Sashe 24
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yana tashi bayan yayi sallar asuba ya koma ya kwanta be tashiba sai wajen qarfe 11:am sannan ya farka shima saida shettima ya tasheshi awaya sannan ya tashi yana tashi ya shiga yayo wanka yazo yaqara kwalkwale jikin sa kamar yanda yasaba sannan yasaka kaya tare da qara feshe jikinsa da turaruka yafito sai faman zuba qamshi yake idan yazo waje kafinma ya qaraso gurin turaran sa zai rigashi zuwa saboda ba kadan yake sawa ba gasu kuma masu tsada da dadin qamshi fitowa yayi cikin takunsa na isa da qasaita da mulki da izza duk wanda yayi karo dashi yaga yanda yake takunsa kai kasan bada ganan ba shidin na dabanne koman sa na dabanne ya sha bambam da sauran samari(nide nace da sauran tuzuraide )yana qarasowa falon fulani yasame ta ita da papa azaune akan kujera qarasawa yayi ya gaida su gaba dayansu fuskarsa ba yabo ba fallasa duk dade ba wani sakinta yayi sosai ba amma de da sauki akan yanda yakeyi da ita koda yaushe cikin sakin fuska duk suma suka amsa masa har papa na tsokanar sa da matsoraci dan zuwa yanzu ya sauko daga haushin nashi da yake ji fulani ce tace haba de yaron nawa ne matsoraci kana ganin mutum dirare ga kwanji kace masa matsoraci wannan ai sai ya iya yaqi da mutane sama da dari uku ma batare da yagaji ba papa yace a ina din to kwa kallon kitse kikewa nama wannan ba abun da yaya iya jiya mace fa yaringa tsoro abun mamaki wai harda guduwa qato dashi abun ma abun haushi hade rai yayi ciki ciki yace papa ai wannan ba mutum bace aljanace nikam bana son ko ahanya inyi gamo da ita bare kuma har inje inda take Allah ya kiyaye bada ni ba wlh da ace cewa akayi ga wani nan yazo zai cutar daku to anan zaka gane ina da tsoro ko bani da shi amma bawai kahadani da aljana ba kuma kace bazan tsorata ba wannan ai wajibine kaima nasan kawai basarwa kake amma naga tsoro a idon ka kawai na yi maka shirune dukan wasa papa ya kawo masa shi kuma ya guje yace daga fadar gaskiya Allah ko na rantse bazata cini ba papa kaima ka tsorata dakiya de kawai kafimu papa yana dan murmusawa irin na manya yace yaron kai wai yaushe zaka koyi riqe magana duk maganar da tazo bakin ka baka tsoron fadar ta yace ai saboda ba wanda naked jin tsoro kaf fadin duniyar nan shiyasa bana shakkar kowa caraf fulani tace har uwarka da ubanka kenan marar kunya ko kunyar fadar hakama bakaji ba agaban mu ko bani da daraja agunka ai shi uban ubankane ka daraja shi tunda ni daman tunda nagama cin kashi da fitsarin ka na dauke ka tamkar da awajena amma da wuyanka ya isa yanka ka balaga shikenan nazama marar amfani awajen ka sai kawayi garima kafi qarfin kazo inda nake ka gaida ni saidai in munhadu ahanya hayar ma wataran bana samun damar gaisuwar saidai kayi min kallon banza ka wuce to ko uwarka bata isa tayi min abun da kake min ba kuma zanyi maganin ka jiyama Allah ne ya taimake ka amma da sai na kwashe fuskar ka da maruka marar mutun ci kawai wanda besan darajar nagaba dashi ba ni wallahi ka isheni zama kayi ka tattara inaka inaka kabarmana gida bama son ganinka ka ishemu tana rufe baki yace basai kizo ki fitar dani ba tunda agidan zakariyya nake zaune kutumar uban nan nikake kirawa sunan mahaifi ni ni sameer tafada cike da hayagaga kamar zata rufe shi da duka saboda yakira sunan mahaifinta,
lalle sameer yanzu abun har yakai ga haka to kwa zaka gane kuren ka sai na koya maka hankali wallahi ina daga maka qafa amma ba ka gani to wallahi zamu saka qafar wando daya dakai,
Saida yabita da kallon sama da qasa tare da kawar da idon sa gefe yana sake hade rai sannan yace musaka rabima kuma dakike nakira sunan mahaifinki kinji nazageshi ko nafadi wata mummunar magana akansa sunan sa kawai nakira zakariyya kuma daman dan afada aka rada masa da ba aso aringa fada da kawai sai asaka masa sunan da kike kiransa dashi kinga muma sai muringa fada amma tunda akasaka masa zakariyya dole muma mace zakariyya kema kuma yanzu kikace min sameer sameer kuma sunan baban papa ne kema kenan sai yace zaiyi fada saboda kin fadin sunan babansa ko uba yafi ubane,
kana tayo gadan gadan zata rufe shi da duka papa dake zaune yana kallon su daman in sunayi baya saka musu baki saboda fulani ta hanasa amma da yaga abun nasu yana neman wuce gona da iri yasashi saurin tare fulani yace haba da girmanki dan Allah karki biye masa tundade kinsan halin sa muma hakuri muke dashi wani kallo ta watsa masa da yasashi matsawa daga tare tan da yayi yaja gefe tare da jan bakinsa yayi shiru aransa ya ayyana wlh ko yaron nan zaiyi mata dukan tsiya baze dakatar dashiba tunda ita ta bukaci hakan miqewa sam yayi tsaye tare da kafeta da ido yana jiran yaji me zatayi masa da kwa tagayawa aya zakinta idan ta kuskura hannuta yataba shi ganin yanda ya hade rai kamar kumurci yasa ta dan dakata daga niyar abun da tazo tayi masa sai kawai ta nuna sa da yatsa tace kai ka saurare ni nan bawajen wasan rijiya bane inkana cin qasa to ka kiyayi ta shuri saboda bata da dadi baka san ko wacece ba ko dan Allah fa to ke wace gashide naganki agabana kuma kamar kowa nake ganin ki nade san sunanki maryam zakariyya yar gidan talakawa sannan kuma me fuska biyu wacce bata abu dan Allah saidan cikon wani burin nata da sawa azabatar da mutane daga ke har wancan jankin dan naki kallon ku nake ke zancewa in kina cin qasa to kikiyayi ta shuri kici gaba da abun da kukeyi kar nake kallon ku kuma kibini ahankali dan daf nake da tona miki asiri acikin masarautar nan dan gakkin da ka raina shi yake tsokane maka ido kina ganin kin raineni kamar kin haifeni amma kuma baki isa kimin wata barazana dazaisa inji tsoron ki dan atafin hannuna kike kada kiga ba anan nake zaune ba amma duk wani takun ki ba wanda ba agayamin ina son in fara tanadar kwakwarar huja ahannu na kafin zaman masarauta ya gagare ki dan namiki alkawarin sai anyi miki korar wulakan ci a masarautar nan dai nasakinyi regretting din abun da kika aikata dan haka muzuba dani dake shige kafasa sai ki canza taku ni kuma zan gano kiyi koqarin hanani binciken danakeyi inzaki nasara yaqarasa fada tare da watsa mata wani banzan kallo me cike da gargadi sannan be tsaya sauraron ta ba ya wuce abunsa ko inda papa yake kallaba yafita daga falon ransa abace kana ganinsa kasan ba lafiya ba yana fita yanufi part din momma dinsa......
dabaya da baya fulani tafara ja da baya saboda tsabar firgita da rikice da ya risketa alokaci guda ga wani uban gumi da yagama wanketa daman ance marar gaskiya ko aruwa gumi yakeyi saura kadan ta fadi qasa tayi saurin dafe kujera hannun ta duk karkarwa yake jitayi qafafunta sun mata nauyi sun kasa daukar ta da sauri ta lalibi kujera ta zauna hadi da dafe kanta da taji kamar yana juya mata papa dake tsaye yana mamakin yanayi da ta shiga danshi duk atunanin sa kawai sam yafada ne dan ya tura mata bakin ciki amma sai yaga kuma kamar ta shiga tashin hankali da jin maganganun nasa qarasa wa yayi agabanta zai ruqo hannun ta tayi saurin daga masa hannu tare da yimasa tsawa bace min daga gani banason maganar banzau bayan kana jinsa yagama cin mutun cina amma ka kasa yimasa komai papa murya narawa yace kiyi hakuri kada ranki yabaci nasan da wasa yake miki kuma ai ke kikace kar na...bata bari ya qarasaba ta qara doka masa wata ysawar kafita nace bana son ganin ka anan tafada tana huce tare da nuna masa qofar fita da yatsanta ko motsi beyi ba bare tasa ran zai fita bakaji ba nace kafita tafada qarfi da har saida falon ya amsa.......✍
Kwana biyu kunjini shiru bana danji dadi ne wlh ina fama da ciwon kai amma yanzu Alahamdulillah da sauqi,
[5/22, 10:45 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿19&20
Bismilah.......✍
papa murya narawa yace kiyi hakuri kada ranki yabaci nasan da wasa yake miki kuma ai ke kikace kar na...bata bari ya qarasaba ta qara doka masa wata ysawar kafita nace bana son ganin ka anan tafada tana huce tare da nuna masa qofar fita da yatsanta ko motsi beyi ba bare tasa ran zai fita bakaji ba nace kafita tafada qarfi da har saida falon ya amsa......
lalle sameer yanzu abun har yakai ga haka to kwa zaka gane kuren ka sai na koya maka hankali wallahi ina daga maka qafa amma ba ka gani to wallahi zamu saka qafar wando daya dakai,
Saida yabita da kallon sama da qasa tare da kawar da idon sa gefe yana sake hade rai sannan yace musaka rabima kuma dakike nakira sunan mahaifinki kinji nazageshi ko nafadi wata mummunar magana akansa sunan sa kawai nakira zakariyya kuma daman dan afada aka rada masa da ba aso aringa fada da kawai sai asaka masa sunan da kike kiransa dashi kinga muma sai muringa fada amma tunda akasaka masa zakariyya dole muma mace zakariyya kema kuma yanzu kikace min sameer sameer kuma sunan baban papa ne kema kenan sai yace zaiyi fada saboda kin fadin sunan babansa ko uba yafi ubane,
kana tayo gadan gadan zata rufe shi da duka papa dake zaune yana kallon su daman in sunayi baya saka musu baki saboda fulani ta hanasa amma da yaga abun nasu yana neman wuce gona da iri yasashi saurin tare fulani yace haba da girmanki dan Allah karki biye masa tundade kinsan halin sa muma hakuri muke dashi wani kallo ta watsa masa da yasashi matsawa daga tare tan da yayi yaja gefe tare da jan bakinsa yayi shiru aransa ya ayyana wlh ko yaron nan zaiyi mata dukan tsiya baze dakatar dashiba tunda ita ta bukaci hakan miqewa sam yayi tsaye tare da kafeta da ido yana jiran yaji me zatayi masa da kwa tagayawa aya zakinta idan ta kuskura hannuta yataba shi ganin yanda ya hade rai kamar kumurci yasa ta dan dakata daga niyar abun da tazo tayi masa sai kawai ta nuna sa da yatsa tace kai ka saurare ni nan bawajen wasan rijiya bane inkana cin qasa to ka kiyayi ta shuri saboda bata da dadi baka san ko wacece ba ko dan Allah fa to ke wace gashide naganki agabana kuma kamar kowa nake ganin ki nade san sunanki maryam zakariyya yar gidan talakawa sannan kuma me fuska biyu wacce bata abu dan Allah saidan cikon wani burin nata da sawa azabatar da mutane daga ke har wancan jankin dan naki kallon ku nake ke zancewa in kina cin qasa to kikiyayi ta shuri kici gaba da abun da kukeyi kar nake kallon ku kuma kibini ahankali dan daf nake da tona miki asiri acikin masarautar nan dan gakkin da ka raina shi yake tsokane maka ido kina ganin kin raineni kamar kin haifeni amma kuma baki isa kimin wata barazana dazaisa inji tsoron ki dan atafin hannuna kike kada kiga ba anan nake zaune ba amma duk wani takun ki ba wanda ba agayamin ina son in fara tanadar kwakwarar huja ahannu na kafin zaman masarauta ya gagare ki dan namiki alkawarin sai anyi miki korar wulakan ci a masarautar nan dai nasakinyi regretting din abun da kika aikata dan haka muzuba dani dake shige kafasa sai ki canza taku ni kuma zan gano kiyi koqarin hanani binciken danakeyi inzaki nasara yaqarasa fada tare da watsa mata wani banzan kallo me cike da gargadi sannan be tsaya sauraron ta ba ya wuce abunsa ko inda papa yake kallaba yafita daga falon ransa abace kana ganinsa kasan ba lafiya ba yana fita yanufi part din momma dinsa......
dabaya da baya fulani tafara ja da baya saboda tsabar firgita da rikice da ya risketa alokaci guda ga wani uban gumi da yagama wanketa daman ance marar gaskiya ko aruwa gumi yakeyi saura kadan ta fadi qasa tayi saurin dafe kujera hannun ta duk karkarwa yake jitayi qafafunta sun mata nauyi sun kasa daukar ta da sauri ta lalibi kujera ta zauna hadi da dafe kanta da taji kamar yana juya mata papa dake tsaye yana mamakin yanayi da ta shiga danshi duk atunanin sa kawai sam yafada ne dan ya tura mata bakin ciki amma sai yaga kuma kamar ta shiga tashin hankali da jin maganganun nasa qarasa wa yayi agabanta zai ruqo hannun ta tayi saurin daga masa hannu tare da yimasa tsawa bace min daga gani banason maganar banzau bayan kana jinsa yagama cin mutun cina amma ka kasa yimasa komai papa murya narawa yace kiyi hakuri kada ranki yabaci nasan da wasa yake miki kuma ai ke kikace kar na...bata bari ya qarasaba ta qara doka masa wata ysawar kafita nace bana son ganin ka anan tafada tana huce tare da nuna masa qofar fita da yatsanta ko motsi beyi ba bare tasa ran zai fita bakaji ba nace kafita tafada qarfi da har saida falon ya amsa.......✍
Kwana biyu kunjini shiru bana danji dadi ne wlh ina fama da ciwon kai amma yanzu Alahamdulillah da sauqi,
[5/22, 10:45 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿19&20
Bismilah.......✍
papa murya narawa yace kiyi hakuri kada ranki yabaci nasan da wasa yake miki kuma ai ke kikace kar na...bata bari ya qarasaba ta qara doka masa wata ysawar kafita nace bana son ganin ka anan tafada tana huce tare da nuna masa qofar fita da yatsanta ko motsi beyi ba bare tasa ran zai fita bakaji ba nace kafita tafada qarfi da har saida falon ya amsa......