Sashe 98
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kallon Meer zatayi masa magana taga irin kallon da yake bin dady dashi yasa takasa magana,
Meer yace ai bashi zaki tambaya ba,
Maama kigaya mana a inda kika sanshi kigaya mana abun da yayi miki,
Abu ne yace "SAMEER !!
wai me yake damun kane ko da sa'anin ka kake magana baza kabari mubi komai ahankali ba,
"Abu yanzu me nayi kuma anan tambayafa kawai nayi meye kuma abun rashin daidai amagana ta,
banza Abu yayi dashi bayaso yabiye masa suzo suna kace nace agaban mutane,
baidamu da abun da yayi ba yaci gaba cewa, "maama kinyi shiru kifaɗi abun dake ranki kar kiji komai ina tare dake.....
maama da tazama kamar ma babu ita afalon duk abun da suke saidai ta bisu da ido takasa magana jin bakinta na ƙara yi mata nauyi ta shiga karanto duk addu'ar da tazo bakinta ahankali tafara jin ta nml,
kallon Meer tayi na wasu ƴan daƙiƙu kamar meson gano wani abu sannan tace kana da saurin fushi kamar wata mata duk wani irin masifar nan da kake yi wallahi idan inaji sai inji kamar gwaggo ce takeyin ta kai anya ma kuwa baka haɗa jini da itaba dan yanayin zafin ku ɗaya wallahi tun acan nake ganin yanayin naka amma nakasa gano da wa kake min kama sai yanzu,
haɗe rai yayi yace "ni banda wata alaƙa da kowa anan garin ko nayi kama da ɗan nan garin kodaina haɗani dasu nifa tambayar da nayi miki daban kuma amsar da kikaban da ban,
ɗan murmushi tayi aranta tana cewa inma zan faɗa ba yanzu ba zan bar wanan araina saina gama tabbatar wa zan faɗa maka tundade kai naga alamar baka san ta ido ba agaban iyalen sa zaka iya cimasa mutum ci,
meer ne yakuma katse mata tunanin ta yace tunanin me kikeyine ana magana kinyi shiru,
ƙura masa ido tayi maimakon tabasa amsar da yake tambaya sai kawai tace wallahi sai na kaika wajen gwaggwo taganka ni bantaɓa ganin wanda ya ɗauko halin taba sak kamar kai ƴaƴan ta duk sanyi ne dasu babu wanda yayo ta har gwanda jikoki ma akwai masu zuciya dan sameer tun yana ƙarami yake da zuciyar bala"i,
dukan su babu wanda baiji daɗin yanda ta zage take magana ba duk sunyi shiru sunzuba mata ido,
"juyawa me yayi zaibar falon dan tagama bashi haushi ganin yake kamar ma ta mayar dashi mahaukaci yayi mata wata tambayar daban amma tana yi masa wasu maganganun daban,
da sauri maama tace dakata mana ɗan gidan gwaggwo meye na zuciyar dawo inbaka wani labari banza yayi da ita yaficewar sa,
dariya ummy tayi tace ai zuciya kaɗan ma kika gani aini har mamaki ma nake watarana idan zuciya ta ɗebesa babu abun da baya iyayi nidai nasan bahaka halina yake ba saidai daman kuma ba abanza ba daman abace kyan ɗa ya gaji ubansa to shidai wannan uban ya ɗauko dan duk haka suke da wannan zuciyar kawai da tashi da ɗan sauƙi bayama yanzu da ya manyanta shiyasa ya rageta sai antaɓoshi ake ganin ta saɓanin shi kuma wancen koda yaushe ma daman akusa take dan shi ko zama ma da mutane bai iyaba, ahaka ma anamishi addu'a da ba a san me zai zama ba nan gaba,
Abu ne ya harare ta ƙasan ido sanan yace ni ba ruwana bani yagada ba shi yasan inda yake ya ɗaukota gashinan maama tace halin sa ɗaya da gwaggwo ita ya ɗauko amma bani ba,
Wallahi ka ya ɗauko idan bakaiba taya zai ɗauko wacce ba dangin sa bama ka taɓa jin inda akayi haka,
Abu yace "ake kamannin fuska ma ba dangin iya bana baba bare kuma halayya Wannan ai abune me sauƙi,
hmmm "haka dai kace ai zasu ganni idan ƙarya nayi maka tunda ai ba dainawa kayi ba saida idan ba ataɓo kaba,
yanda suke ta hirar su yasa su Ammi kawai zuba musu ido suna kallon su abun burgewa,
ummy ta juya wajen maama tace "maama dan Allah kin taɓa ganin inda akayo gadon halayya hakannan batare dangan taka ba me ƙarfi,
shiru maama tayi tana tunani kamar ma bazata bata amsaba sai kuma tace a'a ba ayi gaskiya,
Amma ku asalin ku ƴan inane???????
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/10, 8:47 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 86
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
Amma ku asalin ku ƴan inane?????
Ummy tace nidai ba ƴan nan bace amma dai shi haifaffen garin nanne sanadin hakanne ma muka dawo Abuja da zama amma ni a agarin yemen nake,
haba ko da naji mana nidai nasani Allah maganar gaskiya yaron nan sun haɗa alaƙa da gwaggwo wataƙil ko tana ɗaya daga cikin dangin mahaifin nasa nan,
tunda suka fara maganar dangi Abu yaji jikin sa duk ba daɗi tunawa da yayi yanzufa shi kusan baida dangi yake tunda daman baitaso yaga mahaifiyar sa ba mahaifin sa kuma ya tafi ya barsa yana raye shima ko ya mutu Allah masani amma dai zaiso ganin gwaggwon da maama take magana akai wataƙil maganar ta tazama gaskiya ko itace matar da yataso ahannun ta tunda itama masifaffiya ce saidai gaskiya bata da zuciya kamar yanda maama take faɗa amma dai duk da haka zai tambayeta inda take tunda yaga maama akwai saurin gano abu gashi duk abubuwan da tafaɗa sun zama gaskiya Allah yasa shima hakan ta zama gaskiya da yafi kowa jin daɗi yadaɗai yana neman danginsa ya rasa su,
ummy ce ta lura dashi tasan kuma tunanin me yake dan haka tayi saurin kiran sunan sa, amsa mata yayi tare da kallon idon sa har yafara canza kala saboda tsabar tunanin da yashiga "sorry" ummy tace dashi,
kaɗa mata kai yayi kawai sannan yakalli maama da itama shi take kallo kuma duk tagama karantar yanayin sa daman tana sane tayi wannan maganar dan ta tabbatar wa da kanta zargin takeyi akansa,
maama zanso ki nunamin wannan gwaggon da kike magana akai saboda maganar ki zata iya zama gaskiya ni bansan inda dangina suke ba nadai san na taso da mahaifin na sannan da matar sa da ƙannena wanɗanda muke uba ɗaya dasu mahaifiya ta kuma banma taso da itaba bansan taba ancemin tun ina yaro ta rasu,
sukuma ƴan gidan mu tunda natafi neman aiki ina kasuwanci naɗau loƙaci me tsawo banzo gida loƙacin kuma da nadawo gidan natar dashi arufe dana tambaya ake cemin ai sundaɗe da tashi kuma ba'asan inda suka koma haka nai ta nemansu bansamu inda suke har na haƙura na koma naci gaba da rayuwata ni kaɗai bayan nayi kuɗi ma naƙara bada cigiyar su lungu da saƙo harda gidan jaridu da tv amma ba asamu inda suke ko kwanaki ma anƙara cigita min su haryanzu shiru bansan inda suke ba maganar da nake miki dai yanzu mutane biyun nan da kika gani su kaɗaine dangin na daga ɗana sai matata banda kowa bayan su, ya ƙarasa maganar cike da kalar shiga damuwa,
gaba ɗaya ƴan falon babu wanda bai tausayawa rayuwar sa a duniyar nan kowa kagani da kalar tasa damuwar shidai yanzu idan kagan sa bazakace yana cikin damuwa ba sai ka rantse da Allah bashi da wata matsala arayuwar gani zakai duk abun da yake nema yasamu ashe haka Allah yake tsarin sa baya haɗawa mutum duka gashi da uwar kuɗi amma kuɗin basu isa sun siya masa abun da yarasa ba, idan yabaka wani abun sai ya hanaka wani abun haka Allah yake tsarinsa,
maama ce tace Allah sarki "zan haɗaku kwa kaganta dangin ka kuma kar kaƙara cewa baka dasu ba mutum biyu bane suka rage maka mutane ba adadi ne kaiɗin ɗan dangine cikakke ma kuwa uwa da uba,
babu yanda za ayi ace mahaifin da ya tsugunna ya haifema ya yafi yabarka ina tabbatar maka da duk binciken da kake musu suna jinka kawai basu da ra'ayin kane akusa dasu saboda basu suka haifeka ba shiyasa basu damu dakai ba,
mahaifiyar ka kuma tana raye ba mutuwa tayi ba amma dan in tabbatar maka da hakan in ba damuwa ina so ka aske wannan gemun da yacika maka fuska ya canza maka kamanni gaba ɗaya idan ka sake akwai wani baƙin tabo agefen ƙasan haɓarka idan nagansa to tunanin danake ya tabbata idan kuma bangani ba to bahaka bane duk da nagani a hoton da kuka ajiye afalon ku loƙacin babu gemu amma ina son ingani azahiri in tabbatar da ba camera bace zahiri ne,
da sauri Abu ya tashi tsaye yana kallon ta da hannun ya nuna ta yakasa magana da ƙyar ya iya haɗo kalaman bakin sa yace maama wane irin tunani kike akaina karkice tunanin danakeyi zai zama gaskiya taya kika san da tabo a fuska ta kuma meyasa kike tunanin waɗan cen mutanen ba iyaye na bane taya duk hakan tafaru,
Saboda nice mahaifiyar ka labarin da nabaku cewar anfitar min ɗa daga ɗakina ansace shi na nemeshi na rasa to wannan yaron bakowa bane face kai!!
tsit falon ya ɗauka jin furucin ta shikam Abu mutuwar tsaye yayi yayi ƙeƙam agurin kamar gunki,
batabi takansa ba ganin yanayin da yake ciki kuma bata jira wani daga cikin su yayi magana ba saboda tafiso sai taje ƙarshen maganar ta kafin ta bawa kowa damar yin magana,
Meer yace ai bashi zaki tambaya ba,
Maama kigaya mana a inda kika sanshi kigaya mana abun da yayi miki,
Abu ne yace "SAMEER !!
wai me yake damun kane ko da sa'anin ka kake magana baza kabari mubi komai ahankali ba,
"Abu yanzu me nayi kuma anan tambayafa kawai nayi meye kuma abun rashin daidai amagana ta,
banza Abu yayi dashi bayaso yabiye masa suzo suna kace nace agaban mutane,
baidamu da abun da yayi ba yaci gaba cewa, "maama kinyi shiru kifaɗi abun dake ranki kar kiji komai ina tare dake.....
maama da tazama kamar ma babu ita afalon duk abun da suke saidai ta bisu da ido takasa magana jin bakinta na ƙara yi mata nauyi ta shiga karanto duk addu'ar da tazo bakinta ahankali tafara jin ta nml,
kallon Meer tayi na wasu ƴan daƙiƙu kamar meson gano wani abu sannan tace kana da saurin fushi kamar wata mata duk wani irin masifar nan da kake yi wallahi idan inaji sai inji kamar gwaggo ce takeyin ta kai anya ma kuwa baka haɗa jini da itaba dan yanayin zafin ku ɗaya wallahi tun acan nake ganin yanayin naka amma nakasa gano da wa kake min kama sai yanzu,
haɗe rai yayi yace "ni banda wata alaƙa da kowa anan garin ko nayi kama da ɗan nan garin kodaina haɗani dasu nifa tambayar da nayi miki daban kuma amsar da kikaban da ban,
ɗan murmushi tayi aranta tana cewa inma zan faɗa ba yanzu ba zan bar wanan araina saina gama tabbatar wa zan faɗa maka tundade kai naga alamar baka san ta ido ba agaban iyalen sa zaka iya cimasa mutum ci,
meer ne yakuma katse mata tunanin ta yace tunanin me kikeyine ana magana kinyi shiru,
ƙura masa ido tayi maimakon tabasa amsar da yake tambaya sai kawai tace wallahi sai na kaika wajen gwaggwo taganka ni bantaɓa ganin wanda ya ɗauko halin taba sak kamar kai ƴaƴan ta duk sanyi ne dasu babu wanda yayo ta har gwanda jikoki ma akwai masu zuciya dan sameer tun yana ƙarami yake da zuciyar bala"i,
dukan su babu wanda baiji daɗin yanda ta zage take magana ba duk sunyi shiru sunzuba mata ido,
"juyawa me yayi zaibar falon dan tagama bashi haushi ganin yake kamar ma ta mayar dashi mahaukaci yayi mata wata tambayar daban amma tana yi masa wasu maganganun daban,
da sauri maama tace dakata mana ɗan gidan gwaggwo meye na zuciyar dawo inbaka wani labari banza yayi da ita yaficewar sa,
dariya ummy tayi tace ai zuciya kaɗan ma kika gani aini har mamaki ma nake watarana idan zuciya ta ɗebesa babu abun da baya iyayi nidai nasan bahaka halina yake ba saidai daman kuma ba abanza ba daman abace kyan ɗa ya gaji ubansa to shidai wannan uban ya ɗauko dan duk haka suke da wannan zuciyar kawai da tashi da ɗan sauƙi bayama yanzu da ya manyanta shiyasa ya rageta sai antaɓoshi ake ganin ta saɓanin shi kuma wancen koda yaushe ma daman akusa take dan shi ko zama ma da mutane bai iyaba, ahaka ma anamishi addu'a da ba a san me zai zama ba nan gaba,
Abu ne ya harare ta ƙasan ido sanan yace ni ba ruwana bani yagada ba shi yasan inda yake ya ɗaukota gashinan maama tace halin sa ɗaya da gwaggwo ita ya ɗauko amma bani ba,
Wallahi ka ya ɗauko idan bakaiba taya zai ɗauko wacce ba dangin sa bama ka taɓa jin inda akayi haka,
Abu yace "ake kamannin fuska ma ba dangin iya bana baba bare kuma halayya Wannan ai abune me sauƙi,
hmmm "haka dai kace ai zasu ganni idan ƙarya nayi maka tunda ai ba dainawa kayi ba saida idan ba ataɓo kaba,
yanda suke ta hirar su yasa su Ammi kawai zuba musu ido suna kallon su abun burgewa,
ummy ta juya wajen maama tace "maama dan Allah kin taɓa ganin inda akayo gadon halayya hakannan batare dangan taka ba me ƙarfi,
shiru maama tayi tana tunani kamar ma bazata bata amsaba sai kuma tace a'a ba ayi gaskiya,
Amma ku asalin ku ƴan inane???????
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/10, 8:47 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 86
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
Amma ku asalin ku ƴan inane?????
Ummy tace nidai ba ƴan nan bace amma dai shi haifaffen garin nanne sanadin hakanne ma muka dawo Abuja da zama amma ni a agarin yemen nake,
haba ko da naji mana nidai nasani Allah maganar gaskiya yaron nan sun haɗa alaƙa da gwaggwo wataƙil ko tana ɗaya daga cikin dangin mahaifin nasa nan,
tunda suka fara maganar dangi Abu yaji jikin sa duk ba daɗi tunawa da yayi yanzufa shi kusan baida dangi yake tunda daman baitaso yaga mahaifiyar sa ba mahaifin sa kuma ya tafi ya barsa yana raye shima ko ya mutu Allah masani amma dai zaiso ganin gwaggwon da maama take magana akai wataƙil maganar ta tazama gaskiya ko itace matar da yataso ahannun ta tunda itama masifaffiya ce saidai gaskiya bata da zuciya kamar yanda maama take faɗa amma dai duk da haka zai tambayeta inda take tunda yaga maama akwai saurin gano abu gashi duk abubuwan da tafaɗa sun zama gaskiya Allah yasa shima hakan ta zama gaskiya da yafi kowa jin daɗi yadaɗai yana neman danginsa ya rasa su,
ummy ce ta lura dashi tasan kuma tunanin me yake dan haka tayi saurin kiran sunan sa, amsa mata yayi tare da kallon idon sa har yafara canza kala saboda tsabar tunanin da yashiga "sorry" ummy tace dashi,
kaɗa mata kai yayi kawai sannan yakalli maama da itama shi take kallo kuma duk tagama karantar yanayin sa daman tana sane tayi wannan maganar dan ta tabbatar wa da kanta zargin takeyi akansa,
maama zanso ki nunamin wannan gwaggon da kike magana akai saboda maganar ki zata iya zama gaskiya ni bansan inda dangina suke ba nadai san na taso da mahaifin na sannan da matar sa da ƙannena wanɗanda muke uba ɗaya dasu mahaifiya ta kuma banma taso da itaba bansan taba ancemin tun ina yaro ta rasu,
sukuma ƴan gidan mu tunda natafi neman aiki ina kasuwanci naɗau loƙaci me tsawo banzo gida loƙacin kuma da nadawo gidan natar dashi arufe dana tambaya ake cemin ai sundaɗe da tashi kuma ba'asan inda suka koma haka nai ta nemansu bansamu inda suke har na haƙura na koma naci gaba da rayuwata ni kaɗai bayan nayi kuɗi ma naƙara bada cigiyar su lungu da saƙo harda gidan jaridu da tv amma ba asamu inda suke ko kwanaki ma anƙara cigita min su haryanzu shiru bansan inda suke ba maganar da nake miki dai yanzu mutane biyun nan da kika gani su kaɗaine dangin na daga ɗana sai matata banda kowa bayan su, ya ƙarasa maganar cike da kalar shiga damuwa,
gaba ɗaya ƴan falon babu wanda bai tausayawa rayuwar sa a duniyar nan kowa kagani da kalar tasa damuwar shidai yanzu idan kagan sa bazakace yana cikin damuwa ba sai ka rantse da Allah bashi da wata matsala arayuwar gani zakai duk abun da yake nema yasamu ashe haka Allah yake tsarin sa baya haɗawa mutum duka gashi da uwar kuɗi amma kuɗin basu isa sun siya masa abun da yarasa ba, idan yabaka wani abun sai ya hanaka wani abun haka Allah yake tsarinsa,
maama ce tace Allah sarki "zan haɗaku kwa kaganta dangin ka kuma kar kaƙara cewa baka dasu ba mutum biyu bane suka rage maka mutane ba adadi ne kaiɗin ɗan dangine cikakke ma kuwa uwa da uba,
babu yanda za ayi ace mahaifin da ya tsugunna ya haifema ya yafi yabarka ina tabbatar maka da duk binciken da kake musu suna jinka kawai basu da ra'ayin kane akusa dasu saboda basu suka haifeka ba shiyasa basu damu dakai ba,
mahaifiyar ka kuma tana raye ba mutuwa tayi ba amma dan in tabbatar maka da hakan in ba damuwa ina so ka aske wannan gemun da yacika maka fuska ya canza maka kamanni gaba ɗaya idan ka sake akwai wani baƙin tabo agefen ƙasan haɓarka idan nagansa to tunanin danake ya tabbata idan kuma bangani ba to bahaka bane duk da nagani a hoton da kuka ajiye afalon ku loƙacin babu gemu amma ina son ingani azahiri in tabbatar da ba camera bace zahiri ne,
da sauri Abu ya tashi tsaye yana kallon ta da hannun ya nuna ta yakasa magana da ƙyar ya iya haɗo kalaman bakin sa yace maama wane irin tunani kike akaina karkice tunanin danakeyi zai zama gaskiya taya kika san da tabo a fuska ta kuma meyasa kike tunanin waɗan cen mutanen ba iyaye na bane taya duk hakan tafaru,
Saboda nice mahaifiyar ka labarin da nabaku cewar anfitar min ɗa daga ɗakina ansace shi na nemeshi na rasa to wannan yaron bakowa bane face kai!!
tsit falon ya ɗauka jin furucin ta shikam Abu mutuwar tsaye yayi yayi ƙeƙam agurin kamar gunki,
batabi takansa ba ganin yanayin da yake ciki kuma bata jira wani daga cikin su yayi magana ba saboda tafiso sai taje ƙarshen maganar ta kafin ta bawa kowa damar yin magana,