Sashe 55
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda yaron ya zo ya ga zuwansa kusan minti talatin yana zaune a wajen da aka sauke shi an kayata masa zaman nasa da komai na bukatar bako aman wace ya zo din dominta bata fito ba
Wayarsa dake haskawa kadan kadan ua kai dubansa,
Dauka ya yo ya shiga amsa kiran domin mai martaba ne da kansa
Cike da mutunta junna suke gaisawa kafin ya gabatar da bukatarsa na son a kara baiwa Ummukulsum hakuri ta daga wayar yarima domin har zuwa yau bata daga wayarsa ba
Yana shirin bashi amsa ya kai dubansa kan abinda ke nuna masa abubuwan dake wakana a cikin gidan
Bai san lokacin da ya zaro idannuwansa yana kallon ikon Allahn dake haskowa a alon tablette din
Sosai ta gurfana da juss din dake cikin kofin glass tana murmushi ta kai daidai bakin saurayin nata dake ta sheka daria yana wani irin lamari kamar zai rungumota jikinsa
Irin suturar da ta saka a jikinta kuwa sket ne da rigarsa sun mata wani irin cifcif daidai da halitarta abayar da ta dora a sama tana shiga ta cire ta yar saman kujera mai cin mutun daya sannan cike da son rigima ta tunkare shi ta tsiyaya jus a cikin kofin da gangan ta kai bakinsa dan gannin abinda zai faru hakan kuwa ya yi daidai da dawowar idannuwan SHAHEED WAJEN...
*Alhamdulillah*🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
*SADAUKARWA GA*
*SAMIRA HARUN (YA MAMA😉)*
*BILKISU KANAR*
*YAGANA*
*AYSHER*
*JALILA*
*MA NAZIFA*
*RAHIMA*
SADAUKARWA GAREKU BAKI DAYA GRUP MAGE DA FANS MAGE......ina matukar jin dadin kasancewa da ku
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
30
Daga b'angaren mai martaba cikin kamala da datijantaka yake furta" Allah ya taimakeka kana ji na kuwa? Ko dai matsakar network d'in nan ne."
Ya k'arashe yana mai duba wayarsa da yarima dake gurfane gabansa.
A hankali yake sauke wayar daga kunnansa sam baima san yana yin hakan ba.
K'ara k'ura mata ido ya yi da duba irin na son ganin abinda zata aikata, sannan a kasan zuciyarsa kuwa fad'i yake" Acikin gidan nan zata aikata aikin nata? A cikin falona? Tabas idan har haka ya kasance yau ba sai gobe ba sai na zartar da hukunci a kanki a kasata!"
Sai da Najeeba ta kawo kofin kusa da bakinsa , ya sakankance zai damk'a ta janye ta mik'e tana murmushi.
Juyawa ta yi ta bashi baya ta ajiye sannan ta koma ta zauna a wajen zamanta ta d'ora k'afarta d'aya a kan d'aya tana d'an karkad'awa tana kallonsa.
Saukowa yayi da sauri ya nufota yana d'an shagwab'e fuskarsa, sai da ya zauna saman cafet d'in ita kuwa tana saman kujarar ya sakata gaba kafin ya furta" na so ki fara cika aikinki na lada amaryata, ta hanyar shayar da ni da wannan kyakyawan hannun naki mai d'auke da k'unshi ja."
D'an tsura masa ido ta yi kafin ta cire dubanta daga kansa, d'an murmushi ta kuma yi hakan ya saka dimple d'in kumatunta da na kusa da idannuwanta suka lotsa, yar siririyar wushiryar bakinta ta bayyana ga haske da hak'oran ke yi, leb'enta kuwa baya d'auke da komai sai dan man leb'e kad'an da ta goga saman leb'unan hakan ya saka na k'asan mai ruwan pink color k'ara shek'i haka ma mai duhun shima ya k'ara shek'in.
Fuskarta ce ta yiwa kwaliya ta hanyar shafa hodar ruwa daidai da kalar fatarta yar kadan kafin ta caje girarta da kyau ta saka kwali mai kyau mai baki ta ja dan ail liner sannan ta dora gashin idonta mai tsayin da ya girmi na idannuwanta hakan ya saka idannuwan nata kara yin sidik da su abin dai ba'a cewa komai
Dinkin jikinta kuwa wata lafiyayiyar chiganvy ce aka yiwa dinkin sket da riga cif cif da jikinta
Najeeba na dauke da wata irin kira abin birkita lisafin du wani da namiji sannan abin mangarin ga y'aya mata
Ta kasance mai matsakaicin tsayi, domin tsayinta ba cen cen bane,
Najeeba bata da rama sam, tana da dan jikinta mai dan kwabri wanda ke tafe da wasu mama masu dan girma sannan a tsaye suke cirr domin irin masu fadin nan daga kasa ne dauke da yan kawuna bakake sidik masu dan tsini da dan fadi tamkar wace ke cikin sha'awa koda yaushe
yannayinsu kan zama a haka basa shafewa haka halitarsu take shi ya sa bata saka body a waje domin idan ta saka sukan nuna kansu ne koda da rigar mama a ciki,
Cikinta munafukin ciki ne da baya nuna ana cin abinci a cikinsa, ko dan tana gudu tana sport tana abdo a cikin gidansu, hakan ya saka cikinta ke lafe sosai saman wani irin tafkeke, fafadan kugunta mai dauke da wasu irin duwawu da suke da girma sannan suka hade da cinyoyinta suka kara masu fadi ga tudu hakan ya sa take dauke da yannayi na Niki minaj daga kasan
Tun fil'azal Najeeba tafiarta ta kasance irin tafiar nan ta tsokalo rigima, haka halitarta take ba da gangan take yi ba aman da yawa kan kokarin kwaikwaya dan a ganninsu tana sane take yi kuma gannin abin ya karbeta sai su yi kokarin kwaikwaya aman ba hali domin tafiar kasaita tamkar wata sarauniya a jinninta yake tana yi kuma jikinta na motsi daidai misali, shi yasa idan halin ta yi rawa ya kama take anfani da kugunta wajen saka mata sakin baki sunna kallonta bale maza tsabar yanda ta iya juya shi da gadara
Tana dauke da dan dogon wuya sai fuskarta mai dauke da saje sakamakon tarin gashin da Allah ya basu na mahaifinsu da ya kasance shuwa arab
Gashin kanta baki ne sidik har gaban goshinta hakan yake haska copy choko color din fatarta mai santsi da kyalkyali,
Gashin girarta tamkar ta SHAHEED take sai dai ita tana daidaita tata tana gyarata koda yaushe daidai da tsarin da take so a fuskarta
Tana dauke da dara daran idannuwa masu tsaga tamkar na damisa, sunna dauke da gashin ido masu yawa da tsayi wa'inda ko a haka wasu na tambayarta idan ta yi kari ne?
Hancinta kuwa dan daidai mitsali ne, bata da karan hanci mai tsayin nan aman kuma ba a duke hancin yake ba, dan karami ne daidai da fuskarta
Lebunanta sun kasance na kasan ya fi na saman girma da kadan, sannan na kasan tamkar wanda akai masa yannayi na heart domin daga tsakiya ya fitar da yannayin nan gashi idan ta yi niyar shagwaba sai ta kara nitsar da shi sai kawai ka ji ka afka a shaukinsa da son cinye shi
Lebunanta sunna da dan duhu kadan, na kasan ne yake da dan hasken pink sakamakon irin yanda take bashi kulawa ta hanyar saka brosh dinta tana dan gurza shi a hankali a hankali har sai ya fara zafi zafi sannan ta wanke ta kawo hadin zuma da lemun tsami da man haba dinta da take hadawa ta dan shafa kadan sai ta kwonta,
sai ta wanke da asusuba sannan ta kawo maganin bushewar lebe da saka lebe ya yi wacila wacila wato *Sabarob* ta shafa kadan kafin take tafia wajen aikinta ta wanke hakan ya saka yannayin lebenta ya zama wani unik saman ya dan fi na kasan duhu na kasan ya zama mai ruwan pink shi ba orange ba, sannan suke da wani irin laushi da santsi wanda ko da ido idan ka kala zai tafi da kai ne
Daga kasan lebenta gefen hagu kadan, wani dan kurji ne dan karami mai haske irin wanda ake cewa na masasara ne ya fitowa mutun, to ita dai ya fito mata tun tana karamarta kuma bai bace ba, wannan dan kurjin sai ya zama wani cikon sirrin kyan fuskarta, dan tamkar ta yi yar huda ne ta saka abu mai kyalkyali a wajen, har akan tambayeta yanda ta yi ta fitar da shi a kusan lebenta domin idan ta tashi sangartarta takan yi rawa rawa da lebenta sannan ta dan cije wajen kurjin nan idan ta sake shi sai ya kara haske da walwali kafin ta yi wani irin farrrr da idannuwanta
Dafe daidai zuciyarsa ya yi da hannunsa na dama yana kallonta a sanyaye ya ce" me kike so na malaka maki? Me kike so na baki? Ki kama daga kaina har dukiyata duka naki ne Najeeba, ki bani kulawar da nake bukata na roke ki
Najeeba ta dan yamutsa goshinta kadan kafin ta dan fitar da harshenta ta dan lashi lebenta na kasa as usual, a hankali ta ce" me ya sa kake tunanin dan ka malaka min wani abin zan iya yarda da soyayarka? Ka zo da shirin baje min haja ne Elhaj?
Gyara zamansa ya yi yana kallonta ya ce" da haja, da ni mai hajar, baki daya nake son baje maki ki taka ki yi abinda kike so da su Najeeba, ni dai burina ki wanke ni son ranki aman ki aureni kwana kusa dan ina mai tabatar maki a matse nake da ke
Idannuwanta ta dan rintse dan jin kunyar wai a matse yake din da ya fada, kafin kuma ta bude tana dan kaucewa kallonsa
Hannunta ta saka daga sama wajen rigarta ta janyo chek din da ya bata a saloon shi kuwa yana kallonta, ba kalacin shi ba, harta wanda ke jiran su fara ya samu huja a kusa na kallonsu ta miko masa gefen damtsen hannunsa
A hankali ta dan ragewa idannuwanta girma ta ce" shi ya sa ka fara marina da yayan banki?
Kafin ya bata amsa ta kara rage tsayinta,
Kanta ta waiwaya cikin dabara ta kurawa wajen dake dauke da abin camerar dake nuna cewar ta nan ake iya ganninta
Shima idannuwansa ya kura a kan nata tamkar sunna kallon junna da mugun kallo,
Cire kanta ta yi a wajen ta ja tsaki a ranta tana furta, wani irin hira ne zan yi da mutun bayan mai yiwuwa matarsa marar mutunci na kallon mu?
Ko kuwa cikin barorinsa?
Ko kuwa kawayenta yan iska da suke jirana su gane min miji ko me?
Gaskiya da sake
Wayarsa dake haskawa kadan kadan ua kai dubansa,
Dauka ya yo ya shiga amsa kiran domin mai martaba ne da kansa
Cike da mutunta junna suke gaisawa kafin ya gabatar da bukatarsa na son a kara baiwa Ummukulsum hakuri ta daga wayar yarima domin har zuwa yau bata daga wayarsa ba
Yana shirin bashi amsa ya kai dubansa kan abinda ke nuna masa abubuwan dake wakana a cikin gidan
Bai san lokacin da ya zaro idannuwansa yana kallon ikon Allahn dake haskowa a alon tablette din
Sosai ta gurfana da juss din dake cikin kofin glass tana murmushi ta kai daidai bakin saurayin nata dake ta sheka daria yana wani irin lamari kamar zai rungumota jikinsa
Irin suturar da ta saka a jikinta kuwa sket ne da rigarsa sun mata wani irin cifcif daidai da halitarta abayar da ta dora a sama tana shiga ta cire ta yar saman kujera mai cin mutun daya sannan cike da son rigima ta tunkare shi ta tsiyaya jus a cikin kofin da gangan ta kai bakinsa dan gannin abinda zai faru hakan kuwa ya yi daidai da dawowar idannuwan SHAHEED WAJEN...
*Alhamdulillah*🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
*SADAUKARWA GA*
*SAMIRA HARUN (YA MAMA😉)*
*BILKISU KANAR*
*YAGANA*
*AYSHER*
*JALILA*
*MA NAZIFA*
*RAHIMA*
SADAUKARWA GAREKU BAKI DAYA GRUP MAGE DA FANS MAGE......ina matukar jin dadin kasancewa da ku
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
30
Daga b'angaren mai martaba cikin kamala da datijantaka yake furta" Allah ya taimakeka kana ji na kuwa? Ko dai matsakar network d'in nan ne."
Ya k'arashe yana mai duba wayarsa da yarima dake gurfane gabansa.
A hankali yake sauke wayar daga kunnansa sam baima san yana yin hakan ba.
K'ara k'ura mata ido ya yi da duba irin na son ganin abinda zata aikata, sannan a kasan zuciyarsa kuwa fad'i yake" Acikin gidan nan zata aikata aikin nata? A cikin falona? Tabas idan har haka ya kasance yau ba sai gobe ba sai na zartar da hukunci a kanki a kasata!"
Sai da Najeeba ta kawo kofin kusa da bakinsa , ya sakankance zai damk'a ta janye ta mik'e tana murmushi.
Juyawa ta yi ta bashi baya ta ajiye sannan ta koma ta zauna a wajen zamanta ta d'ora k'afarta d'aya a kan d'aya tana d'an karkad'awa tana kallonsa.
Saukowa yayi da sauri ya nufota yana d'an shagwab'e fuskarsa, sai da ya zauna saman cafet d'in ita kuwa tana saman kujarar ya sakata gaba kafin ya furta" na so ki fara cika aikinki na lada amaryata, ta hanyar shayar da ni da wannan kyakyawan hannun naki mai d'auke da k'unshi ja."
D'an tsura masa ido ta yi kafin ta cire dubanta daga kansa, d'an murmushi ta kuma yi hakan ya saka dimple d'in kumatunta da na kusa da idannuwanta suka lotsa, yar siririyar wushiryar bakinta ta bayyana ga haske da hak'oran ke yi, leb'enta kuwa baya d'auke da komai sai dan man leb'e kad'an da ta goga saman leb'unan hakan ya saka na k'asan mai ruwan pink color k'ara shek'i haka ma mai duhun shima ya k'ara shek'in.
Fuskarta ce ta yiwa kwaliya ta hanyar shafa hodar ruwa daidai da kalar fatarta yar kadan kafin ta caje girarta da kyau ta saka kwali mai kyau mai baki ta ja dan ail liner sannan ta dora gashin idonta mai tsayin da ya girmi na idannuwanta hakan ya saka idannuwan nata kara yin sidik da su abin dai ba'a cewa komai
Dinkin jikinta kuwa wata lafiyayiyar chiganvy ce aka yiwa dinkin sket da riga cif cif da jikinta
Najeeba na dauke da wata irin kira abin birkita lisafin du wani da namiji sannan abin mangarin ga y'aya mata
Ta kasance mai matsakaicin tsayi, domin tsayinta ba cen cen bane,
Najeeba bata da rama sam, tana da dan jikinta mai dan kwabri wanda ke tafe da wasu mama masu dan girma sannan a tsaye suke cirr domin irin masu fadin nan daga kasa ne dauke da yan kawuna bakake sidik masu dan tsini da dan fadi tamkar wace ke cikin sha'awa koda yaushe
yannayinsu kan zama a haka basa shafewa haka halitarsu take shi ya sa bata saka body a waje domin idan ta saka sukan nuna kansu ne koda da rigar mama a ciki,
Cikinta munafukin ciki ne da baya nuna ana cin abinci a cikinsa, ko dan tana gudu tana sport tana abdo a cikin gidansu, hakan ya saka cikinta ke lafe sosai saman wani irin tafkeke, fafadan kugunta mai dauke da wasu irin duwawu da suke da girma sannan suka hade da cinyoyinta suka kara masu fadi ga tudu hakan ya sa take dauke da yannayi na Niki minaj daga kasan
Tun fil'azal Najeeba tafiarta ta kasance irin tafiar nan ta tsokalo rigima, haka halitarta take ba da gangan take yi ba aman da yawa kan kokarin kwaikwaya dan a ganninsu tana sane take yi kuma gannin abin ya karbeta sai su yi kokarin kwaikwaya aman ba hali domin tafiar kasaita tamkar wata sarauniya a jinninta yake tana yi kuma jikinta na motsi daidai misali, shi yasa idan halin ta yi rawa ya kama take anfani da kugunta wajen saka mata sakin baki sunna kallonta bale maza tsabar yanda ta iya juya shi da gadara
Tana dauke da dan dogon wuya sai fuskarta mai dauke da saje sakamakon tarin gashin da Allah ya basu na mahaifinsu da ya kasance shuwa arab
Gashin kanta baki ne sidik har gaban goshinta hakan yake haska copy choko color din fatarta mai santsi da kyalkyali,
Gashin girarta tamkar ta SHAHEED take sai dai ita tana daidaita tata tana gyarata koda yaushe daidai da tsarin da take so a fuskarta
Tana dauke da dara daran idannuwa masu tsaga tamkar na damisa, sunna dauke da gashin ido masu yawa da tsayi wa'inda ko a haka wasu na tambayarta idan ta yi kari ne?
Hancinta kuwa dan daidai mitsali ne, bata da karan hanci mai tsayin nan aman kuma ba a duke hancin yake ba, dan karami ne daidai da fuskarta
Lebunanta sun kasance na kasan ya fi na saman girma da kadan, sannan na kasan tamkar wanda akai masa yannayi na heart domin daga tsakiya ya fitar da yannayin nan gashi idan ta yi niyar shagwaba sai ta kara nitsar da shi sai kawai ka ji ka afka a shaukinsa da son cinye shi
Lebunanta sunna da dan duhu kadan, na kasan ne yake da dan hasken pink sakamakon irin yanda take bashi kulawa ta hanyar saka brosh dinta tana dan gurza shi a hankali a hankali har sai ya fara zafi zafi sannan ta wanke ta kawo hadin zuma da lemun tsami da man haba dinta da take hadawa ta dan shafa kadan sai ta kwonta,
sai ta wanke da asusuba sannan ta kawo maganin bushewar lebe da saka lebe ya yi wacila wacila wato *Sabarob* ta shafa kadan kafin take tafia wajen aikinta ta wanke hakan ya saka yannayin lebenta ya zama wani unik saman ya dan fi na kasan duhu na kasan ya zama mai ruwan pink shi ba orange ba, sannan suke da wani irin laushi da santsi wanda ko da ido idan ka kala zai tafi da kai ne
Daga kasan lebenta gefen hagu kadan, wani dan kurji ne dan karami mai haske irin wanda ake cewa na masasara ne ya fitowa mutun, to ita dai ya fito mata tun tana karamarta kuma bai bace ba, wannan dan kurjin sai ya zama wani cikon sirrin kyan fuskarta, dan tamkar ta yi yar huda ne ta saka abu mai kyalkyali a wajen, har akan tambayeta yanda ta yi ta fitar da shi a kusan lebenta domin idan ta tashi sangartarta takan yi rawa rawa da lebenta sannan ta dan cije wajen kurjin nan idan ta sake shi sai ya kara haske da walwali kafin ta yi wani irin farrrr da idannuwanta
Dafe daidai zuciyarsa ya yi da hannunsa na dama yana kallonta a sanyaye ya ce" me kike so na malaka maki? Me kike so na baki? Ki kama daga kaina har dukiyata duka naki ne Najeeba, ki bani kulawar da nake bukata na roke ki
Najeeba ta dan yamutsa goshinta kadan kafin ta dan fitar da harshenta ta dan lashi lebenta na kasa as usual, a hankali ta ce" me ya sa kake tunanin dan ka malaka min wani abin zan iya yarda da soyayarka? Ka zo da shirin baje min haja ne Elhaj?
Gyara zamansa ya yi yana kallonta ya ce" da haja, da ni mai hajar, baki daya nake son baje maki ki taka ki yi abinda kike so da su Najeeba, ni dai burina ki wanke ni son ranki aman ki aureni kwana kusa dan ina mai tabatar maki a matse nake da ke
Idannuwanta ta dan rintse dan jin kunyar wai a matse yake din da ya fada, kafin kuma ta bude tana dan kaucewa kallonsa
Hannunta ta saka daga sama wajen rigarta ta janyo chek din da ya bata a saloon shi kuwa yana kallonta, ba kalacin shi ba, harta wanda ke jiran su fara ya samu huja a kusa na kallonsu ta miko masa gefen damtsen hannunsa
A hankali ta dan ragewa idannuwanta girma ta ce" shi ya sa ka fara marina da yayan banki?
Kafin ya bata amsa ta kara rage tsayinta,
Kanta ta waiwaya cikin dabara ta kurawa wajen dake dauke da abin camerar dake nuna cewar ta nan ake iya ganninta
Shima idannuwansa ya kura a kan nata tamkar sunna kallon junna da mugun kallo,
Cire kanta ta yi a wajen ta ja tsaki a ranta tana furta, wani irin hira ne zan yi da mutun bayan mai yiwuwa matarsa marar mutunci na kallon mu?
Ko kuwa cikin barorinsa?
Ko kuwa kawayenta yan iska da suke jirana su gane min miji ko me?
Gaskiya da sake