Sashe 111
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ko kallon inda fulani batayi ba ta sa hannun ta kwace wukar hannun sa tare da yin cilli da ita gefe guda inda ba mutane shidai sarki saboda mamaki yama kasa motsawa dan kamar ma baya cikin hayyacin sa har ta samu damar kwacewa daga hannun sa,
cilli tayi da hannun nasa data rike idon ta sun canza kala sunyi ja saboda bacin ran da ta shiga yanzu,
cike da daga murya, muryarta har rawa take saida ta kalli fulani sannan ta kalli inda ake kallon ta suna hada ido aka zazzare mata ido alamar gargadi kar tace komai,
kawar da kanta tayi ta kalli sarki da fuskar sa ta canza idon sa shima yayi
jajur,
saida ta kalli kowa nagurin sannan tace nagaji nagaji bazan iya cigaba da jurewa ba wannan abun naku yayi yawa ina zaku kai rashin imani ne bazan iya ganin anyi kisan kai agaba na bazan iya ba wallahi kuji tsoron Allah me yasa me yasa tafada tana kara daga muryar ta sama,
sarki da yagama kaiwa karshe ya juyo afusace bai duba girmanta ba kawai ya ware ya tsunsa biyar tana huyowa ya kwashe ta da wani gigitaccen mari da saida taga ster atake kwa yatsun hannun sa suka fito,
da sauri hamza yayi kukan kura yakarasa kunce igiyar da aka daure sa daman tun dazu yake ta kokarin kuncewa sai yanzu yakarasa kunceta kansa yayo da nufin yaramawa mahaifiyar sa marin da yayi mata,
hajiya sarah tayi saurin dakatar dashi tace "rabu dashi kar ka karaso nan gurin,
kamar yanda ta umarceshi haka yaja yatsaya cak daga inda yake,
har yanzu hannun ta na dafe akan fuskarta inda ya mareta ta karasa gaban sa ta kalle sa ido cikin ido sannan cikin sanyin murya saboda hawayen da yake fitowa daga idon ta, tace "ni kamara ko? akan ina kokarin yi maka gata, ina kokarin dakatar da kai daga aikata da nasani, ina kokarin dakatar dakai daga aikata laifi irin na yan wuta, ina kokarin dakatar dakai daga fushin ubangiji, shiru ta danyi sannan ta canza murya cikin daga murya tace ina kokarin dakatar dakai daga aikata mummunan laifi da yafi komai muni awajen uabngiji,
"kasan waye shi?
kasan wa kake so kakashe da hannun ka to inbaka sani ba bari insanar dakai ko shi waye agere ka, to shidin MAHAIFINKANE.....!!!
NACE SHIDIN MAHAIFINKANE, MAHAIFINKA KAKE SON KASHEWA DA HANNUN KA...............!!!!!!!!!
🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️
More comment more tying,🧏🏻🧏🏻
inba comment ba tying🙅♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent) [27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 91
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"kasan waye shi?
kasan wa kake so kakashe da hannun ka to inbaka sani ba bari insanar dakai ko shi waye agere ka, to shidin MAHAIFINKANE.....!!!
NACE SHIDIN MAHAIFINKANE, MAHAIFINKA KAKE SON KASHEWA DA HANNUN KA...............!!!!!!!!!!!
shiru gurin yaɗauka kowa ka kalli fuskarsa kasan tsantsan mamaki ne akanta wasu sun zaro ido waje saboda tsantsan mamaki kowa yayi shiru yakasa magana,
Hajiya Sarah ce ta cigaba da cewa "wannan dai da kake gani shi ya haifeka nan gidan ba gidan kubane kai ba ɗan sarki bane ɗan wannan mutumin ne da kake son kashewa da hannun ka '"idan kuma ka ƙaryata ko baka yarda da abun da nake faɗa maka ba ga hujja ina da ita saboda haka daman na ajiyeta zaro wani abu tayi ajakarta kamar plash ta miƙa masa sannan tace zaka iya zuwa ka kalla ko kuma ka tambayi wacce kake gani amatsayin mahaifiya kace tagaya maka waye ya haifeka idan ita ta haifeka in ta isa ta ƙaryatani anan wajen,
amugun furgice fulani tace ƙarya kike na ƙarya taki ɗin wannan wacce irin banzar magana ce naga alamar kinsha ƙwaya hauɗin nan ni zakuce bani na haifeshi ba idan ba ni na haifeshiba uwarki ce ta haifeshi kai kuzo kufitar min da wannan mahaukaciyar daga gurin nan, tafaɗa tana kallon fadawan wajen,
da sauri fadawan sukayi kan hajiya sarah dan aiwatar da abun da uwar masarauta ta umarce su dashi saidai sun karasowa gurin zasu kai mata cafka sarki salahuddeen yayi saurin daga musu hannu tare da dakatar dasu daga shirin kama tan dasuke,
fulani na ganin haka ta zaro ido tare sa hadeye wani katoton bakin ciki da tashin hankali da suka rufar mata lokaci daya suka tsaya mata a makogaro,
a kidime tayi tayi wajen sarkin tare da riko hannun sa tace wallahi karya take kar ka yarda da ita wannan matar da kake gani zararriya ce bata da hankali bata dade da dawowa dafa asibitin mahaukata ba kar ka yarda da ita taya ma za ayi ace kazama ba dana ba kaidin dana ne ni nahaifeka acikin muje ka tambayi mahaifinka kaji zai gaya maka gaskiya zo muje idan ni baka yarda dani ba muje idan kaji ta bakin sa zakafi yarda,
tunda tafara magana yake binta da kallo kamar yasamu tv yakasa koda kwakkwaron motsi saboda gaba daya kansa ya kulle yarasa maganar wa zai dauka kuma tawa zai bari ga kansa da yaji yana yi masa wani rin mahaukacin ciwo,
sanbatu fulani ta shigayi tana ta faman jansa amma ina ko motsasa takasa yi,
kwace hannun sa yayi daga nata yana kallon ta saboda yanaso yagano gaskiyar zancen sai kawai yadaka mata tsawa tare da cewa ki fada min gaskiya kece uwata ko ba ke bace abu daya nake so naji daga gare ki "eh" ko "a'a"???
yayi maganar yana zazzare mata ido kamar zasu da fado waje gashi sun canza kala daga fari sun kima ja ran maza ya baci,
"Fulani kam ba karamin tsorata tayi da yanayin saba dan tunda take dashi baitaba nuna mata irin haka duk da tunyana yaro tasanshi da saurin fushi abu kadanne yake bata masa rai,
atake kwa jikin ta yadau bari sai karkarwa take amma duk da haka ta kara daurewa bata karaya ba itama cikin daga masa murya tace masa "EH, nice na haifeka idan kuma baka yarda ba nace kaje ka tambayi uban ka,
hajiya sarah ce ta tako zuwa gaban su sai ta tsaya saitin fulani cike da dakiya tace haba maryama ko kifadi gaskiya ko baki fada idon ki da jikin ki sun bayyana ma kowa gaskiya domin kwa ga tsoronan karara akan fuskarki da kika kasa boyesa duk da son hakan da kikeyi amma kin kasa malama ba wani boye boye yanzu ki fito kigaya masa ko ke wacece agaresa kigaya masa a inda kika dauko sa inkuma kin bani wuka da nama yanzu zan yankasa in soya kuma in rabasa afaranti ko yagani kuma yaci ki daina wahalar da kanki daman ance rana dubu ta barawo raba daya tak ta mai kaya to yau gaki barauniya kuma gamai kaya azaune agabanki yakamaki kuru kuru dan haka bake ba wani yin kwana kwana da kike cewa yaji ya tambayi mahaifinsa ke atunanin ki yanzu zai kara yarda dake ko kinmanta saradin bokan naki ai ba sarki kadai ba daga yanzu bakin kowa zai bude akan wannan yaron saboda duk wanda yake cikin hayyacin da hankalin sa ya kalle sa yasan baiyi kala da yan gidan nan ba ba jinin sarauta kamannin sa sun bambam ta da kowa dake cikin gidan nan dan haka ko baki fadi gaskiya ba da bakin kiba idanun mutane zai gane musu hakan dan haka daga yau zuwa gobe sai ki nemo mafita ni daga yau baza ki kara ganin naba abun da hadamu ya rabamu zan dauki dana mu koma inda muka fito shawarata agare ki kinemi makaman kare kanki,
tana gama fada mata haka ta juya kan sarki shima tace masa zanso intsaya har zuwa gobe dan innemi yafirya ka domin harda saka hannun akan rabaka da iyayen ka na asali wannan da kake gani zaune shine mahaifinka waccen kuma kanwarka ce uwa daya uba daya gashi Allah ya hadaku guri daya da kanka kaje ka shigo dashi itama kuma sanadin shigowarta Allah yayi shine sanadin haduwarku saboda badan itaba bana jin asirin nan zaitonu kuma ita ma sanadin dana hakan ta kasance, kuma ka....
sarki yayi saurin da katar da ita sanadin daga mata hannu hakan yasa tayi shiru,
ahankali yashiga buda bakin sa sannan yace "ke duk taya kikasan ba itace ta haifeni ba kuma taya kika san wannan shine mahaifina alhalin ita bata san da hakan ba,
dan murmushi hajiya sarah tayi sannan tace "kar kadamu da wannan duk ka tambayeta zatayi maka bayani komai dalla dalla amma dai bari inbaka amsa daya ni da kaina naje na daukoka akan gadon asibiti agaban mahaifiyar ka wannan duk shirin mune aka gaya musu cewar dansu ya mutu sannan aka kawo musu wata gawar yayan wata mata da yan biyu da suka mutu sai aka nunawa matar daya sannan aka nunawa mahaifiyar ka daya akace mata abun da ta haifa ya mutu ni da kaina kuma na sanar da mahaifinka mutuwar ka, kaji ta inda nasan shine mahaifinka amma ita bata sanda hakan ba shiyasa amma da tun ranar da ka kawosa da kanka da tun ranar zatasa yabar gidan amma bata saniba kuma aranar da na fara karo dashi nagaya mata ta koresa taki, kin yin hakan kuma gashi nan zai jawo mata da nasani,
"Umma Hamza ya kira sunan ta cike da mamakin labarin da ta bayar dan shi baitaba sanin abun da ta aikata ba kenan wannan ai ita kanta zalinci ta aikata kuma kanta ta tonawa asiri ba wani ba,
cilli tayi da hannun nasa data rike idon ta sun canza kala sunyi ja saboda bacin ran da ta shiga yanzu,
cike da daga murya, muryarta har rawa take saida ta kalli fulani sannan ta kalli inda ake kallon ta suna hada ido aka zazzare mata ido alamar gargadi kar tace komai,
kawar da kanta tayi ta kalli sarki da fuskar sa ta canza idon sa shima yayi
jajur,
saida ta kalli kowa nagurin sannan tace nagaji nagaji bazan iya cigaba da jurewa ba wannan abun naku yayi yawa ina zaku kai rashin imani ne bazan iya ganin anyi kisan kai agaba na bazan iya ba wallahi kuji tsoron Allah me yasa me yasa tafada tana kara daga muryar ta sama,
sarki da yagama kaiwa karshe ya juyo afusace bai duba girmanta ba kawai ya ware ya tsunsa biyar tana huyowa ya kwashe ta da wani gigitaccen mari da saida taga ster atake kwa yatsun hannun sa suka fito,
da sauri hamza yayi kukan kura yakarasa kunce igiyar da aka daure sa daman tun dazu yake ta kokarin kuncewa sai yanzu yakarasa kunceta kansa yayo da nufin yaramawa mahaifiyar sa marin da yayi mata,
hajiya sarah tayi saurin dakatar dashi tace "rabu dashi kar ka karaso nan gurin,
kamar yanda ta umarceshi haka yaja yatsaya cak daga inda yake,
har yanzu hannun ta na dafe akan fuskarta inda ya mareta ta karasa gaban sa ta kalle sa ido cikin ido sannan cikin sanyin murya saboda hawayen da yake fitowa daga idon ta, tace "ni kamara ko? akan ina kokarin yi maka gata, ina kokarin dakatar da kai daga aikata da nasani, ina kokarin dakatar dakai daga aikata laifi irin na yan wuta, ina kokarin dakatar dakai daga fushin ubangiji, shiru ta danyi sannan ta canza murya cikin daga murya tace ina kokarin dakatar dakai daga aikata mummunan laifi da yafi komai muni awajen uabngiji,
"kasan waye shi?
kasan wa kake so kakashe da hannun ka to inbaka sani ba bari insanar dakai ko shi waye agere ka, to shidin MAHAIFINKANE.....!!!
NACE SHIDIN MAHAIFINKANE, MAHAIFINKA KAKE SON KASHEWA DA HANNUN KA...............!!!!!!!!!
🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️🙆♀️
More comment more tying,🧏🏻🧏🏻
inba comment ba tying🙅♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent) [27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 91
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"kasan waye shi?
kasan wa kake so kakashe da hannun ka to inbaka sani ba bari insanar dakai ko shi waye agere ka, to shidin MAHAIFINKANE.....!!!
NACE SHIDIN MAHAIFINKANE, MAHAIFINKA KAKE SON KASHEWA DA HANNUN KA...............!!!!!!!!!!!
shiru gurin yaɗauka kowa ka kalli fuskarsa kasan tsantsan mamaki ne akanta wasu sun zaro ido waje saboda tsantsan mamaki kowa yayi shiru yakasa magana,
Hajiya Sarah ce ta cigaba da cewa "wannan dai da kake gani shi ya haifeka nan gidan ba gidan kubane kai ba ɗan sarki bane ɗan wannan mutumin ne da kake son kashewa da hannun ka '"idan kuma ka ƙaryata ko baka yarda da abun da nake faɗa maka ba ga hujja ina da ita saboda haka daman na ajiyeta zaro wani abu tayi ajakarta kamar plash ta miƙa masa sannan tace zaka iya zuwa ka kalla ko kuma ka tambayi wacce kake gani amatsayin mahaifiya kace tagaya maka waye ya haifeka idan ita ta haifeka in ta isa ta ƙaryatani anan wajen,
amugun furgice fulani tace ƙarya kike na ƙarya taki ɗin wannan wacce irin banzar magana ce naga alamar kinsha ƙwaya hauɗin nan ni zakuce bani na haifeshi ba idan ba ni na haifeshiba uwarki ce ta haifeshi kai kuzo kufitar min da wannan mahaukaciyar daga gurin nan, tafaɗa tana kallon fadawan wajen,
da sauri fadawan sukayi kan hajiya sarah dan aiwatar da abun da uwar masarauta ta umarce su dashi saidai sun karasowa gurin zasu kai mata cafka sarki salahuddeen yayi saurin daga musu hannu tare da dakatar dasu daga shirin kama tan dasuke,
fulani na ganin haka ta zaro ido tare sa hadeye wani katoton bakin ciki da tashin hankali da suka rufar mata lokaci daya suka tsaya mata a makogaro,
a kidime tayi tayi wajen sarkin tare da riko hannun sa tace wallahi karya take kar ka yarda da ita wannan matar da kake gani zararriya ce bata da hankali bata dade da dawowa dafa asibitin mahaukata ba kar ka yarda da ita taya ma za ayi ace kazama ba dana ba kaidin dana ne ni nahaifeka acikin muje ka tambayi mahaifinka kaji zai gaya maka gaskiya zo muje idan ni baka yarda dani ba muje idan kaji ta bakin sa zakafi yarda,
tunda tafara magana yake binta da kallo kamar yasamu tv yakasa koda kwakkwaron motsi saboda gaba daya kansa ya kulle yarasa maganar wa zai dauka kuma tawa zai bari ga kansa da yaji yana yi masa wani rin mahaukacin ciwo,
sanbatu fulani ta shigayi tana ta faman jansa amma ina ko motsasa takasa yi,
kwace hannun sa yayi daga nata yana kallon ta saboda yanaso yagano gaskiyar zancen sai kawai yadaka mata tsawa tare da cewa ki fada min gaskiya kece uwata ko ba ke bace abu daya nake so naji daga gare ki "eh" ko "a'a"???
yayi maganar yana zazzare mata ido kamar zasu da fado waje gashi sun canza kala daga fari sun kima ja ran maza ya baci,
"Fulani kam ba karamin tsorata tayi da yanayin saba dan tunda take dashi baitaba nuna mata irin haka duk da tunyana yaro tasanshi da saurin fushi abu kadanne yake bata masa rai,
atake kwa jikin ta yadau bari sai karkarwa take amma duk da haka ta kara daurewa bata karaya ba itama cikin daga masa murya tace masa "EH, nice na haifeka idan kuma baka yarda ba nace kaje ka tambayi uban ka,
hajiya sarah ce ta tako zuwa gaban su sai ta tsaya saitin fulani cike da dakiya tace haba maryama ko kifadi gaskiya ko baki fada idon ki da jikin ki sun bayyana ma kowa gaskiya domin kwa ga tsoronan karara akan fuskarki da kika kasa boyesa duk da son hakan da kikeyi amma kin kasa malama ba wani boye boye yanzu ki fito kigaya masa ko ke wacece agaresa kigaya masa a inda kika dauko sa inkuma kin bani wuka da nama yanzu zan yankasa in soya kuma in rabasa afaranti ko yagani kuma yaci ki daina wahalar da kanki daman ance rana dubu ta barawo raba daya tak ta mai kaya to yau gaki barauniya kuma gamai kaya azaune agabanki yakamaki kuru kuru dan haka bake ba wani yin kwana kwana da kike cewa yaji ya tambayi mahaifinsa ke atunanin ki yanzu zai kara yarda dake ko kinmanta saradin bokan naki ai ba sarki kadai ba daga yanzu bakin kowa zai bude akan wannan yaron saboda duk wanda yake cikin hayyacin da hankalin sa ya kalle sa yasan baiyi kala da yan gidan nan ba ba jinin sarauta kamannin sa sun bambam ta da kowa dake cikin gidan nan dan haka ko baki fadi gaskiya ba da bakin kiba idanun mutane zai gane musu hakan dan haka daga yau zuwa gobe sai ki nemo mafita ni daga yau baza ki kara ganin naba abun da hadamu ya rabamu zan dauki dana mu koma inda muka fito shawarata agare ki kinemi makaman kare kanki,
tana gama fada mata haka ta juya kan sarki shima tace masa zanso intsaya har zuwa gobe dan innemi yafirya ka domin harda saka hannun akan rabaka da iyayen ka na asali wannan da kake gani zaune shine mahaifinka waccen kuma kanwarka ce uwa daya uba daya gashi Allah ya hadaku guri daya da kanka kaje ka shigo dashi itama kuma sanadin shigowarta Allah yayi shine sanadin haduwarku saboda badan itaba bana jin asirin nan zaitonu kuma ita ma sanadin dana hakan ta kasance, kuma ka....
sarki yayi saurin da katar da ita sanadin daga mata hannu hakan yasa tayi shiru,
ahankali yashiga buda bakin sa sannan yace "ke duk taya kikasan ba itace ta haifeni ba kuma taya kika san wannan shine mahaifina alhalin ita bata san da hakan ba,
dan murmushi hajiya sarah tayi sannan tace "kar kadamu da wannan duk ka tambayeta zatayi maka bayani komai dalla dalla amma dai bari inbaka amsa daya ni da kaina naje na daukoka akan gadon asibiti agaban mahaifiyar ka wannan duk shirin mune aka gaya musu cewar dansu ya mutu sannan aka kawo musu wata gawar yayan wata mata da yan biyu da suka mutu sai aka nunawa matar daya sannan aka nunawa mahaifiyar ka daya akace mata abun da ta haifa ya mutu ni da kaina kuma na sanar da mahaifinka mutuwar ka, kaji ta inda nasan shine mahaifinka amma ita bata sanda hakan ba shiyasa amma da tun ranar da ka kawosa da kanka da tun ranar zatasa yabar gidan amma bata saniba kuma aranar da na fara karo dashi nagaya mata ta koresa taki, kin yin hakan kuma gashi nan zai jawo mata da nasani,
"Umma Hamza ya kira sunan ta cike da mamakin labarin da ta bayar dan shi baitaba sanin abun da ta aikata ba kenan wannan ai ita kanta zalinci ta aikata kuma kanta ta tonawa asiri ba wani ba,