Sashe 105
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
harar ta dadda tayi sannan tace abar maganar ni ba wanda zan canza amma fa kema bazan karɓe kiba idan kindawo idan kika tafi kintafi kenan dadda tayi hakane saboda abar maganar meer dan taga alamar wasu sun ɓaro jirgin ta...,
hakadai suka cigaba da wasa da dariya kamar babu abun da yafaru dasu (daman ance duk halin da kaka tsinci kanka kar kabari karasa farin ciki kayi ƙoƙari ko murmushi ne kasanyawa fuskar ka hakan zai rage maka wani raraɗaɗin dake cinka amma ace kullum dan abu yasameka ka tsaya kai ta sanyawa kanka damuwa abanza zaka cuci kanka wallahi kayi ƙoƙarin yakicesa gefe kayi rayuwar ka idan loƙacin damuwar ta tashi sai kayita aloƙacin sannan kaƙara kawar da ita)
ataƙaicedai basu suka bar gidan nan ba sai bayan sallar magrib sannan suka tafi kowa yayi nasa guri sai kuma haɗuwar gobe me ban mamaki,
acikin su ba wanda baya jiran goben nan tayi (daga ciki kuwa harda ni dan na matsu inga me zai faru gobennan Allah dai yakaimu da rai da lafiya daman ance inda ranka kasha kallo aduniya)
amma duk wannan farin cikin da sukeyi banda sam dan gabansa har faɗuwa yake dan baisan me zaije yadawo ba gobe agidan su yana tsoron jin wani abun daban da baishirya jin saba ji yake kamar yaje ya sanar dasu kafin goben amma ba halin yin hakan shima dole yajira goben yaga abun da zai faru.......,
*************************
*MASARAUTA*
_____*Fulani*
"
Fulani tunda su dadda suka fita itama anata bangaren take tayi tata masifar ita kadai bata da wanda zata sauke bala'inta akan sa tadade afalon guri guda takasa tashi daga gurin sai faman lissafo abun da zatayi wa matar nan duk inda take saitasa an lalubo mata ita dan bazata taba rabuwa da ita ta tafi hakannan taci galaba akanta tazo har inda take har cikin masarautar ta tagaya mata magana kuna ta tafi batare da andau kwakkwaran mataki akan taba ta dau lokaci me tsawo agurin kafin ta yunkura tana niyar barin wajen sai kawai taji turo kofa dakatawa tayi daga tafiyar datake tare da juyowa idon tane suka sauka akan hamza zaro ido tayi waje watakon wannan yaron bazai daina shigo mata guri kai tsaye ba kenan,
da farko ta tsorata da ganin sa amma tunawa da magan ganun hajiya sarah yasa ta cire tsoran sa aran ta cike da masifa tace uban me yakawo ka kuma kashigo min guri batare da izinina ba wai kai dan gidan uban waye agarin nan,
duk wannan abun da take masa ko ajikin sa sai murmushi ma da yasakar mata wanda yayi mata ciwo arai,
ciki yatako kuma yanzu ma bai cire takalmin ba ya shigo har ciki yakaraso gabanta yana binta da wani banzan kallo sannan yace akwai abun da zakiyi ne anshigo din idan zaki fidda ni kuma sai kifitar dani dan na fahimce kin manta kashe din danayi miki dazu shiyasa har kika samu damar magana to kiyi duk abun da kika dama nima zanyi nawa muzuba mugani wanda yaji tsoro ya bari,
haka kace ko haka kace ko to kwa zaka gani sai kasan yau wacece ni naga har yanzu baka san wacece niba labarina kake ji ko,
nikwa nasan ko wacece ke saidai ki nunawa wanda baisan kiba ko wanda yake jin tsoron ki yafada yana galla mata harara sannan ya matsa daga kusa da ita tare da daga murya yace budurwata babyna kina ina haka yai ta kwalawa Azeema kira tunda baisan sunan taba daman dan haka yake ta kiranta da hakan,
Azeema dake daki sarai tajiyo sa tun lokacin da yafara kiran ta kuma tagane muryar sa dan haka sai tayi banza dashi,
itadai fulani ta zuba masa ido tana kallon sarautar Allah tanaso ta nuna dakewar ta amma takasa saboda idan ta kalli idonsa saitaji tabbas wannan yasan wani abun akanta saboda zakewar sa tayi yawa babu yanda za ayi ace yana irin wadannan abubuwan batare da yataki wani abun ba inagadai hajiya sarah bata fahimci maganar da tayimata ba da kyau bata gane zancen taba kodan bataga yaron ba amma wannan yaron akalaman sa ba wani bugun ciki dole yasan wani abun ammadai zata kara tuntubar ta takara gayama ta abun dake faruwa ko zata fahimce ta, wannan tunanin da takeyi ne yasa takasa tanka masa ta rabu dashi yagama abun da yake ya fice mata daga gurin,
juyowa hamza yayi ya kalle ta sai kawai yace dan Allah dan kiramin ita najita shiru idan bacci kuna take kar ki tasheta kinji uwar masarautar su, yayi magana yana kara sakin murmushi,
banza tayi dashi tasan so yake ya kunna ta daga baya kuma ya yabamata maganar da yaga dama yatafi yabarta dan haka kawai ta watsa masa mugun kallo me kama da gargadi sannan ta juya tabarsa agun ranta kamar zai fasa kirjin ta yafito saboda halin da take jin kanta ayau, yau abu biyu sun hadar mata ta rasa mafita dole taje takira hajiya sarah,
binta yayi da kallo sannan ya girgiza kai tare da cewa "kadan ma kika gani wallahi sai nasa kin tsani kanki sai nasa duk sanda kika ganni sai nasaka miki faduwar gaba sai kin tsani ganina,
har yana niyar juyawa yafita saiga Azeema ta fito tsayawa yayi yana kallon ta itama shi take kallo bata kalle sa da yawaba ta dauke kanta daga gare sa tana takowa zuwa inda yake saboda itama daman tana so suyi magana dashi akan wane irin sirri ne da matar nan take boyewa,
dan haka sai kawai ta sakar masa murmushi, murmushin da ya kusa sa hamza zaucewa baigama cika da mamaki ba sai da yaji tace yi hakuri inajin kiranka ban fito ba ina shiryawa ne nayi wanka I'm sorry muje ko tafada tana nuna masa hanyar fita,
ba karamin mamaki tabashi ba baitaba tunanin haka daga gareta ba ko kusa dan harma yacire rai da fitowar ta dan yasan baza ta fito ba idan taji muryar sa amma saigashi ta fito harda murmushi da bashi hakuri shikam yau ina zaisa kansa da farin ciki,
hartaje wajen kofa bai iya motsawa ba saida tajuyo takara yi masa magana sannan yafara daga kafarsa yana takawa kamar wanda baida laka ajikin sa haka yake tafiya har yakarasa gabanta ita tafara fita sannan yabita abaya kamar rakumi da akala haka suke tafiya,
suna fitowa waje ta tsaya shima ya tsaya kallon sa tayi tana jiran taji ta bakin sa amma shi saboda tsabar mamaki ya kasa magana saida tace inajin ka me yake tafe dakai, duk tana yi masa hakane dan tasamu sudan saba daganan sai tayi masa maganar fulanin dan yanzu bazai yiyu ace daga haduwar suba tafara yi masa maganar ba lalle bama ya kulata amma idan suka saba tasan wannan normal ne zata iya yimasa maganar kanta tsaye,
zai bude baki yayi mata magana kenan sai tayi saurin dakatar dashi sannan tace "nan gurin da mutane da tawa na wucewa muje wani gurin ina ganin sai ya fi mana safe,
"wai dan Allah da gaske kike wannan batun anya kuwa kece?
Azeema tace da gaske nemana inkuma inkoma to sai intafi idan kagama mamakin sai kakirani,
da sauri yace "a'a dan Allah karkitafi muje to saima in hadaki da baban nawa daman nace zan kai mashi ke dan yau cewa yayi bazai biyo niba,
"Allah sarki ba komai muje ai yayi kokarima saboda nasan daga ji kai ka takura masa bayin kansa bane,
dan murmushi yayi sannan yace " ya akai kika gane Wallahi kamar kinsani amma dan Allah kada kice a'a bazaki ba,
akan me zance a'a nima ai zanso inje in gaida surikina,
juyowa yayi da sauri ya kalle ta dan yakara tabbar wa wai itadain ce kuwa da gaske kokuwa watace adai daban dan baitaba tunanin tana magana ba haka kuma maganar ma dashi takeyin ta harda cewa sirikin ta ita ko kunyar sama batajiba to kodai daman tana sonsa itama tunda yace yana sonta itama take sonsa kawai taki nunawa ne saboda jan aji irin na mata,
ganin yatafi tunani ya s a ta dan daga hannun ta tana cewa "hy"
da sauri ya dawo hayyacin sa ,
tunannin me kake ne haka tun adazu ina ta magana,
tunanin ki nake wallah ai ni kullumma cikin tunanin ki nake tunda naganki har yau bansake jina daidai ba sai yau ada naganki gani gaki hakan bakaramin farin ciki bane agare ni bazan taba mantawa da wannan ranar ba yaudin ta musamman ce agareni babbar rana dan tunda na hadu dake ranar farko nake wannan mafarkin inaso in kasance dake akoda yaushe Allah yasa yanda nakejin ki araina kema kiji koda rabin yanda nakejine zanyi farin ciki da hakan dan Allah ki taimakawa rayuwata yayi maganar yana kafeta da ido shiru tayi takasa basa amsa,
ganin hakan yasa jikin shi yin sanyi dan haka sai kawai yayi shiru baikara cewa komai ba yafara tafiya,
ta fahimci halin da yake ciki sai taji kamar bata kyau tamasa,
atsanake tafara magana yanzu haduwar muce tafarko dan haka bazaiyiyu kace duk wata tambaya sai na baka amsaba kabari zuwa wani lokacin sannan nagama karantar hakayen ka dan haka karkasawa kanka damuwa akan naki cewa komai game da baya nan dakake min ina fatan ka fahimce ni,
yaji dadin bayanin da tayi mishi dan haka sai kawai yace babu komai wallahi nikoda iya kulawar da kika yiminne ma kadai ta wadatar dani babu abun da zance miki sai godiya,
ahaka suka ringa tafiya sauna hirarsu kamar daman tuncan sun daade da sanin juna saida suna tafiya wasu na kallon suna gulmar su babu dai wanda ya iya tarar su yace musu wani abun dan ansan halin hamza yanzu zaici uban mutum ko waye shi shiyasa saidai suyi abayan idon sa babu wanda ya isa yayi agaban sa,
saida sukaje wajen wata kwana sannan yace ta tsaya anan bari yaje ya kira shi tace a'a mutafi tare kawai ni bazan iya tsayawa anan ba naga tunda muka taho yan sa'ido sunyi yawa bana son wani yayi magana iadan suka ganni anan gurin duk da nasan idan nashiga cikin ma zan kara jawa kaina magana ammadai gwanda hakan da wasu suganni nikadai anan,
hakadai suka cigaba da wasa da dariya kamar babu abun da yafaru dasu (daman ance duk halin da kaka tsinci kanka kar kabari karasa farin ciki kayi ƙoƙari ko murmushi ne kasanyawa fuskar ka hakan zai rage maka wani raraɗaɗin dake cinka amma ace kullum dan abu yasameka ka tsaya kai ta sanyawa kanka damuwa abanza zaka cuci kanka wallahi kayi ƙoƙarin yakicesa gefe kayi rayuwar ka idan loƙacin damuwar ta tashi sai kayita aloƙacin sannan kaƙara kawar da ita)
ataƙaicedai basu suka bar gidan nan ba sai bayan sallar magrib sannan suka tafi kowa yayi nasa guri sai kuma haɗuwar gobe me ban mamaki,
acikin su ba wanda baya jiran goben nan tayi (daga ciki kuwa harda ni dan na matsu inga me zai faru gobennan Allah dai yakaimu da rai da lafiya daman ance inda ranka kasha kallo aduniya)
amma duk wannan farin cikin da sukeyi banda sam dan gabansa har faɗuwa yake dan baisan me zaije yadawo ba gobe agidan su yana tsoron jin wani abun daban da baishirya jin saba ji yake kamar yaje ya sanar dasu kafin goben amma ba halin yin hakan shima dole yajira goben yaga abun da zai faru.......,
*************************
*MASARAUTA*
_____*Fulani*
"
Fulani tunda su dadda suka fita itama anata bangaren take tayi tata masifar ita kadai bata da wanda zata sauke bala'inta akan sa tadade afalon guri guda takasa tashi daga gurin sai faman lissafo abun da zatayi wa matar nan duk inda take saitasa an lalubo mata ita dan bazata taba rabuwa da ita ta tafi hakannan taci galaba akanta tazo har inda take har cikin masarautar ta tagaya mata magana kuna ta tafi batare da andau kwakkwaran mataki akan taba ta dau lokaci me tsawo agurin kafin ta yunkura tana niyar barin wajen sai kawai taji turo kofa dakatawa tayi daga tafiyar datake tare da juyowa idon tane suka sauka akan hamza zaro ido tayi waje watakon wannan yaron bazai daina shigo mata guri kai tsaye ba kenan,
da farko ta tsorata da ganin sa amma tunawa da magan ganun hajiya sarah yasa ta cire tsoran sa aran ta cike da masifa tace uban me yakawo ka kuma kashigo min guri batare da izinina ba wai kai dan gidan uban waye agarin nan,
duk wannan abun da take masa ko ajikin sa sai murmushi ma da yasakar mata wanda yayi mata ciwo arai,
ciki yatako kuma yanzu ma bai cire takalmin ba ya shigo har ciki yakaraso gabanta yana binta da wani banzan kallo sannan yace akwai abun da zakiyi ne anshigo din idan zaki fidda ni kuma sai kifitar dani dan na fahimce kin manta kashe din danayi miki dazu shiyasa har kika samu damar magana to kiyi duk abun da kika dama nima zanyi nawa muzuba mugani wanda yaji tsoro ya bari,
haka kace ko haka kace ko to kwa zaka gani sai kasan yau wacece ni naga har yanzu baka san wacece niba labarina kake ji ko,
nikwa nasan ko wacece ke saidai ki nunawa wanda baisan kiba ko wanda yake jin tsoron ki yafada yana galla mata harara sannan ya matsa daga kusa da ita tare da daga murya yace budurwata babyna kina ina haka yai ta kwalawa Azeema kira tunda baisan sunan taba daman dan haka yake ta kiranta da hakan,
Azeema dake daki sarai tajiyo sa tun lokacin da yafara kiran ta kuma tagane muryar sa dan haka sai tayi banza dashi,
itadai fulani ta zuba masa ido tana kallon sarautar Allah tanaso ta nuna dakewar ta amma takasa saboda idan ta kalli idonsa saitaji tabbas wannan yasan wani abun akanta saboda zakewar sa tayi yawa babu yanda za ayi ace yana irin wadannan abubuwan batare da yataki wani abun ba inagadai hajiya sarah bata fahimci maganar da tayimata ba da kyau bata gane zancen taba kodan bataga yaron ba amma wannan yaron akalaman sa ba wani bugun ciki dole yasan wani abun ammadai zata kara tuntubar ta takara gayama ta abun dake faruwa ko zata fahimce ta, wannan tunanin da takeyi ne yasa takasa tanka masa ta rabu dashi yagama abun da yake ya fice mata daga gurin,
juyowa hamza yayi ya kalle ta sai kawai yace dan Allah dan kiramin ita najita shiru idan bacci kuna take kar ki tasheta kinji uwar masarautar su, yayi magana yana kara sakin murmushi,
banza tayi dashi tasan so yake ya kunna ta daga baya kuma ya yabamata maganar da yaga dama yatafi yabarta dan haka kawai ta watsa masa mugun kallo me kama da gargadi sannan ta juya tabarsa agun ranta kamar zai fasa kirjin ta yafito saboda halin da take jin kanta ayau, yau abu biyu sun hadar mata ta rasa mafita dole taje takira hajiya sarah,
binta yayi da kallo sannan ya girgiza kai tare da cewa "kadan ma kika gani wallahi sai nasa kin tsani kanki sai nasa duk sanda kika ganni sai nasaka miki faduwar gaba sai kin tsani ganina,
har yana niyar juyawa yafita saiga Azeema ta fito tsayawa yayi yana kallon ta itama shi take kallo bata kalle sa da yawaba ta dauke kanta daga gare sa tana takowa zuwa inda yake saboda itama daman tana so suyi magana dashi akan wane irin sirri ne da matar nan take boyewa,
dan haka sai kawai ta sakar masa murmushi, murmushin da ya kusa sa hamza zaucewa baigama cika da mamaki ba sai da yaji tace yi hakuri inajin kiranka ban fito ba ina shiryawa ne nayi wanka I'm sorry muje ko tafada tana nuna masa hanyar fita,
ba karamin mamaki tabashi ba baitaba tunanin haka daga gareta ba ko kusa dan harma yacire rai da fitowar ta dan yasan baza ta fito ba idan taji muryar sa amma saigashi ta fito harda murmushi da bashi hakuri shikam yau ina zaisa kansa da farin ciki,
hartaje wajen kofa bai iya motsawa ba saida tajuyo takara yi masa magana sannan yafara daga kafarsa yana takawa kamar wanda baida laka ajikin sa haka yake tafiya har yakarasa gabanta ita tafara fita sannan yabita abaya kamar rakumi da akala haka suke tafiya,
suna fitowa waje ta tsaya shima ya tsaya kallon sa tayi tana jiran taji ta bakin sa amma shi saboda tsabar mamaki ya kasa magana saida tace inajin ka me yake tafe dakai, duk tana yi masa hakane dan tasamu sudan saba daganan sai tayi masa maganar fulanin dan yanzu bazai yiyu ace daga haduwar suba tafara yi masa maganar ba lalle bama ya kulata amma idan suka saba tasan wannan normal ne zata iya yimasa maganar kanta tsaye,
zai bude baki yayi mata magana kenan sai tayi saurin dakatar dashi sannan tace "nan gurin da mutane da tawa na wucewa muje wani gurin ina ganin sai ya fi mana safe,
"wai dan Allah da gaske kike wannan batun anya kuwa kece?
Azeema tace da gaske nemana inkuma inkoma to sai intafi idan kagama mamakin sai kakirani,
da sauri yace "a'a dan Allah karkitafi muje to saima in hadaki da baban nawa daman nace zan kai mashi ke dan yau cewa yayi bazai biyo niba,
"Allah sarki ba komai muje ai yayi kokarima saboda nasan daga ji kai ka takura masa bayin kansa bane,
dan murmushi yayi sannan yace " ya akai kika gane Wallahi kamar kinsani amma dan Allah kada kice a'a bazaki ba,
akan me zance a'a nima ai zanso inje in gaida surikina,
juyowa yayi da sauri ya kalle ta dan yakara tabbar wa wai itadain ce kuwa da gaske kokuwa watace adai daban dan baitaba tunanin tana magana ba haka kuma maganar ma dashi takeyin ta harda cewa sirikin ta ita ko kunyar sama batajiba to kodai daman tana sonsa itama tunda yace yana sonta itama take sonsa kawai taki nunawa ne saboda jan aji irin na mata,
ganin yatafi tunani ya s a ta dan daga hannun ta tana cewa "hy"
da sauri ya dawo hayyacin sa ,
tunannin me kake ne haka tun adazu ina ta magana,
tunanin ki nake wallah ai ni kullumma cikin tunanin ki nake tunda naganki har yau bansake jina daidai ba sai yau ada naganki gani gaki hakan bakaramin farin ciki bane agare ni bazan taba mantawa da wannan ranar ba yaudin ta musamman ce agareni babbar rana dan tunda na hadu dake ranar farko nake wannan mafarkin inaso in kasance dake akoda yaushe Allah yasa yanda nakejin ki araina kema kiji koda rabin yanda nakejine zanyi farin ciki da hakan dan Allah ki taimakawa rayuwata yayi maganar yana kafeta da ido shiru tayi takasa basa amsa,
ganin hakan yasa jikin shi yin sanyi dan haka sai kawai yayi shiru baikara cewa komai ba yafara tafiya,
ta fahimci halin da yake ciki sai taji kamar bata kyau tamasa,
atsanake tafara magana yanzu haduwar muce tafarko dan haka bazaiyiyu kace duk wata tambaya sai na baka amsaba kabari zuwa wani lokacin sannan nagama karantar hakayen ka dan haka karkasawa kanka damuwa akan naki cewa komai game da baya nan dakake min ina fatan ka fahimce ni,
yaji dadin bayanin da tayi mishi dan haka sai kawai yace babu komai wallahi nikoda iya kulawar da kika yiminne ma kadai ta wadatar dani babu abun da zance miki sai godiya,
ahaka suka ringa tafiya sauna hirarsu kamar daman tuncan sun daade da sanin juna saida suna tafiya wasu na kallon suna gulmar su babu dai wanda ya iya tarar su yace musu wani abun dan ansan halin hamza yanzu zaici uban mutum ko waye shi shiyasa saidai suyi abayan idon sa babu wanda ya isa yayi agaban sa,
saida sukaje wajen wata kwana sannan yace ta tsaya anan bari yaje ya kira shi tace a'a mutafi tare kawai ni bazan iya tsayawa anan ba naga tunda muka taho yan sa'ido sunyi yawa bana son wani yayi magana iadan suka ganni anan gurin duk da nasan idan nashiga cikin ma zan kara jawa kaina magana ammadai gwanda hakan da wasu suganni nikadai anan,