Sashe 58
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
cike da borin kunya ta sunkuyar da kanta tare da ƙoƙarin kwace kanta daga riƙon da yayi mata daman ya riga da ya buɗe motar tun ɗazu dan haka bata yarda taƙara haɗa ido dashi ba tayi saurin juyawa zata fita ya riƙo hijabin ta tsayawa tayi cak batare da ta juyo ba,
murya na rawa tace ni kasakeni dan Allah banason kallar iskancin nan dakakeyi min duk kazo ka addabi rayuwata ni wallahi nayi danasnin sanin ka ayau din nan yau baƙar ranace agareni ranar da bazan taɓa mantawa ba ka cuceni ka cutar min da mahaifi kaje kai da Allah, Allah ya fika mugu kawai mayaudari tana faɗa tayi saurin kwace hijabi ɗin ta tare da fita daga motar sai da tafita sannan ta juyo tace ɗan iska kawai badai cikin ka ajikina ba saidai kaje kayi da waɗanda kasaba mutum banda latsa ƴaƴan mutane ba abun da ya iya mtssww taja tsaki ganin ya yunƙura kamar zai fito yasa ta kwasa aguje sai kace ƙaramar yarinya haka ta kama gudu,
' tsayawa yayi ta cikin motar yana kallon ta baisan loƙacin da yasaki wani ƙayataccen murmushi ba gudun nata ba ƙaramin burge sa yayi ba ga tsoro ga rashin kunya,
ya zuba mata ido saboda haryanzu ba abuɗe mata ƙofa ba sai faman bugawa take da ƙarfi ta ayi tana juyowa dan ganin kartaje yafito yakama ta,
yana sane dan yaga yazatayi sai kawai ya buɗe motar ya fito,
duk da darene amma hasken kwan na ƙofar gidan su bai hanasa ganin yanda tazaro idanu ba kamar zatayi kuka tana ɗan manmannewa ajikin gateɗin kamar zata shige ciki kuma bata bar kwankwasa ƙofar datakeyi ba amma har yanzu ba a buɗe ba,
ahankali yashiga takawa zuwa inda take acikin ransa dariya ce take cinsa amma a zahiri sai ya wani haɗe rai kamar me shirin zuwa dambe,
jitakeyi kamar ta nutse dan batason yakamata wani bugun ta ƙara kaiwa ƙofar da ƙarfin tsiya,
yana daf da ita yakusa zuwa inda take dan har ta saddaƙar ma yakamata kawai taji an buɗe ƙofar da sauri kaamr wacce aka hankaɗa ciki haka tayi saurin faɗawa gidan har tana ture me gadin da ya buɗe mata ƙofar, "tana shiga ta turo ƙofar da ƙarfi,
ganin ta shige yasashi yin ƙwafa tare da juyawa aransa yace Allah ya taimakeki yarinya da kinga yanda ake iskanci, yana cikin tafiya yajiyo muryar tanacewa wooooo aide baka kamani ba inka isa ka dawo wooooo woooo juyowa yayi ahankali yana binta da kallo tunda ga up har down ganin ta yayi ta zuro kai tana leƙensa suna haɗa ido tayi masa gwalo tana hararar sa jinjina kai kawai yayi ya juya yatafi yana mamakin irin shirmen da takeyi da yaganta doguwar yayi tunanin wata babbace ashe girmanne ya riga hankalin zuwa yarintace kawai take ɗawainiya da ita dole yayi mata uzurin wasu abubuwan da take masa,
yana ta tunanin shirmenta har ya ƙarasa wajen motar ya buɗe ya shiga har yanzu bata bar bakin ƙofar ba tana tsaye tana kallon sa har ya shiga mota ba ɓata loƙaci yayiwa motar key sannan yaja batare da ya ƙara kallon inda takeba yayi gaba abun sa,
saida taga shiga motarsa da tafiyar sa sannan ta koma ciki ta rufe ƙofar tana sauke ajiyar zuciya dan har ga Allah tagama tsorata ɗazu da ba abuɗe gidan ba tasan da bazai taɓa rabuwa da itaba da yakamata saitagane kurenta,
cikin gidan ta nufa har taje bakin ƙofa sai kuma wani tunani ya faɗo mata burki taja ta tsaya gaban ta na faɗuwa yanzu me zata gayawa wannan masifaffiyar matar idan ta tambayeta inda taje bataso ta gaya mata cewar wasu sun kama mahaifinta kuma batasan ƙaryar da zata haɗa mata ta yarda da itaba,
sosai ta shiga tunanin abunyi,
tana tsaye agun tana tunanin mafita taji ance to munafuka kini babbiya kinje kingama yawon biɗiɗin naki zaki tsaya kina ɓoye ɓoye saboda tsabar kawarewa da barikanci ko inda sabo ai nasaba da wannan munafurcin naki sai kinsan kinje ki aikato alfasha ɗinki saikizo kina rarrabewa awaje shi saurayin da yazo ya ɗaukeki loƙacin bakiji kunyar fita ba har Saida kikaje ki ka sauke abun da yake damunki idan bakiyi ba bakyajin daɗi to hankalin ki ya kwanta kinje kin aikato abun da kika saba sai ki wuce ciki kuma wallahi kin kusan barin gidan nan gwara ki tattara inainaki inaki kibarmin gida dan bazan cigaba da daukar wannan iskancin naki ba nan gaba ki lalata min ƴaƴa shigiya munafuka kin wuce ko sainayi ball dake anan gurin,
Sunkuyar da kanta tayi idon ta har yakawo kwalla kanta aƙasa tabi ta gefen matar datake tsaye abakin ƙofar tana zazzaga mata wannan masifar,
dundu ta buga mata abaya loƙacin da tazo daidai da ita sannan ta ɗora dacewa Allah wadaran da halinki kullum cikin hijabi harƙasa saboda tsabar kwarewa a karuwanci shiyasa kowa yake cewa ba ruwanki saboda basaja dakike musu da hijabi sumimi kasum basu san musa abaka fir'auna azuci bace ke,
itade bata kula taba tayi wucewar ta ɗaki ita kuma matar ta tsaya taci gaba da ɗaga murya tana zazzaga mata masifa da jifanta da baƙaƙen magan ganun da duk suka zo bakin ta taitayi ko gajiya ma batayi ba anƙi kulata amma takasa denawa,
sumy na shiga ɗaki ta faɗa kan gadonta ta kifa kai ajikin filo ta shiga raira kuka tana cikin kukan taji wayar ta ta shiga ringing kin ɗagowa tayi bare ta amsa wayar bayan kiran ya katse wani ya ƙara shigowa jin antakura taɗan tsagaita da kukan tare d jawo wayar batare da ta duba me kiran ba ta ɗaga wayar haɗi da karawa akunne tayi shiru tana jiran taji me magana,
kamar amafarki muryarsa ta daki dodon kunnen ta cire wayar tayi akunne ta tare da kallon number tabbas itace ta faɗa aranta mayarwa tayi kan kunnen ta,
"ko baki ji me nace ba ne"
memakon tabashi amsa kawai sai tafashe da kuka sosai takeyin kukan kamar ranta zai fita ita kanta bata san loƙacin da ta fara irin wannan kukan ba daga jin murya sa duk daman kukan take amma na yanzu yafi naɗazu batasan dalili ba kuma kodan shi yaja mata akayi mata faɗan saboda baisan shiba da yanzu tana nan hankalin ta akwance haushi biyu ne ya haɗar mata loƙaci guda dan haka kwa taci gaba da kukan ta ba ƙaƙƙautawa duk maganar da yake mata bata tsaya ta saurare sa ba,
"gefen titi yasamu yayi parkin jin yanda take kuka hankalin sa ba ƙaramin tashi yayi ba hankali tashe da mamakin abun da yasata kuka haka ya shiga tambayar ta abun da yake damun ta amma kamar ma ya ƙara zigata yake,
wani kukan take bata ko tsagaitawa kuma bata kashe wayar ba,
shiru shima yayi kawai yana sauraron sautin kukan nata da yakejin sa kamar daga ƙasan zuciyar sa yake,
bai ƙara yin magana ba bai kuma kashe wayar ba itama kuma haka bata fasa kukan ba kuma bata kashe wayar ba haka sukai ta tsayuwa har tsawan wasu luƙutan,
jin bata da niyar daina kukan yasa shi cewa pls I'm so sorry indai ni nayi miki laifin dakike wannan kukan to kiyi haƙuri idan kuma mahaifin kine ki kwanrar da hankali namiki alƙawarin gobe kafin kitashi daga bacci zaki ganshi agida amma dan Allah kidena wannan kukan karkisakawa kanki wani ciwon kinji,
Allah sarki shi duk atunanin sa duk saboda shi take wannan kukan saboda shi kansa yasan baikyauta mata ba,
jigaba yayi da rarrashin ta har yasamu ta ɗan tsagaita kukan nata ta koma shashsheƙa,
jin yanda yake mata magana yasa taɗanji sanyi aranta yaude rana ɗaya tasamu wanda ya share mata hawayen ta aduk laƙacin da irin haka ya faru da ita saidai tayi kukan tagaji ba mece mata tayi shiru saidai tayi shiru dan kanta idan tagaji, amma yau gashi harda Allah ake haɗata akan tayi shiru, duk da ta kuntatawa rayuwar ta a iya yau da suka haɗu dashi amma sai taji bazata iya cigaba da kukan ba gwanda tayi shiru kodan abun da yayi mata na rarrashin ta da yayi tasan idan taci gaba batai masa adalciba duk da shine silar shigarta wannan halin amma ta gwammaci tayi tayi shiru saboda shi,
jin tayi shiru kuma batace masa komai ba yasa ya ɗan gyara zaman sa aka kujerar tare da jigina kansa da jikin kujerar ahankali yace "nine ko?"
baiyi tunanin zatayi magana ba amma sai yaji tace "a'a",
da sauri yatashi daga jikin kujerar yana buɗe idon sannan yace to me yafaru me yasakaki irin wannan kukan haka naga kuma lafiya kika shiga gida me yafaru uhm,
murya na rawa tace ni kasakeni dan Allah banason kallar iskancin nan dakakeyi min duk kazo ka addabi rayuwata ni wallahi nayi danasnin sanin ka ayau din nan yau baƙar ranace agareni ranar da bazan taɓa mantawa ba ka cuceni ka cutar min da mahaifi kaje kai da Allah, Allah ya fika mugu kawai mayaudari tana faɗa tayi saurin kwace hijabi ɗin ta tare da fita daga motar sai da tafita sannan ta juyo tace ɗan iska kawai badai cikin ka ajikina ba saidai kaje kayi da waɗanda kasaba mutum banda latsa ƴaƴan mutane ba abun da ya iya mtssww taja tsaki ganin ya yunƙura kamar zai fito yasa ta kwasa aguje sai kace ƙaramar yarinya haka ta kama gudu,
' tsayawa yayi ta cikin motar yana kallon ta baisan loƙacin da yasaki wani ƙayataccen murmushi ba gudun nata ba ƙaramin burge sa yayi ba ga tsoro ga rashin kunya,
ya zuba mata ido saboda haryanzu ba abuɗe mata ƙofa ba sai faman bugawa take da ƙarfi ta ayi tana juyowa dan ganin kartaje yafito yakama ta,
yana sane dan yaga yazatayi sai kawai ya buɗe motar ya fito,
duk da darene amma hasken kwan na ƙofar gidan su bai hanasa ganin yanda tazaro idanu ba kamar zatayi kuka tana ɗan manmannewa ajikin gateɗin kamar zata shige ciki kuma bata bar kwankwasa ƙofar datakeyi ba amma har yanzu ba a buɗe ba,
ahankali yashiga takawa zuwa inda take acikin ransa dariya ce take cinsa amma a zahiri sai ya wani haɗe rai kamar me shirin zuwa dambe,
jitakeyi kamar ta nutse dan batason yakamata wani bugun ta ƙara kaiwa ƙofar da ƙarfin tsiya,
yana daf da ita yakusa zuwa inda take dan har ta saddaƙar ma yakamata kawai taji an buɗe ƙofar da sauri kaamr wacce aka hankaɗa ciki haka tayi saurin faɗawa gidan har tana ture me gadin da ya buɗe mata ƙofar, "tana shiga ta turo ƙofar da ƙarfi,
ganin ta shige yasashi yin ƙwafa tare da juyawa aransa yace Allah ya taimakeki yarinya da kinga yanda ake iskanci, yana cikin tafiya yajiyo muryar tanacewa wooooo aide baka kamani ba inka isa ka dawo wooooo woooo juyowa yayi ahankali yana binta da kallo tunda ga up har down ganin ta yayi ta zuro kai tana leƙensa suna haɗa ido tayi masa gwalo tana hararar sa jinjina kai kawai yayi ya juya yatafi yana mamakin irin shirmen da takeyi da yaganta doguwar yayi tunanin wata babbace ashe girmanne ya riga hankalin zuwa yarintace kawai take ɗawainiya da ita dole yayi mata uzurin wasu abubuwan da take masa,
yana ta tunanin shirmenta har ya ƙarasa wajen motar ya buɗe ya shiga har yanzu bata bar bakin ƙofar ba tana tsaye tana kallon sa har ya shiga mota ba ɓata loƙaci yayiwa motar key sannan yaja batare da ya ƙara kallon inda takeba yayi gaba abun sa,
saida taga shiga motarsa da tafiyar sa sannan ta koma ciki ta rufe ƙofar tana sauke ajiyar zuciya dan har ga Allah tagama tsorata ɗazu da ba abuɗe gidan ba tasan da bazai taɓa rabuwa da itaba da yakamata saitagane kurenta,
cikin gidan ta nufa har taje bakin ƙofa sai kuma wani tunani ya faɗo mata burki taja ta tsaya gaban ta na faɗuwa yanzu me zata gayawa wannan masifaffiyar matar idan ta tambayeta inda taje bataso ta gaya mata cewar wasu sun kama mahaifinta kuma batasan ƙaryar da zata haɗa mata ta yarda da itaba,
sosai ta shiga tunanin abunyi,
tana tsaye agun tana tunanin mafita taji ance to munafuka kini babbiya kinje kingama yawon biɗiɗin naki zaki tsaya kina ɓoye ɓoye saboda tsabar kawarewa da barikanci ko inda sabo ai nasaba da wannan munafurcin naki sai kinsan kinje ki aikato alfasha ɗinki saikizo kina rarrabewa awaje shi saurayin da yazo ya ɗaukeki loƙacin bakiji kunyar fita ba har Saida kikaje ki ka sauke abun da yake damunki idan bakiyi ba bakyajin daɗi to hankalin ki ya kwanta kinje kin aikato abun da kika saba sai ki wuce ciki kuma wallahi kin kusan barin gidan nan gwara ki tattara inainaki inaki kibarmin gida dan bazan cigaba da daukar wannan iskancin naki ba nan gaba ki lalata min ƴaƴa shigiya munafuka kin wuce ko sainayi ball dake anan gurin,
Sunkuyar da kanta tayi idon ta har yakawo kwalla kanta aƙasa tabi ta gefen matar datake tsaye abakin ƙofar tana zazzaga mata wannan masifar,
dundu ta buga mata abaya loƙacin da tazo daidai da ita sannan ta ɗora dacewa Allah wadaran da halinki kullum cikin hijabi harƙasa saboda tsabar kwarewa a karuwanci shiyasa kowa yake cewa ba ruwanki saboda basaja dakike musu da hijabi sumimi kasum basu san musa abaka fir'auna azuci bace ke,
itade bata kula taba tayi wucewar ta ɗaki ita kuma matar ta tsaya taci gaba da ɗaga murya tana zazzaga mata masifa da jifanta da baƙaƙen magan ganun da duk suka zo bakin ta taitayi ko gajiya ma batayi ba anƙi kulata amma takasa denawa,
sumy na shiga ɗaki ta faɗa kan gadonta ta kifa kai ajikin filo ta shiga raira kuka tana cikin kukan taji wayar ta ta shiga ringing kin ɗagowa tayi bare ta amsa wayar bayan kiran ya katse wani ya ƙara shigowa jin antakura taɗan tsagaita da kukan tare d jawo wayar batare da ta duba me kiran ba ta ɗaga wayar haɗi da karawa akunne tayi shiru tana jiran taji me magana,
kamar amafarki muryarsa ta daki dodon kunnen ta cire wayar tayi akunne ta tare da kallon number tabbas itace ta faɗa aranta mayarwa tayi kan kunnen ta,
"ko baki ji me nace ba ne"
memakon tabashi amsa kawai sai tafashe da kuka sosai takeyin kukan kamar ranta zai fita ita kanta bata san loƙacin da ta fara irin wannan kukan ba daga jin murya sa duk daman kukan take amma na yanzu yafi naɗazu batasan dalili ba kuma kodan shi yaja mata akayi mata faɗan saboda baisan shiba da yanzu tana nan hankalin ta akwance haushi biyu ne ya haɗar mata loƙaci guda dan haka kwa taci gaba da kukan ta ba ƙaƙƙautawa duk maganar da yake mata bata tsaya ta saurare sa ba,
"gefen titi yasamu yayi parkin jin yanda take kuka hankalin sa ba ƙaramin tashi yayi ba hankali tashe da mamakin abun da yasata kuka haka ya shiga tambayar ta abun da yake damun ta amma kamar ma ya ƙara zigata yake,
wani kukan take bata ko tsagaitawa kuma bata kashe wayar ba,
shiru shima yayi kawai yana sauraron sautin kukan nata da yakejin sa kamar daga ƙasan zuciyar sa yake,
bai ƙara yin magana ba bai kuma kashe wayar ba itama kuma haka bata fasa kukan ba kuma bata kashe wayar ba haka sukai ta tsayuwa har tsawan wasu luƙutan,
jin bata da niyar daina kukan yasa shi cewa pls I'm so sorry indai ni nayi miki laifin dakike wannan kukan to kiyi haƙuri idan kuma mahaifin kine ki kwanrar da hankali namiki alƙawarin gobe kafin kitashi daga bacci zaki ganshi agida amma dan Allah kidena wannan kukan karkisakawa kanki wani ciwon kinji,
Allah sarki shi duk atunanin sa duk saboda shi take wannan kukan saboda shi kansa yasan baikyauta mata ba,
jigaba yayi da rarrashin ta har yasamu ta ɗan tsagaita kukan nata ta koma shashsheƙa,
jin yanda yake mata magana yasa taɗanji sanyi aranta yaude rana ɗaya tasamu wanda ya share mata hawayen ta aduk laƙacin da irin haka ya faru da ita saidai tayi kukan tagaji ba mece mata tayi shiru saidai tayi shiru dan kanta idan tagaji, amma yau gashi harda Allah ake haɗata akan tayi shiru, duk da ta kuntatawa rayuwar ta a iya yau da suka haɗu dashi amma sai taji bazata iya cigaba da kukan ba gwanda tayi shiru kodan abun da yayi mata na rarrashin ta da yayi tasan idan taci gaba batai masa adalciba duk da shine silar shigarta wannan halin amma ta gwammaci tayi tayi shiru saboda shi,
jin tayi shiru kuma batace masa komai ba yasa ya ɗan gyara zaman sa aka kujerar tare da jigina kansa da jikin kujerar ahankali yace "nine ko?"
baiyi tunanin zatayi magana ba amma sai yaji tace "a'a",
da sauri yatashi daga jikin kujerar yana buɗe idon sannan yace to me yafaru me yasakaki irin wannan kukan haka naga kuma lafiya kika shiga gida me yafaru uhm,