Sashe 61
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ABUJA*
tunda maama(sabreena) ta idar da sallahr asuba bata koma ba tayi zaune bayan ta gama addu'o'in ta ta zauna abakin gadon tana jiran gari yayi haske taje tace musu zata tafi dan bacci ma da ƙyar tayi shi jiya so take kawai tagan ta agarin kano...
har gari yayi haske sosai amma bata ji motsin kowa ba datagade tagaji da zam kuma bataji ɗuriyar su yasata fitowa daga ɗakin ta dawo falo tsayawa tayi ta shiga ƙarewa gidan kallo daki daki take bin ki ina na falon da kallo ahaka har idonta ya faɗa kan wani tafkeken hoto da yake can wani lungu gabanta taji yayi wata iriyar mummunar faɗuwa da har saida ta dafe gefen zuciyar ta sannan tashiga karanto sunayen Allah saida taɗanji daidai sannan tafara takawa ahankali zuwa wajen hoton tare da kafe shi da ido bata ko ƙiftawa,. tana daf da ƙaraswa gurin taji takun mutum alamar ana daukowa daga bene tsayawa tayi tare da ɗan juyowa dan ganin wanda yake saukowa, ido biyu sukayi da ummy da take sanye cikin abaya pitch collar da miyafin ta Kalar ta,
tunda taga maama ta shiga sakin murmushi harta ƙarasa saukowa takowa tayi har inda take tana ƙara faɗaɗa murmushin ta sannan ta gaida ita , bayan sungama gaisawa, ma'ana tace yauwa tunɗazu nake jiran fitowar ku danni na riga da nagama shiryawa tafiya kawai nake sonyi kigayawa me gidan naki,
sosai abun yabawa ummy ba yanzu duk bayanin du sukayi mata jiya bata yarda ba ashe ya shiga ta hagu ya fita da dama, ajiye duk wani mamakin ta tayi agefe sannan ta sakar mata murmushi tace to shikenan maama bari zan kirasa ai yama tashi shima amma bari kifara karyawa sai inkirashi ɗin tana gama maganar ta kamo hannun ta suka koma kan kujera ta zaunar da ita,
maama kam binta kawai take bata ƙara cewa komai ba,
bayan ta zauna ta kwalawa me aikin su kira tasanar da ita cewar ta haɗo mata breakfast bata dau loƙaci ba taje ta haɗo ta kawo, zatayi saving ɗinta ummy tayi saurin dakatar da ita dacewa taje kawai,
da kanta ta sauko tayi saving ɗin maam ƙarɓa tayi tare dayi mata godiya sannan tafara ci yaude tace da ɗan yawa ba laifi bayan ta tagama, aka kwashe kayan, sannan ta maida hankalinta ga ummy tace to nagama ci sai kije ki sanar dashi dan bana so ƙarfe goma tayi min acikin garinnan,
ba yanda Ummy ta iya dole ta tashi taje ta sanar dashi duk yanda atakaicedai duk yanda sukaso su shawo kan abun ta haƙura sai gobe ƙin yarda tayi daga ƙarshe ma tace zata tafi da kanta sai da suka ga haka sannan suka ce mata sun yarda zasutafin ba shiri suka hau harhaɗa kayan da zasu tafi dashi duk da bawani kayan shirgi suka ɗauka ba iya abun da yazamar musu dole ne suka ɗauka loƙacin da suka gama shirya wa suka fito loƙacin ƙarfe shabiyu saura,
jirgi suka so suhau amma babu dama saboda basuyi boocki ɗin ticket ba tun wuri, dan haka dole suka tarkata inasu inasu suka shiga mota har driver yazo zai jasu amma abu ya dakatar dashi yace meer yajasu saboda basu san ranar dawowar suba bazai yiyu su tafi dashi can ba gwara yake gida idan sun dawo sai yadawo,
godiya yayi musu yaƙara gaba abunsa,
shikuma meer badan ransa yasoba zaiyi tuƙin nan ba wallahi dan shifa arayuwata sa bayason aikin wahala duk abun dazaisa yaji yagaji baya yayi bare kuma tuƙi da basaba yi yayiba ace kuma tundaga nan har zuwa wani garin duk dade bai taɓa zuwaba amma yasan dole yayi nisa,
yanata cika yana batsewa ya shiga ya tayar da motar aransa yana rayawa dabadan wannan matar ba wallahi ba abun da zaisaka shi yin tuƙin amma anci darajar wannan matar,
kan titi suka hau sai kuma yace wacce hanyar zanbi yafaɗa batare da ya kalli inda Abu yake ba dake gefen sa azaune,
da hannu Abu ya nuna masa inda zaibi da gudu kuwa yaja motar kamar zasu tashi sama haka yake jan motar saida Abu yayi masa magana akan ya rage gudun da yake amma kamar ma zigashi yayi haka yake tafiya,
sunzo wajen danja inda aka tsayar da motoci tsayawa yayi badan yasoba yana ta faman jijjiga kai kamar yaci gaba da tafiya haka yakeji jikin sa ha tsuma yake, ana basu hannu kuwa yaƙara jan motar aguje tare da buge motar gaban sa batare da ya bi takan buge motar dayayi ba kuma sarai yaji ya gani amma yaƙara gaba ko waiwayar su baiyi ba,
motar da suka buga suma da gudu me jan motar yaja motar tare da bin bayansu, kusan yar tsere suka fara su meer nagaba motar da suka bige na bayansu shima yana zuba nasa gudun dan ganin sun cimma su meer,
Saida ya ƙure wuta sosai sannan yakamosu wuce su yayi tare da shan gaban motar su meer,.
wani wawan burki meer yaja da saida yasa su ummy sakin salati gaba ɗayansu dan sun saddaƙar ma ya buga musu motar,
meer na jan burki ya ɓalle morfin motar tare da fitowa azafafe Abu na kiranshi kar yafita ya tsaya amma ina baisaurare sa yafita,
shima wancen ɗin azafafen ya fito daga tasu motar zuciyar sa na tafasa ,
gaba ɗayan su suna fitowa kowanne su gadan gadan sukayi kan juna batare da kowa ya tankawa kowa ba saboda daman kowa yasan laifin da yayi,
da sauri su ummy da abu suka fito daga motar suka nufi bayan meer zasu riƙeshi dan gudun abun da suka ga yana shirin yi............✍️✍️✍️✍️✍️
Tofa wata sabuwa🤔 masu karatu me kuke tunanin zai faru anan gurin????
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/19, 7:23 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️59&60
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"da sauri su ummy da abu suka fito daga motar suka nufi bayan meer zasu riƙeshi dan gudun abun da suka ga yana shirin yi............✍️
saidai ina tunkafin suƙarasa garesa har sunkaiwa juna shaƙa atare meer ne yafara kaiwa ɗayan duka abaki atake bakin ya fashe shima cikin zafin nama da taƙaicin naushin da yayi masa shima yaɗaugo da nasa hannun yakai masa naushi amma sai kafin yakai ga fuskar meer, meer yayi azamar cafke hannusa kuma yana cafkewa ya murɗe hannu,
jin zafi da yayi yasakashi dauko duka ƙarfinsa da jarumtarsa shima ya murɗewa meer hannu duk da bawani sosai ya murɗa masa ba saboda ƙarfin su ba ɗaya bane duk da kowa yanaji da nasa ƙarfin amma zubin hallitarsu ma ba ɗaya ba meer yafishi ƙirar maza amurɗe yake,
duk ƙoƙarin Abu da su ummy da sukeyi wajen ganin sun rabasu amma hakan ya gagara, dan caƙumewa sukayi da faɗa kowa zuciyarsa akusa take kamar zata fito waje su shettima na suma suka fara ƙoƙarin rabasu amma sunkasa sai dukan jikin su suke kamar suna filin daga haka suke dukan junansu daga ƙarshede meer yayi kukan kura ya tattaro duka ƙarfin sa ya cukwikuye sam ya ɗaga sa sama ya nunawa Allah yana shirin direshi ƙasa (oh 🤔ashede gaba da gabanta wai aljani ya taka wuta yau sam ya anhaɗu da wanda ya fishi zafin rai) maama da su ummy gaɗayan su babu wanda baije gurin ba sukayi saurin ririƙe hannun sa suna haɗasa da Allah akan ya daukesa cikin ɓacin tai Abu yace wlh idan baka saukesa ba sai ranka yayi mummunar ɓaci dan sai na nuna maka fushin dabaka taɓa gani ba tunɗazu muna maka magana amma kaƙi sauraron kowa saboda raini to dan ubanka kar ka fasa kaci gaba kaga yanda zanyi dakai agurin nan yaƙarasa maganar yana sakin hannu sa da yariƙe shi saboda shima fa zuciyar tazo kusa kiris yake jira shima yafara kai dukan saboda yanda kukaga meer shima haka yake dan meer gada yayi daga garesa saidai bambancin su shi Abu yanzu da ya manyanta ya rage sosai baya sai kakaishi ƙarshe nan zaka ga ɓacin ransa saboda wata irin zuciya garesu me abu kaɗan zasu maida shi yazama babba musamman meer bashida haƙuri kwata kwata baima sanshi ba,
yasan halin mahaifin nasa sarai tunda yaji yafara irin wannan batun to yasan zai iyayin komai akansa koda ba duka bane to zai iya musguna masa ta wani fannin shiyasa badan yaso ba kuma azuciyar sa bawai dan yana tsoron mahaifin nasa bane kawadai baisan me zai mishi bane bayaso yayi masa wani abun da zai ja masa raini agaban waɗan nan yaran,(kunji fa tsaurin ido wai su sam ɗinne yara tabb)
kuma duk abunsa ba yana ɗagawa mahaifinsa ƙafa ƙarewa ma baifiye shiga harkarsa ba saboda irin waɗannan abubuwan dan inbeyi baya baya dashi ba wataran za a iya samun matsala atsakani shikuma bayason hakan tafaru saboda yasan halin zuciyar ba daidai take da ta mutane ba,.
sauke sa yayi saida fa kuma yana saukesa ya hankaɗa sa gefe yafaɗi,
tofa mutumin bai daddara ba da sauri yasake miƙewa tare da narko masa wata ƙatuwar ashar da tunda nake ni bantaɓa ma jin irin ta ba ko a ina yasamo ta oho dande maimaita saɓo, saɓo ne da nafaɗa muku irin zagin nasa,
saidai abanza dan ko akwalar meer saboda baisan ma zagi bane haka su abu ma duk ba wanda yasan me yace saidai su shettima sungane kalar zagin nasa duk da halin da suke ciki hakan bai hana dariya fitowa ba dariya suka shigayi,
tunda maama(sabreena) ta idar da sallahr asuba bata koma ba tayi zaune bayan ta gama addu'o'in ta ta zauna abakin gadon tana jiran gari yayi haske taje tace musu zata tafi dan bacci ma da ƙyar tayi shi jiya so take kawai tagan ta agarin kano...
har gari yayi haske sosai amma bata ji motsin kowa ba datagade tagaji da zam kuma bataji ɗuriyar su yasata fitowa daga ɗakin ta dawo falo tsayawa tayi ta shiga ƙarewa gidan kallo daki daki take bin ki ina na falon da kallo ahaka har idonta ya faɗa kan wani tafkeken hoto da yake can wani lungu gabanta taji yayi wata iriyar mummunar faɗuwa da har saida ta dafe gefen zuciyar ta sannan tashiga karanto sunayen Allah saida taɗanji daidai sannan tafara takawa ahankali zuwa wajen hoton tare da kafe shi da ido bata ko ƙiftawa,. tana daf da ƙaraswa gurin taji takun mutum alamar ana daukowa daga bene tsayawa tayi tare da ɗan juyowa dan ganin wanda yake saukowa, ido biyu sukayi da ummy da take sanye cikin abaya pitch collar da miyafin ta Kalar ta,
tunda taga maama ta shiga sakin murmushi harta ƙarasa saukowa takowa tayi har inda take tana ƙara faɗaɗa murmushin ta sannan ta gaida ita , bayan sungama gaisawa, ma'ana tace yauwa tunɗazu nake jiran fitowar ku danni na riga da nagama shiryawa tafiya kawai nake sonyi kigayawa me gidan naki,
sosai abun yabawa ummy ba yanzu duk bayanin du sukayi mata jiya bata yarda ba ashe ya shiga ta hagu ya fita da dama, ajiye duk wani mamakin ta tayi agefe sannan ta sakar mata murmushi tace to shikenan maama bari zan kirasa ai yama tashi shima amma bari kifara karyawa sai inkirashi ɗin tana gama maganar ta kamo hannun ta suka koma kan kujera ta zaunar da ita,
maama kam binta kawai take bata ƙara cewa komai ba,
bayan ta zauna ta kwalawa me aikin su kira tasanar da ita cewar ta haɗo mata breakfast bata dau loƙaci ba taje ta haɗo ta kawo, zatayi saving ɗinta ummy tayi saurin dakatar da ita dacewa taje kawai,
da kanta ta sauko tayi saving ɗin maam ƙarɓa tayi tare dayi mata godiya sannan tafara ci yaude tace da ɗan yawa ba laifi bayan ta tagama, aka kwashe kayan, sannan ta maida hankalinta ga ummy tace to nagama ci sai kije ki sanar dashi dan bana so ƙarfe goma tayi min acikin garinnan,
ba yanda Ummy ta iya dole ta tashi taje ta sanar dashi duk yanda atakaicedai duk yanda sukaso su shawo kan abun ta haƙura sai gobe ƙin yarda tayi daga ƙarshe ma tace zata tafi da kanta sai da suka ga haka sannan suka ce mata sun yarda zasutafin ba shiri suka hau harhaɗa kayan da zasu tafi dashi duk da bawani kayan shirgi suka ɗauka ba iya abun da yazamar musu dole ne suka ɗauka loƙacin da suka gama shirya wa suka fito loƙacin ƙarfe shabiyu saura,
jirgi suka so suhau amma babu dama saboda basuyi boocki ɗin ticket ba tun wuri, dan haka dole suka tarkata inasu inasu suka shiga mota har driver yazo zai jasu amma abu ya dakatar dashi yace meer yajasu saboda basu san ranar dawowar suba bazai yiyu su tafi dashi can ba gwara yake gida idan sun dawo sai yadawo,
godiya yayi musu yaƙara gaba abunsa,
shikuma meer badan ransa yasoba zaiyi tuƙin nan ba wallahi dan shifa arayuwata sa bayason aikin wahala duk abun dazaisa yaji yagaji baya yayi bare kuma tuƙi da basaba yi yayiba ace kuma tundaga nan har zuwa wani garin duk dade bai taɓa zuwaba amma yasan dole yayi nisa,
yanata cika yana batsewa ya shiga ya tayar da motar aransa yana rayawa dabadan wannan matar ba wallahi ba abun da zaisaka shi yin tuƙin amma anci darajar wannan matar,
kan titi suka hau sai kuma yace wacce hanyar zanbi yafaɗa batare da ya kalli inda Abu yake ba dake gefen sa azaune,
da hannu Abu ya nuna masa inda zaibi da gudu kuwa yaja motar kamar zasu tashi sama haka yake jan motar saida Abu yayi masa magana akan ya rage gudun da yake amma kamar ma zigashi yayi haka yake tafiya,
sunzo wajen danja inda aka tsayar da motoci tsayawa yayi badan yasoba yana ta faman jijjiga kai kamar yaci gaba da tafiya haka yakeji jikin sa ha tsuma yake, ana basu hannu kuwa yaƙara jan motar aguje tare da buge motar gaban sa batare da ya bi takan buge motar dayayi ba kuma sarai yaji ya gani amma yaƙara gaba ko waiwayar su baiyi ba,
motar da suka buga suma da gudu me jan motar yaja motar tare da bin bayansu, kusan yar tsere suka fara su meer nagaba motar da suka bige na bayansu shima yana zuba nasa gudun dan ganin sun cimma su meer,
Saida ya ƙure wuta sosai sannan yakamosu wuce su yayi tare da shan gaban motar su meer,.
wani wawan burki meer yaja da saida yasa su ummy sakin salati gaba ɗayansu dan sun saddaƙar ma ya buga musu motar,
meer na jan burki ya ɓalle morfin motar tare da fitowa azafafe Abu na kiranshi kar yafita ya tsaya amma ina baisaurare sa yafita,
shima wancen ɗin azafafen ya fito daga tasu motar zuciyar sa na tafasa ,
gaba ɗayan su suna fitowa kowanne su gadan gadan sukayi kan juna batare da kowa ya tankawa kowa ba saboda daman kowa yasan laifin da yayi,
da sauri su ummy da abu suka fito daga motar suka nufi bayan meer zasu riƙeshi dan gudun abun da suka ga yana shirin yi............✍️✍️✍️✍️✍️
Tofa wata sabuwa🤔 masu karatu me kuke tunanin zai faru anan gurin????
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/19, 7:23 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️59&60
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"da sauri su ummy da abu suka fito daga motar suka nufi bayan meer zasu riƙeshi dan gudun abun da suka ga yana shirin yi............✍️
saidai ina tunkafin suƙarasa garesa har sunkaiwa juna shaƙa atare meer ne yafara kaiwa ɗayan duka abaki atake bakin ya fashe shima cikin zafin nama da taƙaicin naushin da yayi masa shima yaɗaugo da nasa hannun yakai masa naushi amma sai kafin yakai ga fuskar meer, meer yayi azamar cafke hannusa kuma yana cafkewa ya murɗe hannu,
jin zafi da yayi yasakashi dauko duka ƙarfinsa da jarumtarsa shima ya murɗewa meer hannu duk da bawani sosai ya murɗa masa ba saboda ƙarfin su ba ɗaya bane duk da kowa yanaji da nasa ƙarfin amma zubin hallitarsu ma ba ɗaya ba meer yafishi ƙirar maza amurɗe yake,
duk ƙoƙarin Abu da su ummy da sukeyi wajen ganin sun rabasu amma hakan ya gagara, dan caƙumewa sukayi da faɗa kowa zuciyarsa akusa take kamar zata fito waje su shettima na suma suka fara ƙoƙarin rabasu amma sunkasa sai dukan jikin su suke kamar suna filin daga haka suke dukan junansu daga ƙarshede meer yayi kukan kura ya tattaro duka ƙarfin sa ya cukwikuye sam ya ɗaga sa sama ya nunawa Allah yana shirin direshi ƙasa (oh 🤔ashede gaba da gabanta wai aljani ya taka wuta yau sam ya anhaɗu da wanda ya fishi zafin rai) maama da su ummy gaɗayan su babu wanda baije gurin ba sukayi saurin ririƙe hannun sa suna haɗasa da Allah akan ya daukesa cikin ɓacin tai Abu yace wlh idan baka saukesa ba sai ranka yayi mummunar ɓaci dan sai na nuna maka fushin dabaka taɓa gani ba tunɗazu muna maka magana amma kaƙi sauraron kowa saboda raini to dan ubanka kar ka fasa kaci gaba kaga yanda zanyi dakai agurin nan yaƙarasa maganar yana sakin hannu sa da yariƙe shi saboda shima fa zuciyar tazo kusa kiris yake jira shima yafara kai dukan saboda yanda kukaga meer shima haka yake dan meer gada yayi daga garesa saidai bambancin su shi Abu yanzu da ya manyanta ya rage sosai baya sai kakaishi ƙarshe nan zaka ga ɓacin ransa saboda wata irin zuciya garesu me abu kaɗan zasu maida shi yazama babba musamman meer bashida haƙuri kwata kwata baima sanshi ba,
yasan halin mahaifin nasa sarai tunda yaji yafara irin wannan batun to yasan zai iyayin komai akansa koda ba duka bane to zai iya musguna masa ta wani fannin shiyasa badan yaso ba kuma azuciyar sa bawai dan yana tsoron mahaifin nasa bane kawadai baisan me zai mishi bane bayaso yayi masa wani abun da zai ja masa raini agaban waɗan nan yaran,(kunji fa tsaurin ido wai su sam ɗinne yara tabb)
kuma duk abunsa ba yana ɗagawa mahaifinsa ƙafa ƙarewa ma baifiye shiga harkarsa ba saboda irin waɗannan abubuwan dan inbeyi baya baya dashi ba wataran za a iya samun matsala atsakani shikuma bayason hakan tafaru saboda yasan halin zuciyar ba daidai take da ta mutane ba,.
sauke sa yayi saida fa kuma yana saukesa ya hankaɗa sa gefe yafaɗi,
tofa mutumin bai daddara ba da sauri yasake miƙewa tare da narko masa wata ƙatuwar ashar da tunda nake ni bantaɓa ma jin irin ta ba ko a ina yasamo ta oho dande maimaita saɓo, saɓo ne da nafaɗa muku irin zagin nasa,
saidai abanza dan ko akwalar meer saboda baisan ma zagi bane haka su abu ma duk ba wanda yasan me yace saidai su shettima sungane kalar zagin nasa duk da halin da suke ciki hakan bai hana dariya fitowa ba dariya suka shigayi,