ta haihu har aka yi sunna tana gidansu aman da yake ta raina mu mu.......
Shiru ta yi sakamakon juyowa da Anmy ta yi ta ce" na koya maki? Tambayarki na yi? Ni na kiya maki tsegumi? Yi min shiru a nan my daughter!
Kansu suka sada su duka jin ta fara hawa da gasken
Tsayawa ta yi kansu tana dubansu murya a kausashe ta ce" *MUTALAB ND BILKISSU FAMILLY*!
su duka suka shiga dago kansu a hankali sunna kallonsa,
Sai da ta dago dan yatsarta manuniya ta nuna su ta ce"
[1/20, 9:50 AM] Ummu Suhan😍: 🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
10
Ku kiyaye ni, na fada maku ku kiyaye ni! Shin ku manya idan baku baiwa kannenku abin koyi mai kyau ba so kuke tun kafin mu mutu a ringa cicira maganar tarbiyar da muka yi maku?
Zahra ke ce baba fa, me ya kaiki ke mace budar baki ki yiwa mutun gorin tabon rayuwa bayan ke bakima fara taki rayuwar ba?
To ku sani, duniyar nan ba matabata bace, kar na ji kar na gani ko bayan raina na soke maganar yiwa mutun gori a rayuwarku idan kuwa aka yi ban yafe ba
Kai suka ringa gyadawa,
Hannunta ta saka ta dauki yar karamarsu dake son bare chocolate tana dubansu ta ce" da zai yarje min da a hannuna kuke, da zai iya da ya barmin ku dan na tabata tarbiyar y'aya a hannun mace take
Numfashi ta sauke ta ce" sai dai hakan ba zai yiwu ba domin yana da shakuwa da ku mai tsanani
Nan saman cafet din da suke zaune ta nemi waje ta zauna gabansu tana dubansu sunna dubanta
Murmushi ta yi masu ta ce" ina son ku sosai, kun san da haka?
Yannayin farin ciki ne ke wanzuwa a fuskokinsu
Itama da tausayi take dubansu duba da ba wanda ya girma da iyayensa, wasun laifin iyayen nasu ne wasun kuwa laifin mahaifin nasu ne, hakan ya sa take matukar tausaya masu take kuma jinsu a ranta
A hankali ta ce" Allah ya shiryar min da ku
ABIH ya dubi DAYABU, DAYABU ya sakar masa murmushi domin kafin su shigoma kamar zata kama da wuta ta tanadi sai ta mari wani yau a cikinsu, dama DAYABU ya san tana samun kanta gabansu zata kasa tabuka komai, saidai ta dawo rarashi da adu'a
Abih ya girgiza kansa yana ciro wayarsa yana duba whatsup dinsa domin ya jima rabonsa da ya duba tun zaman makokin da suke
Sannu fa, Allah ya masa rahama.....mesage din da ta iya aiko masa kennan
Ba salama ba wani doguwar magana, rasuwa akai masa ta masa gaisuwa fakat
Dubansa ya kai wajen NAJEEBA dake kallon Anmy
Wani sa'in wasu abubuwan yarinyar sak mahaifiyarta ta kwaso
Irin jan ajin mahaifiyarta da sauransu idan ya ga ta yi yakan tuna da, sai kuma haushin maman nata ya lulubeshi harma ya tabe bakinsa ya kawar da kai yana furtawa a kasan zuciyarsa cewa kudi ko? Ki kara neman kudi , ki yi ta neman kudi, idan kin mutu a nadeki da rigar kudin a kaiki!
Sarkin Garin Agadez ne ya zo da maganar cewa yana son auren Zahrau
Gaba daya yan matan da aka bari ne suka kara dubanta sunna masu firfitar da idannuwa
Itama kuresu ta yi da kallon bale Zahrau da ta dafe kirjinta tana kallonta baki bude
NAJEEBA kuwa sai kawai daria mai dan sauti ta kufce mata, dariar ta fara saki sai ta karasheta da tari tana tari kamar tari ne ya taso mata
Zahrau ta ce" na shiga uku Anmy, sarkin garin Agadez fa? Anmy matansa nawa? Anmy jajayen buzaye? Anmy sirikin yaya fa?
Ta sada kanta ta ce" kuma ma tsoho ne
Murmushi Anmy ta yi ta ce" matansa biyu, zai yi ta uku da ke
Maganar sirikin yayanku sai me? Kin ga kema kin zama sarakuwarsa
Maganar tsufa kuwa ajiyeta gefe ba tsoho bane
Ido ta ringa kikiftawa ta rarafa ta je jikin Anmy ta dora kanta ta ce" Anmy, ni kuma? Anmy kin san inada tsoro fa, ba zan uya rigimar gidan sarauta ba kar ki kai ni kin ji?
Murmushi Anmy ta yi tana gannin yanda Abih ke hararanta , karshema sai ya yi kwafa ya mike ya fita
Ai kuwa kamar jira NAJEEBA take ta mike ta kwaso shoki ta jefawa ZAHRA wace kanta ke saman jikin Anmy tana shafa kanta
Daria take kasa kasa ta juya ta nufi dakin Anmy, au kuwa suka rakata da kallo
Anmy ta yi murmushi tana girgiza kai,
Tsakiya suka sakata sunna ta rarashinta tare da fada mata dadadan kalamai da fada mata cewa idan tana so za'a mata idan kuwa bata so ba za'a yi mata dole ba
Najeeba kuwa na shiga daki ta bar dariarta ta fito tana juyi har ta karasa gaban madubi
Idannuwanta ta lumshe a fili ta ce" Anmyma tace kema kin zama sarakuwarsa
Wayo dadi mun zama sirikansa (ta zama dai hajia🤣)
Sai da ta gama dariarta ta nemi waje ta kwonta ta nemi baci dan ta yi niya yaufa sai ta tari bako ko daya ne
Bacinta ta sha isashe har kusan salar la'asar sannan ta farka
Bayi ta shiga ta yi wanda da brosh ta fito ta zauna tana shafa man ta
Tana gamawa ta dauki wando da riga cikin kayanta duda wandon a dan sake yake rigar ce ta dan dameta ta saka abinta ta yi lamo tana kallon faratunanta da kunshin jikinsu ke son fita
Kusan magariba Anmy ta shigo da wayarta a hannunta ta mika mata tana hararanta ta ce" anmatana, sai na gwada amshe wayarki na wata guda na ga yaya zaki yi?
Murmushi ta yiwa Anmy tana sada kanta dan ta san idan ta yarda da gatse sai ta amshe din, ita kuwa babar damuwarta ace an rabata da waya
Kallon Anmy ta yi gannin bata bata karamar ba
Anmy ta buda bangaren kayanta ta ciro mata sahari dinta ta wurga mata shi sabo ne sannan ta ciro alkhaba sabuwa fara kal mai yan duwatsu a gaba ta ajiye mata gefenta ta rage muryarta ta ce" ku shirya bayan salar magariba ku je ku yiwa sarki salama
Najeeba, ki kula, yayanku zai kasance a wajen nan ni kuwa bana nan ki kula na fada maki