Sashe 85
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abinda bai tab'a yi ba, abinda bai tab'a kulawa shi sultan SHAHEED ba, shine yau ya yi, du irin dattin dake tare da ita bai duba ba, haka ya mike ya d'aura tawul a kugunsa kafin ya cicibata a jikinsa, wata kyakyawar runguma ya bata ya nufi dakinsa da ita.
Sai da ya shige dakinsa da ita ya nufi wajen abin zama ya ajiyeta a karkace har idanuwanta na hadewa dan azabar da take ji sannan sai had'e jikinta take irin kar a gane mata jikin nan.
Murmushi ya kuma saki kafin ya nufi bayi.
Sai da ya tara ruwa masu zafi , sannan ya cire tawul dinsa.
Wanka ya fara yi dan tsaftace jikinsa ya cenza wani tawul din sannan ya fito cikin nutsuwa.
Dan tsayawa ya yi gannin ta sauko k'asa tana ta son mik'ewa.
A hankali ya k'arasa inda take ya kuma dan dukawa dan d'aukarta uwa wata yarinya k'arama.
Najeeba da idanuwanta ke bud'e ta kuma rufewa da sauri jikinta bai daina b'ari ba, muryarta a ciki ciki ta ce" dan Allah kar ka tab'a ni, ka barni zan iya da kaina."
Bai dai ce da ita komai ba daukanta ya yi ya nufi bayin da ita.
Kallon ruwan yake yana tunanin ciki zai sakata? Bai tab'a dan ya samu mace a budurwa ya gasata ba, bai taba dan ya wahalar da mace ya kula da gashe gashenta ba, yakan yi kokarin ya kirayi wani baba naki ya taimaka maki, aman yau sai yake jin me zai hana ya kwatanta?
A hankalo ya idasa ya rage tsayinsa kafin yake tsumbulata cikin ruwan.
Wani ihun ta saki tana ririk'e hannayensa had'i da k'irjinsa.
Tun jikinta na wani irin bari har ruwan ya idasa ratsata kafin take sasauta masa rik'on da ta yi masa
cike da muryar kuka ta ce" Ban tab'a jin kyamar rayuwata irin ta yau ba."
Idanuwansa ya lumshe yana sauraronta
Idonta ta bude da kuka da dan ihu ihu ta ce" ka daina kallona, ban san me na tsare maka a duniya da kake yiwa rayuwata katsalandan ba, ka sake ni na roke ka."
Idanuwansa dake kanta ya kara d'orawa a leb'unanta.
A hankali ya kai hannunsa cikin ruwan ya ji ya rage zafin, bude wajen gudadar ruwan ya yi ya tafi kafin ya kamo mesar ruwan ya kunna na ruwan zafin.
Sai da ya zuba a hannunsa ya ji tana iyawa sannan ya yi kasa da shi ya ci gaba da cika jakuzi d'in.
Ita kam kuma hade kanta ta yi da gwuiwarta, so take ta kukurma ashar kala daban daban aman ta kasa domin dai ashar dai yaya DAYABU ya hanna su yiwa ko k'annensu bale baba.
So take ta dago kanta ta fafad'a masa magangannu ta k'asa, kwata kwatama ya cika bayin baki daya ya gaje ko'ina ita ko numfashin kirki ta kasa.
A hankali ta ji ya ce" me yasa kike so na sake ki?"
Dago dubanta ta yi ta sauke kakausan kallo a kansa ta ce" Dan na tsani aurenka, bana son ka!"
Sai da ya sauke yar ajiyar zuciya kafin ya ce" toh fa, nima ai ba son naki nake ba kau?"
Kuturun kare, tabdijan, sai ta ji abin ya mata ciwo, yo ita tunda take anya wani namiji mai lafia ya tab'a furta mata baya sonta?
Sai da ta firfito idannuwanta ta budi baki a hasale ta ce" kan......
A sanyayen ya ce" ki rage k'arfin muryarki mana, kar ki fad'i wata muguwar maganar da zata saka na cenza shawarar k'yaleki a wannan daren."
Ido ta ringa binsa da shi, a sanyaye yake budar bakinsa ya yi magana, a sanyaye yake binta da wani sansayen kallo.
Shima ita d'in yake kallo, *bana son ka*, kalmar nan ta masa nauyi a cikin ransa, bai san dalili ba aman ta masa tsauri da yawa, yafa san cewar bata son nasa, ya kuma san wanda take so aman du idan ta kara jadada lamarin sai mamakin abin ya tokare makoshinsa.
Me ya yo zafi haka? Yau gashi zaune, a arha a irin lokacin nan ya zauna yana kallo ana furta masa ba'a sonsa? Idanuwansa ya kuma budewa a kanta, maganganu ya yi a lokacin da yake saduwa da ita, tabas ya kayatu da wani lamari mai girma wanda a kallon da yake mata a haka da ace zai iya kuma damkarta idan har zata masa shiru da kalaman tsana kuma zata iya d'auka, ba abinda zai hana shi mayar da ita doki daga nan har safe.
Hannayenta da ta hade ya saka shi tsayar da tunaninsa.
"Tunda kaima ba sona kake ba, tun fil'azal nake ganin k'iyayata a tatare da kai, nima inada wanda ke jirana, me zai hanna ka sawake min?"
Sai da ya aika mata da killer smile kafin ya ce" saboda bana so ran su Anmy ya b'ace, kin kuwa san irin yanda suka ringa rokon na kawar da kai a yarintarki?"
Kai? Kai? Kai? Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une ta fada tana mai fashewa da kuka.
Mik'ewa ya yi daga tsugunon da yake lura da ya yi ta fara kawo hankali yanzu so take ta nuna masa taken rashin kunya, so take ta hargitsa masa tunani, ao take ta hanna masa kyakyawan nazari bayan yana so ya kadaice kansa, so yake ya zauna ya yiwa kansa fada
So yake ya idasa baje lamarinta a rubuce ba a cikin kwonyarsa ba
So yake ya faro labarin daga tarihin rayuwarta
So yake ya gane, meye sirrinta? Me yasa ta ringa fade faden samari? Me yasa take nunawa duniya ita din wata aba ce da ya dace duniya ta kyamata? Me ya sa ta mayar da namiji wani abin da take iya takewa? Idannuwansa ya rintse a lokacin da ya zo fita kunnayensa suka jiyo masa muryarta sama sama tana fadin" walahi, sai ka sake ni! Koma me zai saka ka sake ni sai na aikata! Ba ance zina da kisa ke sakawa ku yi saki ba? Sai ka sake ni, ni bana son farin mutun mugu mai cinye kudin talakawa!
A irin juyowar da ya yi ya lura cewar a tunaninta har ya fice domin kanta cikin cinyoyinta ruwan dake diga sosai yana kara jikata.
Irin yanda bak'ar fatarta mai haske ke haske wajen da yanda ruwan ke hauhawa jikinta da irin tsugunninta ya sanyaya cije leben da ya yi da niyar karasawa ya dagota da wuyanta ya hadeta da garun bayin dakin nan ya bambance mata sokayen da take farfadawa magana da shi! Tabas shi mijinta ne, aman karyarta ta sha karya ya zamo bawa a daka, shi sarki yake a kowace fada yana fatan hakan ya dore har ya daina numfashi
A hankali ya dawo, wannan karron maimakun ya tsuguna sai ya dan dafa abin, a hankali ya ce" da ace zaki iya aikata zina, da kin aikata kin rabawa gayu domin kuwa sosai kin karci wuyan shashashai,
Dan numfasawa ya yi yana gannin yanda ta zabura irin ta tsoratan nan da jin muryarsa a kanta ya kai hannunsa a hankali wajen idannuwanta hakan ya sa ta rintse idon nata da karfi.
Murmushi ya yi ya ce" ko wani irin aure ke kan matar da na aura, zan so ta kiyaye abu guda, *had'a ni da wani* dan cije lebensa ya yi ya ce" ki gane, Allah ya killaceki dan zai malakawa wanda yake killatace! .......Sai da ya kara cije lebensa ya kara rage muryarsa ya furta" kuma ma ni bana iya k'yale mace ta ringa min magangannu haka *koda ina sonta*!"
Gashin idanuwanta ya ringa shafawa a hankali yana kallon kyakyawar fuskarta wace a yau ta idasa k'awatuwa a idannuwansa
A sanyaye ya ce" hakama da haram d'in zan ciyar da ke."
Kara matsawa ya yi ya kai harshensa mai dan dumi dumi hade da leb'unnansa ya mana mata kiss mai zafi kafin ya furta" *nima bana son bak'ar mace ai*"
Yana gama fad'a ya kara mikewa yana jin kansa har sarawa yake, shara'a yake irin mai rikicewar nan , aman ya fi magana da hannayensa da gangar jikinsa da, idannuwansa
haka kawai fitsarariyar yar nan ta wani saka shi maida mata martani kamar mace?
Har zai fita ya juyo ya ce" saura na dawo na kuma yi maki wankan Janabar idan har kika kara d'aukan lokaci!"
Baki ta saki ta raka bayansa da kallo, wannan karon a kasan zuciyarta ta ayanna" Allah ya isana mugu, ai nima me zan ci da farin mutun? Nan da nan ka wani koma ja uwa k'osai, daga an yo abu fuska ta zame maka ja, ko rana ka shiga sai ta dafe maka fata, Allah na tuba na ci me a farin mutun banda mugunta me ka iya, ka ci nasara ta biyu a kaina aman ba zaka kuma gannina bama bale har ka wulakanta ni! Kuma na fada mai cinye kudin talaka, yo in ba cin haram ba ji bayin da ake wanka ko na Anmy albarka, sai na yi girki a wajen nan na ci, to na godewa Allah nima ba mabaraciya bace, da sana'ata bale har kaka naka yi ta kawo ni neman taimako."
Wankan take da ruwan masu zafi tana ta fadace fadacenta a kasan zuciyarta har ta gama ta dauki sabon tawul ta lulubama jikinta tana jin kirjinta na mata nauyi domin bata saba wanka tsakiyar dare haka ba gata da ciwon huka.
A hankali take takawa, du irin ruwan da ya ringa sakata ji take uwa ana tsikarinta da allura, haka kuma wani fayau take jinta uwa an wawushi wani nama mai yawa a kasanta.
A hankali ta idasa fitowa daga bayin tana sando, so ta yi ta ficewarta komai ahirun fadar da abubuwan tsoro yau a wajen Anmy zata idasa wayewa.
Sai dai tana fitowa ta ji an kama tawul din nata an shiga gogoge mata ruwan dake jikinta.
A tsorace take binsa da kallo har ya gama ya karb'e ya yi gaba da shi.
Da sauri ta nufi wajen da take gannin abin rufa dan rufe jikinta sai kuma ta rage tana furta" aushhhhhhhh!"
A k'asan mak'oshinta
Sai da ya shige dakinsa da ita ya nufi wajen abin zama ya ajiyeta a karkace har idanuwanta na hadewa dan azabar da take ji sannan sai had'e jikinta take irin kar a gane mata jikin nan.
Murmushi ya kuma saki kafin ya nufi bayi.
Sai da ya tara ruwa masu zafi , sannan ya cire tawul dinsa.
Wanka ya fara yi dan tsaftace jikinsa ya cenza wani tawul din sannan ya fito cikin nutsuwa.
Dan tsayawa ya yi gannin ta sauko k'asa tana ta son mik'ewa.
A hankali ya k'arasa inda take ya kuma dan dukawa dan d'aukarta uwa wata yarinya k'arama.
Najeeba da idanuwanta ke bud'e ta kuma rufewa da sauri jikinta bai daina b'ari ba, muryarta a ciki ciki ta ce" dan Allah kar ka tab'a ni, ka barni zan iya da kaina."
Bai dai ce da ita komai ba daukanta ya yi ya nufi bayin da ita.
Kallon ruwan yake yana tunanin ciki zai sakata? Bai tab'a dan ya samu mace a budurwa ya gasata ba, bai taba dan ya wahalar da mace ya kula da gashe gashenta ba, yakan yi kokarin ya kirayi wani baba naki ya taimaka maki, aman yau sai yake jin me zai hana ya kwatanta?
A hankalo ya idasa ya rage tsayinsa kafin yake tsumbulata cikin ruwan.
Wani ihun ta saki tana ririk'e hannayensa had'i da k'irjinsa.
Tun jikinta na wani irin bari har ruwan ya idasa ratsata kafin take sasauta masa rik'on da ta yi masa
cike da muryar kuka ta ce" Ban tab'a jin kyamar rayuwata irin ta yau ba."
Idanuwansa ya lumshe yana sauraronta
Idonta ta bude da kuka da dan ihu ihu ta ce" ka daina kallona, ban san me na tsare maka a duniya da kake yiwa rayuwata katsalandan ba, ka sake ni na roke ka."
Idanuwansa dake kanta ya kara d'orawa a leb'unanta.
A hankali ya kai hannunsa cikin ruwan ya ji ya rage zafin, bude wajen gudadar ruwan ya yi ya tafi kafin ya kamo mesar ruwan ya kunna na ruwan zafin.
Sai da ya zuba a hannunsa ya ji tana iyawa sannan ya yi kasa da shi ya ci gaba da cika jakuzi d'in.
Ita kam kuma hade kanta ta yi da gwuiwarta, so take ta kukurma ashar kala daban daban aman ta kasa domin dai ashar dai yaya DAYABU ya hanna su yiwa ko k'annensu bale baba.
So take ta dago kanta ta fafad'a masa magangannu ta k'asa, kwata kwatama ya cika bayin baki daya ya gaje ko'ina ita ko numfashin kirki ta kasa.
A hankali ta ji ya ce" me yasa kike so na sake ki?"
Dago dubanta ta yi ta sauke kakausan kallo a kansa ta ce" Dan na tsani aurenka, bana son ka!"
Sai da ya sauke yar ajiyar zuciya kafin ya ce" toh fa, nima ai ba son naki nake ba kau?"
Kuturun kare, tabdijan, sai ta ji abin ya mata ciwo, yo ita tunda take anya wani namiji mai lafia ya tab'a furta mata baya sonta?
Sai da ta firfito idannuwanta ta budi baki a hasale ta ce" kan......
A sanyayen ya ce" ki rage k'arfin muryarki mana, kar ki fad'i wata muguwar maganar da zata saka na cenza shawarar k'yaleki a wannan daren."
Ido ta ringa binsa da shi, a sanyaye yake budar bakinsa ya yi magana, a sanyaye yake binta da wani sansayen kallo.
Shima ita d'in yake kallo, *bana son ka*, kalmar nan ta masa nauyi a cikin ransa, bai san dalili ba aman ta masa tsauri da yawa, yafa san cewar bata son nasa, ya kuma san wanda take so aman du idan ta kara jadada lamarin sai mamakin abin ya tokare makoshinsa.
Me ya yo zafi haka? Yau gashi zaune, a arha a irin lokacin nan ya zauna yana kallo ana furta masa ba'a sonsa? Idanuwansa ya kuma budewa a kanta, maganganu ya yi a lokacin da yake saduwa da ita, tabas ya kayatu da wani lamari mai girma wanda a kallon da yake mata a haka da ace zai iya kuma damkarta idan har zata masa shiru da kalaman tsana kuma zata iya d'auka, ba abinda zai hana shi mayar da ita doki daga nan har safe.
Hannayenta da ta hade ya saka shi tsayar da tunaninsa.
"Tunda kaima ba sona kake ba, tun fil'azal nake ganin k'iyayata a tatare da kai, nima inada wanda ke jirana, me zai hanna ka sawake min?"
Sai da ya aika mata da killer smile kafin ya ce" saboda bana so ran su Anmy ya b'ace, kin kuwa san irin yanda suka ringa rokon na kawar da kai a yarintarki?"
Kai? Kai? Kai? Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une ta fada tana mai fashewa da kuka.
Mik'ewa ya yi daga tsugunon da yake lura da ya yi ta fara kawo hankali yanzu so take ta nuna masa taken rashin kunya, so take ta hargitsa masa tunani, ao take ta hanna masa kyakyawan nazari bayan yana so ya kadaice kansa, so yake ya zauna ya yiwa kansa fada
So yake ya idasa baje lamarinta a rubuce ba a cikin kwonyarsa ba
So yake ya faro labarin daga tarihin rayuwarta
So yake ya gane, meye sirrinta? Me yasa ta ringa fade faden samari? Me yasa take nunawa duniya ita din wata aba ce da ya dace duniya ta kyamata? Me ya sa ta mayar da namiji wani abin da take iya takewa? Idannuwansa ya rintse a lokacin da ya zo fita kunnayensa suka jiyo masa muryarta sama sama tana fadin" walahi, sai ka sake ni! Koma me zai saka ka sake ni sai na aikata! Ba ance zina da kisa ke sakawa ku yi saki ba? Sai ka sake ni, ni bana son farin mutun mugu mai cinye kudin talakawa!
A irin juyowar da ya yi ya lura cewar a tunaninta har ya fice domin kanta cikin cinyoyinta ruwan dake diga sosai yana kara jikata.
Irin yanda bak'ar fatarta mai haske ke haske wajen da yanda ruwan ke hauhawa jikinta da irin tsugunninta ya sanyaya cije leben da ya yi da niyar karasawa ya dagota da wuyanta ya hadeta da garun bayin dakin nan ya bambance mata sokayen da take farfadawa magana da shi! Tabas shi mijinta ne, aman karyarta ta sha karya ya zamo bawa a daka, shi sarki yake a kowace fada yana fatan hakan ya dore har ya daina numfashi
A hankali ya dawo, wannan karron maimakun ya tsuguna sai ya dan dafa abin, a hankali ya ce" da ace zaki iya aikata zina, da kin aikata kin rabawa gayu domin kuwa sosai kin karci wuyan shashashai,
Dan numfasawa ya yi yana gannin yanda ta zabura irin ta tsoratan nan da jin muryarsa a kanta ya kai hannunsa a hankali wajen idannuwanta hakan ya sa ta rintse idon nata da karfi.
Murmushi ya yi ya ce" ko wani irin aure ke kan matar da na aura, zan so ta kiyaye abu guda, *had'a ni da wani* dan cije lebensa ya yi ya ce" ki gane, Allah ya killaceki dan zai malakawa wanda yake killatace! .......Sai da ya kara cije lebensa ya kara rage muryarsa ya furta" kuma ma ni bana iya k'yale mace ta ringa min magangannu haka *koda ina sonta*!"
Gashin idanuwanta ya ringa shafawa a hankali yana kallon kyakyawar fuskarta wace a yau ta idasa k'awatuwa a idannuwansa
A sanyaye ya ce" hakama da haram d'in zan ciyar da ke."
Kara matsawa ya yi ya kai harshensa mai dan dumi dumi hade da leb'unnansa ya mana mata kiss mai zafi kafin ya furta" *nima bana son bak'ar mace ai*"
Yana gama fad'a ya kara mikewa yana jin kansa har sarawa yake, shara'a yake irin mai rikicewar nan , aman ya fi magana da hannayensa da gangar jikinsa da, idannuwansa
haka kawai fitsarariyar yar nan ta wani saka shi maida mata martani kamar mace?
Har zai fita ya juyo ya ce" saura na dawo na kuma yi maki wankan Janabar idan har kika kara d'aukan lokaci!"
Baki ta saki ta raka bayansa da kallo, wannan karon a kasan zuciyarta ta ayanna" Allah ya isana mugu, ai nima me zan ci da farin mutun? Nan da nan ka wani koma ja uwa k'osai, daga an yo abu fuska ta zame maka ja, ko rana ka shiga sai ta dafe maka fata, Allah na tuba na ci me a farin mutun banda mugunta me ka iya, ka ci nasara ta biyu a kaina aman ba zaka kuma gannina bama bale har ka wulakanta ni! Kuma na fada mai cinye kudin talaka, yo in ba cin haram ba ji bayin da ake wanka ko na Anmy albarka, sai na yi girki a wajen nan na ci, to na godewa Allah nima ba mabaraciya bace, da sana'ata bale har kaka naka yi ta kawo ni neman taimako."
Wankan take da ruwan masu zafi tana ta fadace fadacenta a kasan zuciyarta har ta gama ta dauki sabon tawul ta lulubama jikinta tana jin kirjinta na mata nauyi domin bata saba wanka tsakiyar dare haka ba gata da ciwon huka.
A hankali take takawa, du irin ruwan da ya ringa sakata ji take uwa ana tsikarinta da allura, haka kuma wani fayau take jinta uwa an wawushi wani nama mai yawa a kasanta.
A hankali ta idasa fitowa daga bayin tana sando, so ta yi ta ficewarta komai ahirun fadar da abubuwan tsoro yau a wajen Anmy zata idasa wayewa.
Sai dai tana fitowa ta ji an kama tawul din nata an shiga gogoge mata ruwan dake jikinta.
A tsorace take binsa da kallo har ya gama ya karb'e ya yi gaba da shi.
Da sauri ta nufi wajen da take gannin abin rufa dan rufe jikinta sai kuma ta rage tana furta" aushhhhhhhh!"
A k'asan mak'oshinta