Sashe 35
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
ganin yaqi tashi tasan zancen daman yace mata anan zai kwana bazai bita ba ganin hakan yasata ta dan hade rai tace I get up ko bakaji ba tafada tana kama hannuwan sa tare da miqar dashi tsaye dan marairaice fuska yayi alamar tausayi, "kawar da kanta tayi tare da cewa u know de I can't leave without u dan haka don't waisting my time dare nayi ba yanda ya iya dole yabita suka fito daga ward din har sunzo bakin qofar ya tsaya tare da dubanta yace ummy bari ingayawa wadanda zasu kula da ita saboda wadancan nayi firing dinsu daga wajen ta saboda basu san me suke ba kallan sa tayi tace kar kadamu da wannan muje kawai idan munje gida zan kira insanar da wadan da zssu kula da ita nabar wayar agida bahaka yaso ba amma ba yanda zaiyi dole yabi bayanta suka tafi suna fita driver yaqarso wajen da sauri ya bude musu suka shiga shikuma ya shiga driver seat ya zauna tare da tayar da motar yaja suka fita daga asibitin tunda suka tafi bawanda yaqara cewa komai har suka qarasa bakin wani tanqamemen gate wanda girmansa yakusa cinye layin gidan kuwa yafi kowanne gida girma acikin unguwar horn ya doka tun kan yaqaraso gurin da sauri gate man din ya wangale musu gate din sukuma suka danna kai cikin gidan,
Wow masha Allah saidai muce Allahumma arzukuni fi hazal bait,kana shiga gidan saboda tsabar fitulin da suke ciki masu tsada da yawa babu abun da baka gani komai tarwai kamar ma ba dare ba saboda ko allura kayar idan ka duba sai ka ganta wani qaton gidane wanda kana ganinsa kasan bana kananun mutane bane na masu hannu da shune manyan mutane masu kudi iya kudi saboda tundaga yanayin ginin zagane hakan ga gefe da aka zagayesa da fulawoyi koraye can gefe kuma guiding da aka qawatasa ga gurin shaqatawa acan gefe shima da fulawoyi sai tsuntsaye da suke sha qagi agun wani guri na qara hangowa inda tafkeken swimming pool yake ga kujeru agaban sa iska sai kada ruwan take gwanin ban sha'awa da burgewa kalar sa sky blue ne kalar sararin samaniya gashinan de abubuwa da yawa harabar gidan wanda wasuma bansan suba wasu kuma idan na tsaya kwatanta muku tofa zamu iya sati bangama ba shi kansa kasan gidan abun kallo ne da burge wa saboda wani abune a shinfide shi ba tiles shi ba interlock ba shi ba tarazo dan har fakar ido nayi na tsugunna na shafashi amma ban iya tantance menene ba haka naqara bin gidan da kallo komai yayi gida iya gida ina mamaki kuma yanda wajen take haka da kyau to ina ga cikin gidan kenan tode muje zuwa dan jin yanda yake,
bayan driver ya tsaya a parking lot inda ya ajiyeta ajerin motocin dake gurin yayi saurin fitowa tare da sa hannu ya bude musu qofa suka fito ummy ce tafara fitowa yabiyo bayanta jira tayi sai da yafito sannan ta kama hannun sa suka nufi qofar wata irin qofa ce wacce ban taba ganin irin taba tunda nake adunyi ko a film ko littattafai bantaba gani ba banta jiba suna qarasowa gurin ummy ta daga hannun ta duk yatsu biyar abun mamaki sai kawai naga qofar ta rabe a hudu sama da qasa da kuma gefe da gefe suna shiga kuma sai wani abu ya fito takawa sukayi sai yayi qasa dasu dan garin leke na sai da nakusan faduwa amma de na dake bankai ga qasaba nayi saurin riqe kaina na labe abayan su inajin tsoron kar in fadi tundade babu a hause gidan miji babu mokotama kuma baza ataba baza ataba samuba bare ince wani abu kuma nasan me kuma duk babu agidanku idan akwai wadanda suke da sumin magana inzo ingani😎😎
bawani tafiya naga abun ya tsaya adaidai wani dan qareren falo me girma gaske wanda akacika shi da abubuwa daban daban abunde sai wanda yagani komai na falon white and goulding fent din falon fari sai kuma kwaliye kwalliyen falon komai fari harda labule suma farare ne sai kuma kujerun falon da suka kasance farare saiti biyu ga dinning area agefe inda can kuma daga gefe wasu twins din stairs wanda suka wani irin kanannade daya yayi dama daya yayi hagu wani babban mutum kyakkyawan gaske fari tas dashi nagani akan kujera dauke da space a fuskar sa sai kuma jarida a hannun sa gefen sa kuma wani dan qaramin table ne me dauke da fruit sai cup dake hannun sa yana sha jin sallamar su yasa shi ajiyewa tare da kawar da jaridar hannun sa gefe tare da sakar musu wani irin qayataccen murmushi irin nasu na manya,
"qarasowa sukayi itama ummy nasakar masa murmushi tare da zama kusa dashi tana cewa ANA ASIF BADRIJAKA SAMHAINI YA ZAUJ.......✍️✍️✍️
to masu karatu karda ku wahalar da kanku wajen tunanin wannan page din duk acikin littafin sarki sameer yake kude muje zuwa yanzu akafara ✍️✍️✍️
[5/23, 8:38 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿33&34
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"qarasowa sukayi itama ummy nasakar masa murmushi tare da zama kusa dashi tana cewa ANA ASIF BADRIJAKA SAMHAINI YA ZAUJ.......
"daga zaunen sukayi hugging din juna tare da manna kowa kiss agefen kumatu barin dama da barin hagu irin de yanda larabawa suke yin gaisawar su,
"duban ta yaqarayi sannan yace da MA TAF'ALU(daga ina kk) tace masa YAZ HABU ILAL MUSTASHFAH(daga asibiti muke,
tunda yaji haka yamaida dubansa ga dan nasa saboda yasan shine dalilin faitar nasu adaren nan ganin yayi sai faman qara damke fuska yake dan murmushi shi yayi sai yace kai kuma me yafaru naga kani tacin magani ko halin ne ya motsa bai bashi amsa ba illa ma tashi da yayi yana niyar barin falon,
"MEER"
Ummy ta kira sunan sa tsayawa yayi cak batare da ya juyo ba tasan bazai tasoba dan haka ita tashi taje inda yake tare da zagayawa ta koma gabansa idanu ta zuba masa tana kallon sa dauke kansa yayi daga gare ta fuskarshi ta riqo atafikan hannun ta duka biyun sannan tace to duk wannan fushin nameye ne banace za akula da itaba yanzufa zan kira insanar dasu pls kadena sawa ranka damuwa banason ina ganin ka irin haka saboda banajin dadi kaji hannun ta yacire daga kan fuskarta sannan murya qasa qasa kamar wanda bayason yi ko ince me koyan magana haka ya bude baki cikin rarraba maganar tasa yace I'm going to sleep bacci nakeji yana kaiwa nan yayi gaba abunsa batare da yajira cewar ta ba bisa tayi da kallo har ya qulewa ganin ta sannan taja qafarta ta koma wajen mijin nata,
kallon ta yayi yana dan murmushi sannan yace me yafaru ne, dan gyara zama tayi sannan tace ai kasan ne zai faru kofa gaya min baiyiba ya fita shikadai acikin daren nan shiyasa nabinshi bangayama ka ba kuma naje zantaho dashi wai bazai dawoba yanuna min acan zaikwana shine na tilasta masa muka taho shiyasa kagansa haka,
"Allah sarki hala shida mutuniyar tasane? "tace masa karshen zancen kenan nande tabashi labarin abun da yafaru da tattaunawarsu akan za akira malami gobe shima yanuna jin dadinsa da hakan da yaji sunce shima anasa wajen ba yarda beye da meer ba akan yabari akira amma yaqi amincewa dan shima yadade da sanin ciwon matar nan bana asibiti bane amma taurin kan dan nasa ya hanasa ya yarda sai yanzu da yaji uwar bari
nande suka cigaba da hirar su basu tashi daga wajen sao wajen qarfe daya da wani abun kafin daga bisani suka tashi suka tafi makwancin su domin bawa gado hakkin,
*Tambaya*
"Suwaye wadannan mutanen?
Wow masha Allah saidai muce Allahumma arzukuni fi hazal bait,kana shiga gidan saboda tsabar fitulin da suke ciki masu tsada da yawa babu abun da baka gani komai tarwai kamar ma ba dare ba saboda ko allura kayar idan ka duba sai ka ganta wani qaton gidane wanda kana ganinsa kasan bana kananun mutane bane na masu hannu da shune manyan mutane masu kudi iya kudi saboda tundaga yanayin ginin zagane hakan ga gefe da aka zagayesa da fulawoyi koraye can gefe kuma guiding da aka qawatasa ga gurin shaqatawa acan gefe shima da fulawoyi sai tsuntsaye da suke sha qagi agun wani guri na qara hangowa inda tafkeken swimming pool yake ga kujeru agaban sa iska sai kada ruwan take gwanin ban sha'awa da burgewa kalar sa sky blue ne kalar sararin samaniya gashinan de abubuwa da yawa harabar gidan wanda wasuma bansan suba wasu kuma idan na tsaya kwatanta muku tofa zamu iya sati bangama ba shi kansa kasan gidan abun kallo ne da burge wa saboda wani abune a shinfide shi ba tiles shi ba interlock ba shi ba tarazo dan har fakar ido nayi na tsugunna na shafashi amma ban iya tantance menene ba haka naqara bin gidan da kallo komai yayi gida iya gida ina mamaki kuma yanda wajen take haka da kyau to ina ga cikin gidan kenan tode muje zuwa dan jin yanda yake,
bayan driver ya tsaya a parking lot inda ya ajiyeta ajerin motocin dake gurin yayi saurin fitowa tare da sa hannu ya bude musu qofa suka fito ummy ce tafara fitowa yabiyo bayanta jira tayi sai da yafito sannan ta kama hannun sa suka nufi qofar wata irin qofa ce wacce ban taba ganin irin taba tunda nake adunyi ko a film ko littattafai bantaba gani ba banta jiba suna qarasowa gurin ummy ta daga hannun ta duk yatsu biyar abun mamaki sai kawai naga qofar ta rabe a hudu sama da qasa da kuma gefe da gefe suna shiga kuma sai wani abu ya fito takawa sukayi sai yayi qasa dasu dan garin leke na sai da nakusan faduwa amma de na dake bankai ga qasaba nayi saurin riqe kaina na labe abayan su inajin tsoron kar in fadi tundade babu a hause gidan miji babu mokotama kuma baza ataba baza ataba samuba bare ince wani abu kuma nasan me kuma duk babu agidanku idan akwai wadanda suke da sumin magana inzo ingani😎😎
bawani tafiya naga abun ya tsaya adaidai wani dan qareren falo me girma gaske wanda akacika shi da abubuwa daban daban abunde sai wanda yagani komai na falon white and goulding fent din falon fari sai kuma kwaliye kwalliyen falon komai fari harda labule suma farare ne sai kuma kujerun falon da suka kasance farare saiti biyu ga dinning area agefe inda can kuma daga gefe wasu twins din stairs wanda suka wani irin kanannade daya yayi dama daya yayi hagu wani babban mutum kyakkyawan gaske fari tas dashi nagani akan kujera dauke da space a fuskar sa sai kuma jarida a hannun sa gefen sa kuma wani dan qaramin table ne me dauke da fruit sai cup dake hannun sa yana sha jin sallamar su yasa shi ajiyewa tare da kawar da jaridar hannun sa gefe tare da sakar musu wani irin qayataccen murmushi irin nasu na manya,
"qarasowa sukayi itama ummy nasakar masa murmushi tare da zama kusa dashi tana cewa ANA ASIF BADRIJAKA SAMHAINI YA ZAUJ.......✍️✍️✍️
to masu karatu karda ku wahalar da kanku wajen tunanin wannan page din duk acikin littafin sarki sameer yake kude muje zuwa yanzu akafara ✍️✍️✍️
[5/23, 8:38 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿33&34
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"qarasowa sukayi itama ummy nasakar masa murmushi tare da zama kusa dashi tana cewa ANA ASIF BADRIJAKA SAMHAINI YA ZAUJ.......
"daga zaunen sukayi hugging din juna tare da manna kowa kiss agefen kumatu barin dama da barin hagu irin de yanda larabawa suke yin gaisawar su,
"duban ta yaqarayi sannan yace da MA TAF'ALU(daga ina kk) tace masa YAZ HABU ILAL MUSTASHFAH(daga asibiti muke,
tunda yaji haka yamaida dubansa ga dan nasa saboda yasan shine dalilin faitar nasu adaren nan ganin yayi sai faman qara damke fuska yake dan murmushi shi yayi sai yace kai kuma me yafaru naga kani tacin magani ko halin ne ya motsa bai bashi amsa ba illa ma tashi da yayi yana niyar barin falon,
"MEER"
Ummy ta kira sunan sa tsayawa yayi cak batare da ya juyo ba tasan bazai tasoba dan haka ita tashi taje inda yake tare da zagayawa ta koma gabansa idanu ta zuba masa tana kallon sa dauke kansa yayi daga gare ta fuskarshi ta riqo atafikan hannun ta duka biyun sannan tace to duk wannan fushin nameye ne banace za akula da itaba yanzufa zan kira insanar dasu pls kadena sawa ranka damuwa banason ina ganin ka irin haka saboda banajin dadi kaji hannun ta yacire daga kan fuskarta sannan murya qasa qasa kamar wanda bayason yi ko ince me koyan magana haka ya bude baki cikin rarraba maganar tasa yace I'm going to sleep bacci nakeji yana kaiwa nan yayi gaba abunsa batare da yajira cewar ta ba bisa tayi da kallo har ya qulewa ganin ta sannan taja qafarta ta koma wajen mijin nata,
kallon ta yayi yana dan murmushi sannan yace me yafaru ne, dan gyara zama tayi sannan tace ai kasan ne zai faru kofa gaya min baiyiba ya fita shikadai acikin daren nan shiyasa nabinshi bangayama ka ba kuma naje zantaho dashi wai bazai dawoba yanuna min acan zaikwana shine na tilasta masa muka taho shiyasa kagansa haka,
"Allah sarki hala shida mutuniyar tasane? "tace masa karshen zancen kenan nande tabashi labarin abun da yafaru da tattaunawarsu akan za akira malami gobe shima yanuna jin dadinsa da hakan da yaji sunce shima anasa wajen ba yarda beye da meer ba akan yabari akira amma yaqi amincewa dan shima yadade da sanin ciwon matar nan bana asibiti bane amma taurin kan dan nasa ya hanasa ya yarda sai yanzu da yaji uwar bari
nande suka cigaba da hirar su basu tashi daga wajen sao wajen qarfe daya da wani abun kafin daga bisani suka tashi suka tafi makwancin su domin bawa gado hakkin,
*Tambaya*
"Suwaye wadannan mutanen?