← Book details Mage Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 134 OF 138

Sashe 134

Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Ummulkhair da ta juya da sauri ta juyo har jikinta na rawa ta duka ta miko masa robar da aka bata ta kawo

Najeeba kuwa sai ta kara boye fuskarta a kirjinsa ta kasa dagowa dan tana jin kunyar Ummulkhair da kuma irin abinda ta tabata zasu yi mata idan sun hade

A hankali ya kuma shiga da ita yana janta a jikinsa har suka dangana da bayi

Sunna shiga ya shiga son cire doguwar rigar dake jikinta ta sallah
Bata iya yi masa musu ba har sai da ya cireta baki daya kamar wata wada zai yiwa wanka, ya mika mata abin muryarsa ciki ciki ya furta" Ki yi ki bani "

Da bakinta ta ringa mutsu mutsu tana tunanin kuma a gabanka zan yi?

Tsumamun idannuwansa da suka cenza kala dan rashin samun amsa daga gareta ne ya kura zuba mata hade da kakausan kallo

A hankali ta juya ta nufi wajen WC

Ta haka ta yi tabara ta zuba fitsarin ta cire hannunta kanta a kasa ta dago hannunta tana mika masa

Idannuwansa a kanta har ya amsa sannan ya juya ya fita

Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi tana cije lebenta na kasa tana shafa mararta tana jin irin fitsarin da take yanzu mai yawan gaske ne ya fi na da yawa, sannan idan tana yinsa har ji take mararta ta yi mata sakayau sannan ta dan kwashi dumi
A hankali take huci mai hade da tsantsar kaunar bawan Allahn nan
Acting dinsa na tsaye mata a zuciya, irin yanda baya kyankyaminta na halaka tunaninta

Ta jima a cikin bayin wannan karronma domin tunani ne ya yi gaba da ita har sai da ta ji ta kage a zaunen da take sannan ta janyo ruwa masu dumi sosai ta kimtsa jikinta ta sake yin wanka ta ja rigarta da tawul ta fito

Du a tunaninta ya jima da barin dakin domin a kadan ta dauki minti talatin a bayin nan fa, sai dai yana tsaye ne jikin bango kansa a kasa yana tunani, kwata kwata yarinyar ta iya dauke natsuwarsa da kwonciyar hankalinsa, bai san ta yada zai kwatanta irin yanda take tafia da shi ba, bai san ta inda zai bi ya samu ta furta masa kalmar nan ba, du ji yake komai nasa ragage ne, yaya zai yi ta yafe shi? Shin bata son sa? Me ya rasa ne? Kar dai har yanzun wancen din ne a ranta? Kar dai du wannan bata lokaci da falasa akwatin sirrinsa da ya yi mata ita din a banza take kallonsa?

Hannunta mai danshi ne ya taba damatsunnansa masu cika,
A hankali ya dakata yana kallonta

Dan murmushi ta yi a sanyaye ta ce" Me ke damunka? "

Bai bata amsa ba, sai hannayen nata dake rike da damtsensa, dayan kuwa na rike da tawul din da ta dauro da ya kurawa ido

Sannu a hankali ta ce" Ina missing din buga basket, zaka je terrain mu je mu buga kwalo? "

Leben nata yake kallo har ya saka hannu ya janyota gaba dayanta jikinsa
Kyakyawar runguma ya bata kafin ya shiga aika mata da zazafan sako wa'inda suka saka jikinta ya dauki rawa idannuwanta suke marmarmar kamar zata side dan azabar shaukin da ya dauketa
Ihu ne kawai bata yi na, tana rike da kansa idannuwanta rintse hakama lebenta dantse

Dif ya yi sakamakon kiran da ake ana karawa, kuma kukan kiran AMMI ne

Da sauri ya laluba idannuwansa na rufewa yana bude su da kyar dan jarabar dake cinsa ya daga kiran aman ya kasa yin magana domin komai ya ki fitowa daga bakinsa

A hankali ya saki wayar sakamakon wani irin abu da ya tsirga masa tun daga kansa har kafarsa sanadiyar abinda AMMI ta fada tana ta daria tana ambaton Alhamdulilah Alhamdulilah

Cikinta dake shafe ya kurawa ido, da duba irin na tsanaki,
A hankali ya yi sama da dubansa har zuwa fuskarta,

Sannu sannu ya mayar da ita saman bed din ya kwontar da ita
Kasa ya yi sosai nd verry slowly ya dora jajayen lebunansa a saman mararta
A hankali ya ciro harshensa mai dumi ya ringa lasar marar tata, hakan ya sakata rintse ido da karfi ta rike kansa tana jin jikinta na kara dauka

Bai bari ba har sai da ya ji zata sume tana fadin" wayo Shaheed ka bari wayo wani yamyamyam ake min "

Cikin gagawa ya ringa ruda mata jikinta, da kyar bakinsa ke kwacewa yana fadin" tell me you love me , kiss me baby, please lv me hearty "

Rukunkume shi ta yi hawayen shauki na zirara daga gurbin idannuwanta muryarta na rawa ta ringa furta kalaman a rarabe " *i..........l................o........v.......e............JJJJJJJJJJJJJJJSHAHHHHHHHHHHHAD* "

Kamar ky din kara kunce dokin jikinsa ne, sai da ya zabura baki dayansa ya saki hanniniya sannan ya ringa tafiar da su cikin salama idannuwansa na zubar da wasu irin tsadadun hawaye masu yawa da shauki, tamkar zai hadiyeta, ba tare da ya ji mata rauni ba yake nuna mata wata irin soyayar da ita kanta ta saki sansanya kuka mai ratsa zuciya tana rungume shi a jikinta, ta yi sadaranda ta zubar da makaman yakinta, ta yarda Allah shi ke dasa so a zuciyar bawa a lokacin da bai shiryawa hakan ba, yau gata ta zubar da komai a gaban dan fari mai mata mai sarauta, yau gata ta gane dan Namiji na saraki ba zai hanna masa nunawa matarsa soyaya da bata kulawa ba, a hankali ta ringa kara yarda da shi harma ta buda idannuwanta ta sauke a kyakyawar fuskarsa mai saje a lokacin da yake tatareta yana mai furta" Ki bi min a sannu kar ki sauka da karfi, dan Allah ki hau bayana na goya ki na kaiki falon mana to waina Sapni Suhani din nan a wace tasha ne ake yinta, ni banma san akoy tashar ko babu ba dan bana iya rabona da kallon TV BEEBAAH"

Najeeba ta sauke ajiyar zuciya ta daidaita ta haye bayansa, ya mike da ita tamkar wata yar baby ya karasa falo da ita a jikinta gajeran wandonsa ne sabo da farar rigarsa, ta kame gashin kanta ta soke da macajin kansa

Tana bin dukan motsinsa ne har ya gama hada TV din dake makale a bango wace rabonsa da kunnata har ya manta, kai shi mantawa yake akoy TV a duniya, ko labaru yakan dubawa ne ta yanar gizo

Zama ya yi bayan ya dauko masu abinci ya sakata jikinsa da spoon yana ciyar da ita tana ciyar da shi cike da farin ciki da kwojciyar hankali sannan sunna kallon series din na indiyawa wato YOUNG LADY (SISINA GATA FA MUTUNIYAR TAKI) cikin shauki

............................................

Alhamdulilah maganar auren Yaya Dayabu ta kankama, an gama komai rana kawai ake jira wace aka tsayar nan da wata biyu da sati biyu domin mahaifiyar amaryar ce ba lafia an fitar da ita waje

Zuwa lokacin cikin dake jikin matan Shaheed ya gama fitowa ya girma ya idasa bayana kansa, domin na Najeeba watansa takwas da sati uku
Na Nadia kuwa watansa bakwai da sati hudu
Rayuwar zamantakewar dake gudana tsakanin Nafia da NAJEEBA zan iya kiranta tsaftataciya, akoy kishi a tsakaninsu, sai dai tsaftatace, kishin yan gayu wato kishin cikin daka wanda kowace burinta fuskar mijinta, idan kuwa suka hadu sukan sha hira harda wasa da daria da matsanancin kulawa da damuwar dan uwa idan har damuwar ta bayana a fili
Idan wani abu ake a familly dinsu Nadia duda baya son fitar Najeebar yakan kaita da dare da kansa a cikin motarsa, ta shiga ta yi barka ko jaje sannan su ja su yi wajen hutunsu, wajen da a da sukan hadu ne dan su yi fada, harma su buga basket ball wanda yake bin takunta a hankali yana tareta dan kar ta fadi takan yi sport dai amta haka kafin su biyo wajen mai kilishinta su siya sannan su shiga ta boyayiyar hanyar da sarkin Dogarai ya saka aka fasa yake gadinta da kansa idan SULTAN zai fita har ya dawo

A gidan Abih ana zama ne na fahimtar junna, hakuri da junna, juriya da tarbiyar y'aya, dan kuwa Nana Maryama wato UMMU ta zame masu uwa, wace haihuwarsu ce kawai bata yi ba aman dukan wata dawainiya da su dariarsu ko kukansu a kafadunta suke zube su, inda mijinta ya zame masu uba tsayaye, mai basu kulawa ta musaman, mai gindaya doka a wajen da ya dace sannan baya tashi a kanta, mai saka ido sosai a kan tarbiyarsu, mai dafawa matarsa yana bata gudunmuwa a dukan abinda ta yanke masu na zaman rayuwa, hakan ya sa su dukansu suke tafe da rayuwarsu bisa aminci, kulawa da junna, ladabi da biyaya a tsakanin junna, sannan ko yanzu idan ka yarda ka taba daya a familly dinsu to fa ka janyowa kanka rigima ne da ahalin gidan MUTALAB......sannan a yanzu fadan ya cenza salo ne maimakun daga kan DAYABU sai ya faro daga kan MUTALAB ya zarto kan NANA MARYAMA ya dire kan NAJEEB!

...........................................

Masarautar Agadez

Wahalar da suka sha ta tsayin wata biyar biyar kowace a gidansu a karkashin ikon wanda ya isa da su ta saka sukai sanyi tamkar kazar da ta sha dukan ruwan sama
Chapter 134 · 0% Book details