Sashe 52
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wata rana yazo yana neman wani file hankalin sa yayi matuƙar tashi da baigansa ba aloƙacin ya rufe ni da faɗa akan innemoshi duk inda yake inbahaka ba sai ya kasheni duk inda nasan nakaisa ma infito dashi,
nima ba ƙaramin tashin hankali na shiga ba jin abun da yace nan ya fita yabarni na hau bincike gabadaya office din Saida na hargitsashi ina neman sa amma bangansa ba haka na kira bagaya masa bansan inda yake ba,
ƙara dawowa yayi shima ya duba dakansa amma baigansaba dayaga haka sai kawai ya yanke shawarar yace ko watakil yatafi dashi zaije ya duba amma nima intabbatar na ƙara dubawa, na amsa masa da yo,
har zai tafi sai nace masa wane irin suna zangani ajiki sannan kuma wane irin case ne,
nan yake cemin wani case ne daɗaɗɗe kuma wanda ake case din akansa anriga anfita dashi baya cikin prison din file din sane kawai aciki shima kuma za afita da shi yaɗora min da cewa ko ba dade ko najima yasan za azo memansa dan haka kar masake ma fadi wani abu ince bansan komai ba saidai akira wanda case din ke hannun sa tunda mukayi maganar kusan kullum sai yakira yaji batun ganin sa amma ince bangansa ba,
bansan kuma ya akayi ba kawai yadena kira yatambaya ko ganin sa yayi oho baigaya min ba,
ni kuma aloƙacin ne nafara binciken ko waye tunda naji abun da yace nafara zarginsa akan baida gaskiya akan wannan case din yaza ayi ace anfita da mutum daga ciki ba tare da angama bincike ba kuma har ana neman file dinsa wanna case din da alamar tambaya akansa,
nan nafara tambayar wani tsoho ko yasan case din yace min eh yasan dashi a kawo sane kuma anƙi barin kowa yagansa sai wani mutum kuma ba afito dashi daga daki kamar sauran ƴan gidan kullum yana ɗaki kuma shi kadai babu wanda yasan me ya aikata saboda komansa ba irin na sauran bane,
yataba bani labarin akwai wata mata datake zuwa wajen tana neman sa amma ance mata baya nan kullum sai tazo dayagade tanace da zuwa sai ya taimaka mata har inda yake yayi mata hanya aɓoye ta shiga tagansa tayi wajen zuwa biyar kuma sai akayi masa rasuwa mahaifin sane ya rasu dayatafi kuma sai matarsa ma tafara rashin lafiya aƙallade yakai wajen wata biyu baidawo ba da yadawo kuma sai yadaina ganin ta baima dadeba kuma sai shika sa wancen mutumin da take zuwa gurin sa sai akafita dashi daga gidan ma gabadaya tundaga nande bai ƙara samun labarin saba dagashi har matar datake zuwa wajensa bata ƙara dawowa ba abun da yasani kenan shima,
"harzuwa loƙacin dana fara aiki,
tunda ga laƙacin na ƙarfafa bincike gurin nagano inda file din yake amma shiru bangasaba har yanzu da nake maka magana,
"tunda mukayi maganar wataran kwatsam ya kirani cewar yaga file din sannan yaƙara jaddadamin akan duk loƙacin da akazo neman sa inyi saurin sanar dashi nace masa to,
duk bayan sati daya sati biyu yakan kira yaji ko anzo nemansa amma ince a'a"aranar da mahaifinka yakirani na sanar dashi cewa wani yakirani akan zakuzo akan maganar mutumin nan da kuke magana shine yace kar nasake magaya muku inda yake kuma idan nayi hakan zai ƙara min kudi akan albashina kaji dalilin da yasa naƙi gaya muku iyakacin abun danasani kenan,
yaƙarasa maganar yana dan kallon sa,
"miƙewa sameer yayi yafara zagaya dakin ransa na wani irin zafi yayi wajen minti biyu batare da yace komai ba saida yagama zagayan sa sannan ya juyo yana kallon sa sannan yace "a wace unguwar yake da zama kasan gidan sa?
"eh nasani nataɓa kaimasa saƙo har gidan sa da yake da zama,
Shikaɗai yake zaune ko tare yake da iyalen sa?
shikaɗai yake zama ko aure ma baitaba yiba,
"zaka iya yimin kwatancen gidan da unguwar?
nan ma eh yaƙara cemasa,
good 👍 ina jinka kwatan tamin,
nande yabasa address din inda yake sannan yadora da rokon sa akan dan Allah karyagaya masa shi yagaya masa dan zai iya daukan mataki idan yaji koda akan iyalen sane shikuma bayason abun da zai shafi ahalinsa yafiso koma me za'ayi ayi masa iya shikaɗai,
nan yace babu abun dazai sameka muna nan daga ranar da yazo hannun mu to yagama yawo komansa yazo ƙarshe,
nan yaji dadi sai yanzuma yake ta danasanin ƙingaya musun da yayi gashi yazo yasha najaki abanza,
"zakaci gaba da zama anan har zuwa loƙacin da zamu kamo sa,
kamar aradu yaji maganar tasa shi duk atunanin sa tunda yafaɗa musu shikenan zasu rabu dashi kawai yabashi kuɗin shi yaƙara gaba bashi ba komawa aikin gidan yari watakil ma ya haɗa iyalansa subar garin amma sau yaji wannan zancen nasa da bai taɓa tunani ba,
sameer ne ya katse masa tunanin sa da cewa kaji de abun da nace ko saboda tsaro badan tsoro ba dole mu cigaba da riƙeka idan komai ya kammala sai mu sakeka katafi amma bazai taba yiyuwa nasake ba batare dashi yazo hannun muba idan mukai haka munyi kuskure,
"to amma ba na riga nagaya maka ba nikuma meye nawa aciki kaga dan Allah kabarni natafi duk abun da nagaya maka gaskiya nagaya maka kuma bazan yaidare kaba tsakanina da Allah nagaya maka kurabu damu mutafi katuramin kudina kuma,
bazai taba yiyuwa ba kama dena bata bakin ka zande mayar da ƴarka gida amma kaidai bqzan sakekaba sai gobe idan mun kamoshi sannan kai kuma in sallameka dan haka kamadena wahalar da kanka dan nariga dana gama magana,
yana kaiwa nan ya fita yabarsa adakin,
"Yana fitowa yayi karo da sumy abakin ƙofar ta haɗa kai da gwiwa tana tafaman shashsheƙar kuka, "tana jin bude ƙoafar tayi saurin ɗagowa ta kallesa kawar da kansa yayi gefe,
kulle dakin yayi sa key,
da har yajuaya zaunar gurin batare da ya kulataba har yayi taku biyu sai kuma ya tsaya juyowa yayi yakalle ta ganin yanda fuskarta tayi gaje gaje da hawaye gashi tayi jaa idon ta duk sun kunkubura saboda kukan da tasha,
hakan nan yaji ta ɗan basa tausayi maganar gaskiya maganganun ta sun dan tabashi yasan baiyi mata adalciba baikamata yadaki mahaifinta agaban taba gashi itama batasan hawa ba bare sauka yaje ya daukota yakawo ta nan sannan yadaki mahaifinta agaban ta itama kuma ya mareta kuma yarabata da mahaifinta,
tuna maganar da tayi masa nacewa kai yanzu wani yadaki mahaifin ka agaban ka wane irin mataki nema baza ka dauka ba saboda ni macece shiyasa to kai da Allah in Allah ya yarda sai kasamu wanda zaimaka fiye da yanda kayi mana,
tabas maganar ta gaskiya ne uba baifi uba ba bawanda za ayiwa haka ya ƙyale dan shi aganin sama idan wani yayi kuskuren aikata wata maganar ma da baigamshe sa ba sai ya canza masa kamanni sai inda ƙarfin sa yaƙare bare kuma takai ga agaban sa wani yadaki mahaifin sa ai inajin sai ya iya raba mutum da numfashin sa jikin sa yaji yayi sanyi ahankali ya shiga takawa har zuwa gabanta tsayawa yayi sai kuma ya rasa me zaice mata....
miƙamata hannu yayi batare da yace mata komai ba alamar takawo nata hannun,
"jin tsayuwar mutum akanta yasata dago kai karo tayi da hannun sa,
hannun ta tsaya kalla sannan ta shiga bin hannun nasa da kallo har zuwa kan fuskarsa suna haɗa ido da ita ya gallamata harara tare da hade fuska,
kasaƙe tayi tana kallon sa ganin hararar da yayi mata batasan loƙacin da itama ta mayar masa da harar ba tare da sakin dan siririn tsaki ta kawar da kanta,
sarai yaji tsakin da tayi masa kawaide ya rabuda itane saboda tausayin ta da yake ji idan yace zai biye mata zasu bata loƙaci ita rashin kunya shikuma bazai daukaba dukan ta zai tayi kuma ita zatasha wuya shiyasa kawai ya rabu da ita kawai yanzu baida loƙacin ta,
janye hannunsa yayi daga miƙamatan da yayi ahankali tace tashi mutafi ko motsawa batayi ba bare yasa ran zata tashi ƙara maimaita mata yayi,
"amma still de bata motsa ba, tsugunnawa yayi agabanta yace bakiji me mace miki bane yafaɗa yana leken fuskarta afusace ta juyi itama ta hade ran tare da doka masa harara sannan cike da tsiwa tace naji din banzan tashin ba ba inda zani batare da nahaifina ba mugu kawai marar tausayi,
kafeta yayi da ido baya ko ƙiftawa hakanne yasata hadeye sauran maganar da take shirin yi itama batasan lokacin da tasaki jiki takama kallon ƙwayar idonsa ba kallon juna suka shigayi batare da kowa yasan dalin kallon ba.........✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(mrs bmb)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/6, 9:40 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖NEW TEAM💖
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️49&50
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
kafeta yayi da ido baya ko ƙiftawa hakanne yasata hadeye sauran maganar da take shirin yi itama batasan lokacin da tasaki jiki takama kallon ƙwayar idonsa ba kallon juna suka shigayi batare da kowa yasan dalin kallon ba.........✍️
nima ba ƙaramin tashin hankali na shiga ba jin abun da yace nan ya fita yabarni na hau bincike gabadaya office din Saida na hargitsashi ina neman sa amma bangansa ba haka na kira bagaya masa bansan inda yake ba,
ƙara dawowa yayi shima ya duba dakansa amma baigansaba dayaga haka sai kawai ya yanke shawarar yace ko watakil yatafi dashi zaije ya duba amma nima intabbatar na ƙara dubawa, na amsa masa da yo,
har zai tafi sai nace masa wane irin suna zangani ajiki sannan kuma wane irin case ne,
nan yake cemin wani case ne daɗaɗɗe kuma wanda ake case din akansa anriga anfita dashi baya cikin prison din file din sane kawai aciki shima kuma za afita da shi yaɗora min da cewa ko ba dade ko najima yasan za azo memansa dan haka kar masake ma fadi wani abu ince bansan komai ba saidai akira wanda case din ke hannun sa tunda mukayi maganar kusan kullum sai yakira yaji batun ganin sa amma ince bangansa ba,
bansan kuma ya akayi ba kawai yadena kira yatambaya ko ganin sa yayi oho baigaya min ba,
ni kuma aloƙacin ne nafara binciken ko waye tunda naji abun da yace nafara zarginsa akan baida gaskiya akan wannan case din yaza ayi ace anfita da mutum daga ciki ba tare da angama bincike ba kuma har ana neman file dinsa wanna case din da alamar tambaya akansa,
nan nafara tambayar wani tsoho ko yasan case din yace min eh yasan dashi a kawo sane kuma anƙi barin kowa yagansa sai wani mutum kuma ba afito dashi daga daki kamar sauran ƴan gidan kullum yana ɗaki kuma shi kadai babu wanda yasan me ya aikata saboda komansa ba irin na sauran bane,
yataba bani labarin akwai wata mata datake zuwa wajen tana neman sa amma ance mata baya nan kullum sai tazo dayagade tanace da zuwa sai ya taimaka mata har inda yake yayi mata hanya aɓoye ta shiga tagansa tayi wajen zuwa biyar kuma sai akayi masa rasuwa mahaifin sane ya rasu dayatafi kuma sai matarsa ma tafara rashin lafiya aƙallade yakai wajen wata biyu baidawo ba da yadawo kuma sai yadaina ganin ta baima dadeba kuma sai shika sa wancen mutumin da take zuwa gurin sa sai akafita dashi daga gidan ma gabadaya tundaga nande bai ƙara samun labarin saba dagashi har matar datake zuwa wajensa bata ƙara dawowa ba abun da yasani kenan shima,
"harzuwa loƙacin dana fara aiki,
tunda ga laƙacin na ƙarfafa bincike gurin nagano inda file din yake amma shiru bangasaba har yanzu da nake maka magana,
"tunda mukayi maganar wataran kwatsam ya kirani cewar yaga file din sannan yaƙara jaddadamin akan duk loƙacin da akazo neman sa inyi saurin sanar dashi nace masa to,
duk bayan sati daya sati biyu yakan kira yaji ko anzo nemansa amma ince a'a"aranar da mahaifinka yakirani na sanar dashi cewa wani yakirani akan zakuzo akan maganar mutumin nan da kuke magana shine yace kar nasake magaya muku inda yake kuma idan nayi hakan zai ƙara min kudi akan albashina kaji dalilin da yasa naƙi gaya muku iyakacin abun danasani kenan,
yaƙarasa maganar yana dan kallon sa,
"miƙewa sameer yayi yafara zagaya dakin ransa na wani irin zafi yayi wajen minti biyu batare da yace komai ba saida yagama zagayan sa sannan ya juyo yana kallon sa sannan yace "a wace unguwar yake da zama kasan gidan sa?
"eh nasani nataɓa kaimasa saƙo har gidan sa da yake da zama,
Shikaɗai yake zaune ko tare yake da iyalen sa?
shikaɗai yake zama ko aure ma baitaba yiba,
"zaka iya yimin kwatancen gidan da unguwar?
nan ma eh yaƙara cemasa,
good 👍 ina jinka kwatan tamin,
nande yabasa address din inda yake sannan yadora da rokon sa akan dan Allah karyagaya masa shi yagaya masa dan zai iya daukan mataki idan yaji koda akan iyalen sane shikuma bayason abun da zai shafi ahalinsa yafiso koma me za'ayi ayi masa iya shikaɗai,
nan yace babu abun dazai sameka muna nan daga ranar da yazo hannun mu to yagama yawo komansa yazo ƙarshe,
nan yaji dadi sai yanzuma yake ta danasanin ƙingaya musun da yayi gashi yazo yasha najaki abanza,
"zakaci gaba da zama anan har zuwa loƙacin da zamu kamo sa,
kamar aradu yaji maganar tasa shi duk atunanin sa tunda yafaɗa musu shikenan zasu rabu dashi kawai yabashi kuɗin shi yaƙara gaba bashi ba komawa aikin gidan yari watakil ma ya haɗa iyalansa subar garin amma sau yaji wannan zancen nasa da bai taɓa tunani ba,
sameer ne ya katse masa tunanin sa da cewa kaji de abun da nace ko saboda tsaro badan tsoro ba dole mu cigaba da riƙeka idan komai ya kammala sai mu sakeka katafi amma bazai taba yiyuwa nasake ba batare dashi yazo hannun muba idan mukai haka munyi kuskure,
"to amma ba na riga nagaya maka ba nikuma meye nawa aciki kaga dan Allah kabarni natafi duk abun da nagaya maka gaskiya nagaya maka kuma bazan yaidare kaba tsakanina da Allah nagaya maka kurabu damu mutafi katuramin kudina kuma,
bazai taba yiyuwa ba kama dena bata bakin ka zande mayar da ƴarka gida amma kaidai bqzan sakekaba sai gobe idan mun kamoshi sannan kai kuma in sallameka dan haka kamadena wahalar da kanka dan nariga dana gama magana,
yana kaiwa nan ya fita yabarsa adakin,
"Yana fitowa yayi karo da sumy abakin ƙofar ta haɗa kai da gwiwa tana tafaman shashsheƙar kuka, "tana jin bude ƙoafar tayi saurin ɗagowa ta kallesa kawar da kansa yayi gefe,
kulle dakin yayi sa key,
da har yajuaya zaunar gurin batare da ya kulataba har yayi taku biyu sai kuma ya tsaya juyowa yayi yakalle ta ganin yanda fuskarta tayi gaje gaje da hawaye gashi tayi jaa idon ta duk sun kunkubura saboda kukan da tasha,
hakan nan yaji ta ɗan basa tausayi maganar gaskiya maganganun ta sun dan tabashi yasan baiyi mata adalciba baikamata yadaki mahaifinta agaban taba gashi itama batasan hawa ba bare sauka yaje ya daukota yakawo ta nan sannan yadaki mahaifinta agaban ta itama kuma ya mareta kuma yarabata da mahaifinta,
tuna maganar da tayi masa nacewa kai yanzu wani yadaki mahaifin ka agaban ka wane irin mataki nema baza ka dauka ba saboda ni macece shiyasa to kai da Allah in Allah ya yarda sai kasamu wanda zaimaka fiye da yanda kayi mana,
tabas maganar ta gaskiya ne uba baifi uba ba bawanda za ayiwa haka ya ƙyale dan shi aganin sama idan wani yayi kuskuren aikata wata maganar ma da baigamshe sa ba sai ya canza masa kamanni sai inda ƙarfin sa yaƙare bare kuma takai ga agaban sa wani yadaki mahaifin sa ai inajin sai ya iya raba mutum da numfashin sa jikin sa yaji yayi sanyi ahankali ya shiga takawa har zuwa gabanta tsayawa yayi sai kuma ya rasa me zaice mata....
miƙamata hannu yayi batare da yace mata komai ba alamar takawo nata hannun,
"jin tsayuwar mutum akanta yasata dago kai karo tayi da hannun sa,
hannun ta tsaya kalla sannan ta shiga bin hannun nasa da kallo har zuwa kan fuskarsa suna haɗa ido da ita ya gallamata harara tare da hade fuska,
kasaƙe tayi tana kallon sa ganin hararar da yayi mata batasan loƙacin da itama ta mayar masa da harar ba tare da sakin dan siririn tsaki ta kawar da kanta,
sarai yaji tsakin da tayi masa kawaide ya rabuda itane saboda tausayin ta da yake ji idan yace zai biye mata zasu bata loƙaci ita rashin kunya shikuma bazai daukaba dukan ta zai tayi kuma ita zatasha wuya shiyasa kawai ya rabu da ita kawai yanzu baida loƙacin ta,
janye hannunsa yayi daga miƙamatan da yayi ahankali tace tashi mutafi ko motsawa batayi ba bare yasa ran zata tashi ƙara maimaita mata yayi,
"amma still de bata motsa ba, tsugunnawa yayi agabanta yace bakiji me mace miki bane yafaɗa yana leken fuskarta afusace ta juyi itama ta hade ran tare da doka masa harara sannan cike da tsiwa tace naji din banzan tashin ba ba inda zani batare da nahaifina ba mugu kawai marar tausayi,
kafeta yayi da ido baya ko ƙiftawa hakanne yasata hadeye sauran maganar da take shirin yi itama batasan lokacin da tasaki jiki takama kallon ƙwayar idonsa ba kallon juna suka shigayi batare da kowa yasan dalin kallon ba.........✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(mrs bmb)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/6, 9:40 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖NEW TEAM💖
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️49&50
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
kafeta yayi da ido baya ko ƙiftawa hakanne yasata hadeye sauran maganar da take shirin yi itama batasan lokacin da tasaki jiki takama kallon ƙwayar idonsa ba kallon juna suka shigayi batare da kowa yasan dalin kallon ba.........✍️