Sashe 126
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
maganar gaskiya office ɗin da kuka je bashine ainahin office ɗin ba wannan office ɗin kawai anyi shine saboda irin haka kuma an umarci kowa da kowa indai anzo neman office ɗin director ɗin to anuna masa wannan office ɗin shiyasa ma aka gyara sa kamar normal office ɗin wancen ɗin ma amma awajen directors ɗinma basu san da zaman wannan office ɗin ba shima kamar office ɗin kowa yake awajen su sai ka shiga cikine kawai zaka gane yana da bambam ci da sauran sannan kuma yawancin waɗanda ake ɗora akai basu da wani alaƙa da wajen kawai suyosu ake daga waje a ɗorasu akai.....
ni kaɗaine kawai wanda ke da alaƙa da gurin nawane office ɗin, ina zaune aka kirani da sabuwar number akace ana son magana dani, nace "inaji na gyara kara zama, sai kuma aka kashe wayar sai kawai naji alart ina dubawa naga maƙudan kuɗi aciki da sukai matuƙar furgita ni dan aƙala kuɗin sunfi million ɗari aka turo min bangama mamaki ba aka ƙara kirana akace naga alart nace"eh" cike da furgice abakina sai mutumin kawai ya kwashe da dariya yace "ai wannan bakaga komai ba kada ɗan wannan kuɗin yaɗaga maka hankali, nan gaba zaka samu fiye da haka indai ka bamu haɗin kai kagama arziƙi dan ba abun da zaka nema karasa arayuwar nan duk abun da kakeso zan baka,
sai na tambaye sa nace wane irin haɗin kai kuke buƙata daga gareni sai yace "akwai wani mutum zamu kawo sa nan gidan da zummar zai zauna muna so kasan yanda zakayi ka kaɓi case ɗin batare da kowa yasan da shigowar saba sannan kuma ko nima bazan gansaba zadai ayi komai a ɓoye kuma za ashigo dashi gidan amma na ƴan kwanaki za aɗauke sa kawaida ana buƙatar saka hannun na wajen shigo dashi gidan zanyi musu jagora har ashigo dashi,
sai nace musu ai dole sai na kai file ɗin sa can wajen su sannan sai alƙalai sun saka hannu sai yace "kar in damu da wannan su zasuyi komai sudai ɗaki kawai suke buƙata in bar musu komai a hannun su......
duk da wannan batun nasa banyar da dashi ba kuma na nuna masa bana son kuɗin daga nan sai ya kashe wayar baiƙara nemana ba sai bayan kwana uku sanann yakirani da duk daha ban amin ce ba dan ina tunanin idan aka kamani dole asirina zai iya tonuwa duk ranar da akazo dubasu akaci karo dashifa za asamu matsala haka yaita kwantar min da hankali har yaja ra'ayina na yarda,
bayan kwana biyu saiga wani daga cikin ma'aikatan gidan yakawon file ɗin sannan akace insaka hannu kuma kar inbar gurin aikin yau zuwa dare zasu shigo dashi na karɓa nayi signing na basu bansan dai inda suka kai file ɗin ba,
haka naita zama har bayan sallar magariba sanann aka ƙara kirana akace in fito inyiwa mai gadi magana zasu shiga ina gurin me gadin ma bamu gama magana dashi ba naga har sun shigo sun wuce dake na gayawa wanda ya mawo min file ɗin inda zasu ajesa dan haka basu jira iso naba sukayi wucewar su ciki nabisu da kallo sannan nabi bayansu zanbi hanyar da suka bi sai wani yatare ni yace kar inje sunce ya jira yanzu zasu fito sai kawai nace masa "to"
daga nanma ban tsayaba na koma office ɗina dan in harhaɗa kayana intafi gida fitowata ke da wuya na nemesu na rasa ban damu ba tunda daman nasan harkace ta rashin gaskiya sai kawai nayi tafiyata gida,
washe gari da na dawo naje ɗakin da na kwantanta musu sukaishi dan inyi magana da mutumin, saidai ina zuwa naga ɗakin wayam babu kowa aciki da ba ƙaramin mamaki abun yaban ba nadaɗe aci ina alajabi ni kaɗai sannan nafito na koma office ɗina na ɗauki wayata nakira number da ake kirana da ita amma sai taƙi shiga haka nai ta gwanda wa bata shiga har na haƙura ina daf da tashi saiga kiransa yaƙara shigowa na ɗaga tun kafin ma inyi magana yayi saurin katse ni da cewa kar kace komai nasan kaje baka gansaba ko kar kasa kanka tunani ka gama yimana naka aikin dan ba anan muka ajiye saba mun canza masa guri saboda tsaro bamu san kowa yasan shi daga ciki kuma har dakai shiyasa muka canza masa waje batare da sanin kaba mungode da haɗin kanka yanzu zakaji alart mungama dakai....,
daga nan ya kashe wayar baijira nace komai ba dan haka ya turo min wasu kuɗaɗen, daga nan kuma ban ƙara jin ɗuriyar sa ba tun ina mamakin abun har na daina naci gaba da sabgar gabana har na fara kashe kuɗaɗen da suka bani da kaɗan da kaɗan,
saida akayi kwanaki da yawa dan nama manta da batunsu yaƙa kirana bayan na ɗaga mun gaisa......, sannan yaƙara bijiro min da buƙata office ɗina nace wannan kuma bazan iyaba suyi haƙuri su nema awani wajen tunda bani kaɗai nake da office ba, sai yace yasan da haka nawa kaɗai ake buƙara abun da suke so in kawai shine za abada kuɗi agyara office ɗin batare da sanin manyan mu ba, daga nan kuma zasu kawo wanda zai ringa kula dashi nikuma inje duk inda nake so sannan in ɗan ringa shigowa gurin ina ɗan zagayawa sai intafi aikina kawai inleƙo in koma su zasu ci gaba da kula da komai,
nace masa hakan ai bazata taɓa yiyuwa ba abani office ɗin amatsayina na ma'aikaci kuma ace wai wanine daban zai ringa kula da gurin taya hakan zata taɓa faruwa batare da sanin kowa ba sai kace gidan yarin mahaukata a ina ya taɓa jin anyi irin haka inbanda shirme,
sai kawai yace ba ataɓa yin haka ba kuma za ayi yanzu dole in amince ko ina so ko bana so idan kuma ba hakaba sai sunsa anyi min abun da bantaɓa tunani ba sai nayi da nasanin rashin amincewar da nayi dan sharrin da zasu ƙullamin bazan taɓa cire kaina daga ciki ba,
na tsorata da maganar sa sai kawai nace masa na amin ce amma da sharaɗi yafara faɗa min daliin da yasa yake so sai wani ya shigo office ɗin sai yace basai naji ba sudai buƙatar su kenan akwai aikin da zasu sa ayi musune aciki duk yanda naso yagaya min yaƙi ba yanda zanyi dole na haƙura na amin ce,
bayan na amin ce mungama magana sai washe gari yace yafasa kawo kowa nida kaina zanje in ɗauko wani in ɗora nidai na rasa gane kan wannan abun nasa nan ma nace masa na amice naje na lalubo musu wanda zasu ɗora akai sukayi magana dashi sannan muka fara aiki mu biyu aguri ɗaya batare da sanin kowa ba,
ataƙaicedai munyi haka da wajen mutum biyar idan wani yazo sai suce ya tafi wani ma yaƙara zuwa na biyar ɗin shine wannan ya nuna baban sumy sannan yace loƙacin da zan kawo sa sai suka ce suna buƙatar idan na kawo sa inbar komai a hannun sa in haƙura da zaman office ɗin ma gaba ɗaya in faɗi duk abun da nake so zasuyi min bayan kuma kuɗaɗen da suke turo min akoda yaushe daman kuma gaskiyar magana inada son kuɗi su suka nake amince wa da duk wata buƙatar su haka na ƙara amincewa da wannan buƙatar tasa,
dake ina da hanyoyi agurin sai kawai nace ni zanyi resigning daga aiki amma ina neman alfarma ga wani ɗan uwana da aɗora akai ban sha wahaba kuwa aka amince na kawo sa to shikaɗai ne dai yake zaune da sanin kowa ta baya kuma yana min aiki domin bama tare dashi amma kullum duk abun dake faruwa sai yakirani ya sanar dani,
ranar kuma da kukaje wajen sa tun kafin ma ya kirani yagaya min, wancen mutumin yakirani yagaya min cewar za azo office ɗin kuma dan haka inkira wancen ince masa kar yasake yafaɗa musu inda nake saboda ni zasuzo nema yayi musu yawo da hankali kawai da haka har su tafi,
sai kuma aka samu matsala basu tafi ba suka gano sa,
duk maganar da sukayi najisu dan haka nayi saurin kiran wancen nagaya masa abun dake faruwa sai yace "in rabu dasu idan kungama komai inkira ku ingargaɗe ku akan maganar nemana da kuke indai tsoratar daku kuma innuna muku cewar nasan komai game da wanda kuke nema sannan kuma ince nasan inda kuke kucire hannunku daga cikin case ɗin in bahaka ba kuma zanyi maganin ku, shiyasa aranar na kiraku nayi muku barazana amma wallahi bansan kuba bansan komai ba baya ga wannan abun da nafaɗa muku wallahi tallahi iyakacin abun da nasani kenan,
kowa shiru yayi yana nazarin tunanin da zaiyi game da wannan labarin da mutumin nan yabayar shin maganar sa gaskiya ce ko kuwa amma dai duba da yanda yake rantse rantse kamar da ƙanshin gaskiya aciki,
sam ne ya tsugunna agaban sa sannan yace file ɗin kuma da akace kaje kana nema fa ido rufe har kana mishi barazanar cutar dashi idan baifito da shi ba yayi masa tambayar yana kakkafe sa da ido,
dogon tunanin yashiga saida sam ya daka masa tsawa sannan yace ba magana nake maka ba,
sai loƙacin ya dawo daga tunanin da yake sannan yace wannan ba file ɗinsa bane case ɗin wanine ya taso za ayi shari'a dashi kuma ni akabawa file ɗin loƙacin da abun ya taso aka kirani akace inbayar ko in faɗi indai yake ba agansa ba shine nakira nace masa ya laluboshi yace min baigansa ba nazo da kaina na duddu ba nima bangasaba shine hankali na ya tashi saboda nasan ƙarshen zancen idan nake nace ba agansa ba raina ne zai ɓaci shiyasa nace ya nemo sa amma ba abun da ya shafi wannan maganar bace,
miƙewa sam yayi tare da yarfar da hannun yana dafe kansa dan wannan abubuwan da suke faruwa nema suke su tarwatsa masa ƙwaƙwalwa sai ana tunanin ansamu mafita za afara warwarewa sai kuma aga akasin haka wai sai yaushe komai zai zama normal ne abun yayi yawa daga wannan sai wancan,
ni kaɗaine kawai wanda ke da alaƙa da gurin nawane office ɗin, ina zaune aka kirani da sabuwar number akace ana son magana dani, nace "inaji na gyara kara zama, sai kuma aka kashe wayar sai kawai naji alart ina dubawa naga maƙudan kuɗi aciki da sukai matuƙar furgita ni dan aƙala kuɗin sunfi million ɗari aka turo min bangama mamaki ba aka ƙara kirana akace naga alart nace"eh" cike da furgice abakina sai mutumin kawai ya kwashe da dariya yace "ai wannan bakaga komai ba kada ɗan wannan kuɗin yaɗaga maka hankali, nan gaba zaka samu fiye da haka indai ka bamu haɗin kai kagama arziƙi dan ba abun da zaka nema karasa arayuwar nan duk abun da kakeso zan baka,
sai na tambaye sa nace wane irin haɗin kai kuke buƙata daga gareni sai yace "akwai wani mutum zamu kawo sa nan gidan da zummar zai zauna muna so kasan yanda zakayi ka kaɓi case ɗin batare da kowa yasan da shigowar saba sannan kuma ko nima bazan gansaba zadai ayi komai a ɓoye kuma za ashigo dashi gidan amma na ƴan kwanaki za aɗauke sa kawaida ana buƙatar saka hannun na wajen shigo dashi gidan zanyi musu jagora har ashigo dashi,
sai nace musu ai dole sai na kai file ɗin sa can wajen su sannan sai alƙalai sun saka hannu sai yace "kar in damu da wannan su zasuyi komai sudai ɗaki kawai suke buƙata in bar musu komai a hannun su......
duk da wannan batun nasa banyar da dashi ba kuma na nuna masa bana son kuɗin daga nan sai ya kashe wayar baiƙara nemana ba sai bayan kwana uku sanann yakirani da duk daha ban amin ce ba dan ina tunanin idan aka kamani dole asirina zai iya tonuwa duk ranar da akazo dubasu akaci karo dashifa za asamu matsala haka yaita kwantar min da hankali har yaja ra'ayina na yarda,
bayan kwana biyu saiga wani daga cikin ma'aikatan gidan yakawon file ɗin sannan akace insaka hannu kuma kar inbar gurin aikin yau zuwa dare zasu shigo dashi na karɓa nayi signing na basu bansan dai inda suka kai file ɗin ba,
haka naita zama har bayan sallar magariba sanann aka ƙara kirana akace in fito inyiwa mai gadi magana zasu shiga ina gurin me gadin ma bamu gama magana dashi ba naga har sun shigo sun wuce dake na gayawa wanda ya mawo min file ɗin inda zasu ajesa dan haka basu jira iso naba sukayi wucewar su ciki nabisu da kallo sannan nabi bayansu zanbi hanyar da suka bi sai wani yatare ni yace kar inje sunce ya jira yanzu zasu fito sai kawai nace masa "to"
daga nanma ban tsayaba na koma office ɗina dan in harhaɗa kayana intafi gida fitowata ke da wuya na nemesu na rasa ban damu ba tunda daman nasan harkace ta rashin gaskiya sai kawai nayi tafiyata gida,
washe gari da na dawo naje ɗakin da na kwantanta musu sukaishi dan inyi magana da mutumin, saidai ina zuwa naga ɗakin wayam babu kowa aciki da ba ƙaramin mamaki abun yaban ba nadaɗe aci ina alajabi ni kaɗai sannan nafito na koma office ɗina na ɗauki wayata nakira number da ake kirana da ita amma sai taƙi shiga haka nai ta gwanda wa bata shiga har na haƙura ina daf da tashi saiga kiransa yaƙara shigowa na ɗaga tun kafin ma inyi magana yayi saurin katse ni da cewa kar kace komai nasan kaje baka gansaba ko kar kasa kanka tunani ka gama yimana naka aikin dan ba anan muka ajiye saba mun canza masa guri saboda tsaro bamu san kowa yasan shi daga ciki kuma har dakai shiyasa muka canza masa waje batare da sanin kaba mungode da haɗin kanka yanzu zakaji alart mungama dakai....,
daga nan ya kashe wayar baijira nace komai ba dan haka ya turo min wasu kuɗaɗen, daga nan kuma ban ƙara jin ɗuriyar sa ba tun ina mamakin abun har na daina naci gaba da sabgar gabana har na fara kashe kuɗaɗen da suka bani da kaɗan da kaɗan,
saida akayi kwanaki da yawa dan nama manta da batunsu yaƙa kirana bayan na ɗaga mun gaisa......, sannan yaƙara bijiro min da buƙata office ɗina nace wannan kuma bazan iyaba suyi haƙuri su nema awani wajen tunda bani kaɗai nake da office ba, sai yace yasan da haka nawa kaɗai ake buƙara abun da suke so in kawai shine za abada kuɗi agyara office ɗin batare da sanin manyan mu ba, daga nan kuma zasu kawo wanda zai ringa kula dashi nikuma inje duk inda nake so sannan in ɗan ringa shigowa gurin ina ɗan zagayawa sai intafi aikina kawai inleƙo in koma su zasu ci gaba da kula da komai,
nace masa hakan ai bazata taɓa yiyuwa ba abani office ɗin amatsayina na ma'aikaci kuma ace wai wanine daban zai ringa kula da gurin taya hakan zata taɓa faruwa batare da sanin kowa ba sai kace gidan yarin mahaukata a ina ya taɓa jin anyi irin haka inbanda shirme,
sai kawai yace ba ataɓa yin haka ba kuma za ayi yanzu dole in amince ko ina so ko bana so idan kuma ba hakaba sai sunsa anyi min abun da bantaɓa tunani ba sai nayi da nasanin rashin amincewar da nayi dan sharrin da zasu ƙullamin bazan taɓa cire kaina daga ciki ba,
na tsorata da maganar sa sai kawai nace masa na amin ce amma da sharaɗi yafara faɗa min daliin da yasa yake so sai wani ya shigo office ɗin sai yace basai naji ba sudai buƙatar su kenan akwai aikin da zasu sa ayi musune aciki duk yanda naso yagaya min yaƙi ba yanda zanyi dole na haƙura na amin ce,
bayan na amin ce mungama magana sai washe gari yace yafasa kawo kowa nida kaina zanje in ɗauko wani in ɗora nidai na rasa gane kan wannan abun nasa nan ma nace masa na amice naje na lalubo musu wanda zasu ɗora akai sukayi magana dashi sannan muka fara aiki mu biyu aguri ɗaya batare da sanin kowa ba,
ataƙaicedai munyi haka da wajen mutum biyar idan wani yazo sai suce ya tafi wani ma yaƙara zuwa na biyar ɗin shine wannan ya nuna baban sumy sannan yace loƙacin da zan kawo sa sai suka ce suna buƙatar idan na kawo sa inbar komai a hannun sa in haƙura da zaman office ɗin ma gaba ɗaya in faɗi duk abun da nake so zasuyi min bayan kuma kuɗaɗen da suke turo min akoda yaushe daman kuma gaskiyar magana inada son kuɗi su suka nake amince wa da duk wata buƙatar su haka na ƙara amincewa da wannan buƙatar tasa,
dake ina da hanyoyi agurin sai kawai nace ni zanyi resigning daga aiki amma ina neman alfarma ga wani ɗan uwana da aɗora akai ban sha wahaba kuwa aka amince na kawo sa to shikaɗai ne dai yake zaune da sanin kowa ta baya kuma yana min aiki domin bama tare dashi amma kullum duk abun dake faruwa sai yakirani ya sanar dani,
ranar kuma da kukaje wajen sa tun kafin ma ya kirani yagaya min, wancen mutumin yakirani yagaya min cewar za azo office ɗin kuma dan haka inkira wancen ince masa kar yasake yafaɗa musu inda nake saboda ni zasuzo nema yayi musu yawo da hankali kawai da haka har su tafi,
sai kuma aka samu matsala basu tafi ba suka gano sa,
duk maganar da sukayi najisu dan haka nayi saurin kiran wancen nagaya masa abun dake faruwa sai yace "in rabu dasu idan kungama komai inkira ku ingargaɗe ku akan maganar nemana da kuke indai tsoratar daku kuma innuna muku cewar nasan komai game da wanda kuke nema sannan kuma ince nasan inda kuke kucire hannunku daga cikin case ɗin in bahaka ba kuma zanyi maganin ku, shiyasa aranar na kiraku nayi muku barazana amma wallahi bansan kuba bansan komai ba baya ga wannan abun da nafaɗa muku wallahi tallahi iyakacin abun da nasani kenan,
kowa shiru yayi yana nazarin tunanin da zaiyi game da wannan labarin da mutumin nan yabayar shin maganar sa gaskiya ce ko kuwa amma dai duba da yanda yake rantse rantse kamar da ƙanshin gaskiya aciki,
sam ne ya tsugunna agaban sa sannan yace file ɗin kuma da akace kaje kana nema fa ido rufe har kana mishi barazanar cutar dashi idan baifito da shi ba yayi masa tambayar yana kakkafe sa da ido,
dogon tunanin yashiga saida sam ya daka masa tsawa sannan yace ba magana nake maka ba,
sai loƙacin ya dawo daga tunanin da yake sannan yace wannan ba file ɗinsa bane case ɗin wanine ya taso za ayi shari'a dashi kuma ni akabawa file ɗin loƙacin da abun ya taso aka kirani akace inbayar ko in faɗi indai yake ba agansa ba shine nakira nace masa ya laluboshi yace min baigansa ba nazo da kaina na duddu ba nima bangasaba shine hankali na ya tashi saboda nasan ƙarshen zancen idan nake nace ba agansa ba raina ne zai ɓaci shiyasa nace ya nemo sa amma ba abun da ya shafi wannan maganar bace,
miƙewa sam yayi tare da yarfar da hannun yana dafe kansa dan wannan abubuwan da suke faruwa nema suke su tarwatsa masa ƙwaƙwalwa sai ana tunanin ansamu mafita za afara warwarewa sai kuma aga akasin haka wai sai yaushe komai zai zama normal ne abun yayi yawa daga wannan sai wancan,