Sashe 117
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
babu wanda baiyi mamakin abun da ta faɗa mom tace ɗan gidan uban waye shi agarin nan a ina yake waye uban sa,
momy tace mom ba ɗan garin nan bane a Abuja yake ni banma san me yakawo sa nan ba,
mom ta miƙe tsaye tana zagaya falon tace aikwa ya taɓo tsuliyar dodo sai yasan bai daki banza ba dan bazan barsa ba koɗan gidan uban waye agarin nan sai na nemosa akan me zaisa hannu yadakar min ƴa to wallahi daga kanta bazai ƙara dukan wata ba tunda shi jaki ne da zai ringa kama ƴaƴan mutane yadaka kuma yazauna lafiya to yo ya taɓo me gata dan sai an rama mata abun da yayi mata wallahi bai daki banza ba sai yayi da nasanin dukan ta, tana magana tana faman huci wai ita ala dole taji haushi an dakar ƴa (to masu ƴa kizo wajena yaseen zan baki address ɗin sa idan kanki wuta yake nasa gobara yake hajiya halima shirgigeya)
momy najin maganganun da take aranta tace sai kin dawo Allah yabaki Sa'a wallahi bazana hanaki zuwa ba afili kuma tace wallahi mom yakamata dai anuna masa ya daki ƴar gidan gata yasan ko wa ya daka arama mata a wulaƙan tasa ya gane kuren sa,
tace "kar ki damu ai harke sai na ramawa yanda yayi miki tsirara sai anyi masa haka yaji inda daɗi sainasa ya kusan zagaye garin nan babu kaya ajikin sa sai anyi masa dukan mutuwa yanda sai yadawo jin tsoron duk wata mace bama kuba ke har uwar sama sai tagane kuren ta tunda yanayi bata dakatar dashi ba tabari yake wulaƙan ta ƴaƴan mutane sai sun gane kuren su gaba ɗaya sai na koya musu hankali......
sosai momy ta nuna jin daɗin ta harda murmushi amma fa murmushin da biyu take na mugun tane kawai take mata dan harta hasko yanda za ayi facali da ita da wannan ƙaton jikin nata, cigaba tayi da koɗata tana zugata akan kar ta rabu dashi gobe gobe zasu koma gurin ma zasu fara binciken inda yake za anemo har gidan da ya sauka,
da waɗannan maganganun suka sa su Rasheeda suka ɗanji dama dama har suka tashi da ƙwarin gwiwar su da taimakon su momy duk suka tashi suka kaisu ɗaki gaba ɗayan su.......✍️✍️
_🤣Woo gobe fa kowa ya shirya zamu taya su mom ɗin Rasheeda neman meer zamu ɗauki fansa🤣🤣🤣_
_gashi kuma gobe zamu tafi masarauta kai gobe dai da kallo da yawa_
I can't wait to see 💃💃💃💃💃💃
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 93
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
*_WASHE GARI_*
tunda sukayi sallar asuba babu wanda ya koma amma basu fito ba saida gari yafara yin haske sannan ummy ta fito tayi musu abun da zasu karya wajejen ƙarfe ta tara ta gama shirya musu komai akan dinning ɗin sannan taje tafara kiran maama tafito sannan ta haura sama taje ta kirawo meer da ƙyar ya fito acewar sa shi ta ƙoshi bayajin yunwa saida tayi masa dole sannan ya yarda ya fito,
saida taga fitowar sa sannan ta nufi ɗakin da Ameesha take, tana zuwa ta ƙwanƙwasa mata ƙofar tare da kiran ta tace zo kibuɗe ni kaɗai ce,
da sanɗa Ameesha tazo wajen ƙofar sannan tace Ummy dan Allah baya nan yana ɗakin sa dai ko?
"Eh, Ummu tace mata sannan ta buɗai ƙofar ta ɗan leƙo ta tabbatar da ita kaɗai sannan ta karasa buɗe ƙofar gaba ɗaya,
ummy ta kalle ta da towel aji kinta sai tace mata "yanaga baki saka kaya ba ko bakiyi wanka bane naganki ahaka,
ummy nayi kayan da zancanza ai suna motar banɗakko ba shi yasa danayi wankan na zauna ahaka saboda daman nifa ayau bazan fita ba ko abinci ma saidai inci anan indai ba barin gidan nan yayi ba bani fitowa wallahi,
ɗan murmushi ummy tayi sannan tace "da kinsan kina jin tsoron sa har haka shine kika cije sa,
bari insashi ya ɗauko miki kayan kisaka kifito babu abun da zai miki tunda har aka kwana baimiki komai ba to wataƙil ya manta ma shi bazai miki komai kidaina ɓuya ki kwantar da hankalin ki kifito muci abinci ke kaɗai muke jira kiyi sauri yanzu zan saka shi yakawo miki ,
a'a ummy wallahi indai shine bazan yarda in buɗe kofar nan ba nidai kawai dan Allah ummy akawo min abinci na nan ba sai na fito ba,
Ummy tace "Allah kar kidamu yariga da ya manta saboda shi baida riƙo kwata kwata indai kayi masa abu aloƙacin zai rama idan kwa ya wuce bai ramaba to ya barsa kenan,
dan haka kima daina wannan tunani bari inje idan ya ɗauko su amota sai ni in kawo miki nan sai kisaka mufita tare ina tare dake babu abun da zaimiki,
Ameesha tace "yauwa ummy to gwanda haka dai kikawo min da kanki sai mufata ɗin,
Ummu tace to shikenan bari inje sannan ta juya ita kuma ta koma ɗakin, ta rufe ƙofar bata saka muƙulli ba amma,
" tunda meer ya fito kuwa yake baza ido yaga ta inda yarinyar nan zata fito dan yayi alƙawarin sai ya rama abun da tayi masa tunjiya abun ya tsaya masa arai inbai rama ba bazai taɓa jin zuciyar sa daidai ba,
yana fitowa maama ta kalle sa sarai tagane kallon da yake yi dan haka tayi saurin kiran shi ta nuna masa gefen ta yazo ya zauna nan tafara jansa da hira suka gaisa da ita sannan ya juya ya gaida Abu banza Abu yayi dashi bai amsa ba dan har yanzu shima baisauko ba haushin shi yake jiki,
shikam ko ajikin sa sai ya ɗauko wayar sama yafara dannawa,
maama da ta lura da haka sai ta ɗan taɓasa da hannu yana ɗagowa ta nuna masa abu sa ido alamar abun da yayi bai kyauta ba shiru yayi baice komai ba,
ƙasa ƙasa tace kabashi haƙuri kayi laifi kallon ta yayi da mamaki haƙurin me kuma zai basa alhalin bai masa komai ba rashin amsa gaisuwar sa kuma ganin dama yayi shiyasa yaƙi amsawa kuma shidai yariga ya fita tunda ya gaidashi shine baiga damar amsawa ba to akan me zai basa haƙuri kuma,
girgiza masa kai tayi tace kayi abun da nace maka kawai inkanaso muzauna lafiya,
saida ya ɗauki loƙaci yana tunani ta inda zai fara bashi haƙuri batare da yayi masa komai ba saida ta ƙara taɓasa sannan dai ya daure batare da ya kalli inda Abu ɗin yake ba yace sorry shima can ƙasa ƙasa ya faɗa saboda bada son ransa yayi ba,
Abu yajisa amma yanzuma sai ya nuna baima san sunayi ba daga shi har maama,
maama zata ƙara magana kenan ummy ta ƙaraso wajen tana ɗan murmushi tace maama mutuniyar kifa taƙi fitowa saida ƙyar ta yarda zata fito amma ta manta kayan ta amota jiya tsokana tahanata ɗauko su saidai hayatee yaje ya ɗauko mata saboda har ta riga ta cire waɗan can tayi wanka nasauyawa take buƙata kawai ta fito,
dariya maama tayi tace ai nasan daman da ƙyar zata fito ai ya haƙura babu abun da zaiyi mata je ka ɗauko mata ka kai mata,
da sauri ummy tace a'a maama tace saidai ya ɗauko nikuma sai inkai mata idan tasaka sai mufito atare amma idan ba hakaba bazata fito ba dan haka yaje ya ɗauko yakawo min sai in kai mata,
Maama tace "to Shikenan hakan ma yayi yaje ya ɗauko ɗin yi sauri ka ɗauko danni ƴaƴan hanjina sun fara motsawa yunwa nake ji,
da farko ƙin yarda ya tashi yayi saboda yana ganin ta gama rainasa shine ma zaije ya ɗauko mata kayan da zata saka tabb tayi kaɗan kuwa saidaga baya kuma ko me ya tuna oho sai ya tashi ya nufi hanyar fita,
umm 87y kuma sai tafara saving ɗin maama ta zuba mata duk abun da take buƙata sannan ta koma wajen Abu da yaƙi kula kowa agun sai faman haɗe rai yake,
zuba mishi ta shigayi,
Meer na fita yaje ya buɗe motar yashiga duddubawa yagano jakar kayan nata ya ɗauko yana wani ya mutsa fuska kamar ya taɓa kashi ahaka ya riƙo jakar har ya ƙaraso wajen falon dake da ɗan tazara tsakanin falon da wajen dinning ɗin sai ya kalle su ya tabbatar da hankalin su baya wajen sai kawai yabi tagefe ya nufi ɗakin da yake da tabbacin tana ciki har yaƙarasa bakin ƙofar babu wanda yaga shigowar sa,
tunani ya ƙwanƙwa sa yayi sai kuma yafasa ya gwada murɗa hannun ƙofar yaji ko ba muƙilli aikam yana murɗawa yaji ta buɗu turawa yayi ya shiga tare da saka ƙafar sa guɗaya aciki sai kuma ya shiga gaba ɗayan sa dake ƙofar bata da ƙara kwata kwata bataji shigowar saba har ya rufe ƙofar bataji ba tana kwance akan gadon ɗakin tayi rigingine tanajiran shigowar ummy,
tsaye yayi a bakin ƙofar ya jingina jikin sa da ita yana kallon ta ganin har yanzu batasan da shigowar sa ba, sai ya ɗaga jakar hannun sa ya wulla mata ajiki azabure ta tashi zaune bata gama tsorata ba saida tayi ido huɗu dashi azubure ta miƙe tsaye tana muƙewa bata tsaya wata wataba ta kwasa aguje tayi hanyar banɗaki kafin yayi yunƙurin binta harta shige ciki ta saka muƙulli,
jinjina kai kawai yayi tare da yin ƙwafa yafice daga ɗakin dan shi ba ƙaramin yaro bane bazai biye mata suna guje guje ba zai rabu da ita har sai ranar da zatakawo kanta har inda yake zata gane kuren ta,
yana fita yasamu waje ya zauna inda ya tashi maama tace ina kayan,
momy tace mom ba ɗan garin nan bane a Abuja yake ni banma san me yakawo sa nan ba,
mom ta miƙe tsaye tana zagaya falon tace aikwa ya taɓo tsuliyar dodo sai yasan bai daki banza ba dan bazan barsa ba koɗan gidan uban waye agarin nan sai na nemosa akan me zaisa hannu yadakar min ƴa to wallahi daga kanta bazai ƙara dukan wata ba tunda shi jaki ne da zai ringa kama ƴaƴan mutane yadaka kuma yazauna lafiya to yo ya taɓo me gata dan sai an rama mata abun da yayi mata wallahi bai daki banza ba sai yayi da nasanin dukan ta, tana magana tana faman huci wai ita ala dole taji haushi an dakar ƴa (to masu ƴa kizo wajena yaseen zan baki address ɗin sa idan kanki wuta yake nasa gobara yake hajiya halima shirgigeya)
momy najin maganganun da take aranta tace sai kin dawo Allah yabaki Sa'a wallahi bazana hanaki zuwa ba afili kuma tace wallahi mom yakamata dai anuna masa ya daki ƴar gidan gata yasan ko wa ya daka arama mata a wulaƙan tasa ya gane kuren sa,
tace "kar ki damu ai harke sai na ramawa yanda yayi miki tsirara sai anyi masa haka yaji inda daɗi sainasa ya kusan zagaye garin nan babu kaya ajikin sa sai anyi masa dukan mutuwa yanda sai yadawo jin tsoron duk wata mace bama kuba ke har uwar sama sai tagane kuren ta tunda yanayi bata dakatar dashi ba tabari yake wulaƙan ta ƴaƴan mutane sai sun gane kuren su gaba ɗaya sai na koya musu hankali......
sosai momy ta nuna jin daɗin ta harda murmushi amma fa murmushin da biyu take na mugun tane kawai take mata dan harta hasko yanda za ayi facali da ita da wannan ƙaton jikin nata, cigaba tayi da koɗata tana zugata akan kar ta rabu dashi gobe gobe zasu koma gurin ma zasu fara binciken inda yake za anemo har gidan da ya sauka,
da waɗannan maganganun suka sa su Rasheeda suka ɗanji dama dama har suka tashi da ƙwarin gwiwar su da taimakon su momy duk suka tashi suka kaisu ɗaki gaba ɗayan su.......✍️✍️
_🤣Woo gobe fa kowa ya shirya zamu taya su mom ɗin Rasheeda neman meer zamu ɗauki fansa🤣🤣🤣_
_gashi kuma gobe zamu tafi masarauta kai gobe dai da kallo da yawa_
I can't wait to see 💃💃💃💃💃💃
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 93
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
*_WASHE GARI_*
tunda sukayi sallar asuba babu wanda ya koma amma basu fito ba saida gari yafara yin haske sannan ummy ta fito tayi musu abun da zasu karya wajejen ƙarfe ta tara ta gama shirya musu komai akan dinning ɗin sannan taje tafara kiran maama tafito sannan ta haura sama taje ta kirawo meer da ƙyar ya fito acewar sa shi ta ƙoshi bayajin yunwa saida tayi masa dole sannan ya yarda ya fito,
saida taga fitowar sa sannan ta nufi ɗakin da Ameesha take, tana zuwa ta ƙwanƙwasa mata ƙofar tare da kiran ta tace zo kibuɗe ni kaɗai ce,
da sanɗa Ameesha tazo wajen ƙofar sannan tace Ummy dan Allah baya nan yana ɗakin sa dai ko?
"Eh, Ummu tace mata sannan ta buɗai ƙofar ta ɗan leƙo ta tabbatar da ita kaɗai sannan ta karasa buɗe ƙofar gaba ɗaya,
ummy ta kalle ta da towel aji kinta sai tace mata "yanaga baki saka kaya ba ko bakiyi wanka bane naganki ahaka,
ummy nayi kayan da zancanza ai suna motar banɗakko ba shi yasa danayi wankan na zauna ahaka saboda daman nifa ayau bazan fita ba ko abinci ma saidai inci anan indai ba barin gidan nan yayi ba bani fitowa wallahi,
ɗan murmushi ummy tayi sannan tace "da kinsan kina jin tsoron sa har haka shine kika cije sa,
bari insashi ya ɗauko miki kayan kisaka kifito babu abun da zai miki tunda har aka kwana baimiki komai ba to wataƙil ya manta ma shi bazai miki komai kidaina ɓuya ki kwantar da hankalin ki kifito muci abinci ke kaɗai muke jira kiyi sauri yanzu zan saka shi yakawo miki ,
a'a ummy wallahi indai shine bazan yarda in buɗe kofar nan ba nidai kawai dan Allah ummy akawo min abinci na nan ba sai na fito ba,
Ummy tace "Allah kar kidamu yariga da ya manta saboda shi baida riƙo kwata kwata indai kayi masa abu aloƙacin zai rama idan kwa ya wuce bai ramaba to ya barsa kenan,
dan haka kima daina wannan tunani bari inje idan ya ɗauko su amota sai ni in kawo miki nan sai kisaka mufita tare ina tare dake babu abun da zaimiki,
Ameesha tace "yauwa ummy to gwanda haka dai kikawo min da kanki sai mufata ɗin,
Ummu tace to shikenan bari inje sannan ta juya ita kuma ta koma ɗakin, ta rufe ƙofar bata saka muƙulli ba amma,
" tunda meer ya fito kuwa yake baza ido yaga ta inda yarinyar nan zata fito dan yayi alƙawarin sai ya rama abun da tayi masa tunjiya abun ya tsaya masa arai inbai rama ba bazai taɓa jin zuciyar sa daidai ba,
yana fitowa maama ta kalle sa sarai tagane kallon da yake yi dan haka tayi saurin kiran shi ta nuna masa gefen ta yazo ya zauna nan tafara jansa da hira suka gaisa da ita sannan ya juya ya gaida Abu banza Abu yayi dashi bai amsa ba dan har yanzu shima baisauko ba haushin shi yake jiki,
shikam ko ajikin sa sai ya ɗauko wayar sama yafara dannawa,
maama da ta lura da haka sai ta ɗan taɓasa da hannu yana ɗagowa ta nuna masa abu sa ido alamar abun da yayi bai kyauta ba shiru yayi baice komai ba,
ƙasa ƙasa tace kabashi haƙuri kayi laifi kallon ta yayi da mamaki haƙurin me kuma zai basa alhalin bai masa komai ba rashin amsa gaisuwar sa kuma ganin dama yayi shiyasa yaƙi amsawa kuma shidai yariga ya fita tunda ya gaidashi shine baiga damar amsawa ba to akan me zai basa haƙuri kuma,
girgiza masa kai tayi tace kayi abun da nace maka kawai inkanaso muzauna lafiya,
saida ya ɗauki loƙaci yana tunani ta inda zai fara bashi haƙuri batare da yayi masa komai ba saida ta ƙara taɓasa sannan dai ya daure batare da ya kalli inda Abu ɗin yake ba yace sorry shima can ƙasa ƙasa ya faɗa saboda bada son ransa yayi ba,
Abu yajisa amma yanzuma sai ya nuna baima san sunayi ba daga shi har maama,
maama zata ƙara magana kenan ummy ta ƙaraso wajen tana ɗan murmushi tace maama mutuniyar kifa taƙi fitowa saida ƙyar ta yarda zata fito amma ta manta kayan ta amota jiya tsokana tahanata ɗauko su saidai hayatee yaje ya ɗauko mata saboda har ta riga ta cire waɗan can tayi wanka nasauyawa take buƙata kawai ta fito,
dariya maama tayi tace ai nasan daman da ƙyar zata fito ai ya haƙura babu abun da zaiyi mata je ka ɗauko mata ka kai mata,
da sauri ummy tace a'a maama tace saidai ya ɗauko nikuma sai inkai mata idan tasaka sai mufito atare amma idan ba hakaba bazata fito ba dan haka yaje ya ɗauko yakawo min sai in kai mata,
Maama tace "to Shikenan hakan ma yayi yaje ya ɗauko ɗin yi sauri ka ɗauko danni ƴaƴan hanjina sun fara motsawa yunwa nake ji,
da farko ƙin yarda ya tashi yayi saboda yana ganin ta gama rainasa shine ma zaije ya ɗauko mata kayan da zata saka tabb tayi kaɗan kuwa saidaga baya kuma ko me ya tuna oho sai ya tashi ya nufi hanyar fita,
umm 87y kuma sai tafara saving ɗin maama ta zuba mata duk abun da take buƙata sannan ta koma wajen Abu da yaƙi kula kowa agun sai faman haɗe rai yake,
zuba mishi ta shigayi,
Meer na fita yaje ya buɗe motar yashiga duddubawa yagano jakar kayan nata ya ɗauko yana wani ya mutsa fuska kamar ya taɓa kashi ahaka ya riƙo jakar har ya ƙaraso wajen falon dake da ɗan tazara tsakanin falon da wajen dinning ɗin sai ya kalle su ya tabbatar da hankalin su baya wajen sai kawai yabi tagefe ya nufi ɗakin da yake da tabbacin tana ciki har yaƙarasa bakin ƙofar babu wanda yaga shigowar sa,
tunani ya ƙwanƙwa sa yayi sai kuma yafasa ya gwada murɗa hannun ƙofar yaji ko ba muƙilli aikam yana murɗawa yaji ta buɗu turawa yayi ya shiga tare da saka ƙafar sa guɗaya aciki sai kuma ya shiga gaba ɗayan sa dake ƙofar bata da ƙara kwata kwata bataji shigowar saba har ya rufe ƙofar bataji ba tana kwance akan gadon ɗakin tayi rigingine tanajiran shigowar ummy,
tsaye yayi a bakin ƙofar ya jingina jikin sa da ita yana kallon ta ganin har yanzu batasan da shigowar sa ba, sai ya ɗaga jakar hannun sa ya wulla mata ajiki azabure ta tashi zaune bata gama tsorata ba saida tayi ido huɗu dashi azubure ta miƙe tsaye tana muƙewa bata tsaya wata wataba ta kwasa aguje tayi hanyar banɗaki kafin yayi yunƙurin binta harta shige ciki ta saka muƙulli,
jinjina kai kawai yayi tare da yin ƙwafa yafice daga ɗakin dan shi ba ƙaramin yaro bane bazai biye mata suna guje guje ba zai rabu da ita har sai ranar da zatakawo kanta har inda yake zata gane kuren ta,
yana fita yasamu waje ya zauna inda ya tashi maama tace ina kayan,