Sashe 116
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
turo baki ta ƙara yi tace "ni ba ruwana dashi bazan ƙara yi masa magana ba mugu ne ba abun da ya iya sai cin zalin mutane yanzu mafa wasu mata yakama aciki ya ringa dukan su yanzu hakama suna can akwance wataƙil ma wasu sun mutu kuma daga cikin su harda Aunty na nasan babu abun da sukayi mishi saboda mugunta da fin ƙarfi nima dannaje na bashi haƙuri shine yakama ya haɗa dani daga cewa yayi haƙuri yazo ummy na kiransa ya dawo kaina taƙarasa maganar tare da wurga masa harara ta ƙasan ido harda murguɗa masa baki hda ɗan tsaki ƙasa ƙasa yanda tasan bazaiji ba,
maama tace au abun naki kuma yanzu harda sharri to nidai ko jikina duka kunnuwa ne bazan yarda ba,
ummy ce tayi saurin cewa inna lillahi hayatee daman baka daina dukan mata ba wlh maama da gaske ne haka kwanaki yayiwa wata yarinya wai kawai dan ta shiga office ɗin sa shine bakiga irin dukan da yayi mata harda su cire mata kaya saboda tsabar iya shege irin nasa da rashin haƙuri,
maama tace kofa me zakuce saidai kuce amma bazan goyi bayan kuba duk abun da yayi yayi daidai wallahi sai kace mahaukaci hakan nan zai gansu ahanya yakama duka sai kace taɓaɓɓe duk halin sa nasan bazai taɓa yin haka duk yanda akayi su suka jawowa kansu suka shiga harkar sa bana raba ɗayan biyu ma ko irin ƴan iskan matannanne suka gwada masa halinsu shikuma ya koya musu hankali gwanda da yayi maganin su wallahi,
ɗan gidan gwaggo ƴan iska ne ko tayi maganar tana leƙan fuskar sa kai ya ɗaga mata alamar "eh,
yauwa nidai nasani da dalili to wallahi ina bayan ka kamar doro kacigaba da yanda kakeyi duk ƴar iskar da ta kawo ma wurgi kaci uban ta ka koya mata hankali kai ko alama ma kagani ka saita mata tunanin ta daga kanka bazasu ƙara ba,
Tabb gaskiya maama baza kuringa zama guri ɗaya ba duk yanda zanyi inga baku zauna guri ɗaya ba zanyi tundadai ke zigashi zaki ringa yi ba ƙya ganin laifin sa idan yaga haka ai cigaba dayi zaiyi maimakon ki hanasa amma sai kifara taya ɓera ɓari to wallahi da sake,
maama tace "aikwa dai ba yanda zakiyi nidashi mutu karaba ke nan gabama ɗaki ɗaya zamu ringa kwana kuma duk inda zashi tare zamuje duk wanda yayi mana ba daidai ba kuma mu haɗu mucimar uwa zanma ƙara gayyato mana gwaggo tafiyar sai tafi daɗi, duk wanda yashiga sabgar mu sai ya gane bashi da wayo ko ɗan gidan gwaggo yanzu ma saida ta leƙa fuskar sa kuma tasamu haɗin kansa yanzu harda buɗar baki yace "eh,
tace "yauwa ɗan gari na gidan gwaggo bani biyar inbaka goma ta miƙa masa hannu su tafa baisan me take nufi da hakan ba amma ganin ta miƙo hannu sa yagane nufin ta dan haka sai kawai ya ɗago hannun sa suka tafa hakan ba ƙaramin daɗi yayi mata ba daman haka take so yafara sakin jikin sa shiyasa take yin haka tana goyen bayansa dan ta jawo hankalin sa zuciyar sa tayi sanyi kuma taga alama tasan zuciyar sa yanzu tafara dawowa normal,
itadai Ameesha shiru tayi saboda haushi da taƙaicin su gaba ɗayan su haushi suka bata dataga bata ita suke ba suna ta surutun sa ta ɗan saci kallon tare da hararar sa ta janye idon ta tana kallon ƙafar sa tana ayyana abun da zatai masa ta rama kafin asauka gashi har anshigo layin gidan sun kusan ƙarasawa,
sarai yaganta loƙacin da ta harare sa rabuwa yayi da ita kawai dan tara ta yake duk abun da tayi masa,
tana cikin kalla tana wani abu ya faɗo mata rai karkaɗa kai tayi harda cije baki da ta ɗaga kai taga har sunzo me gadi ya buɗe musu gate sun shiga sai kawai ta tsugunna kamar zata ɗauko abu aƙasa sai kawai ta saisaita daidai wajen ya tsan sa tasaka abaki ta gasa masa cizo awajen, bazato ba tsammani yaji azaba baisan loƙacin da yasaki wani ɗan ƙaramin ihu ba da sauri ya janye ƙafar tare da miƙewa zaune ya riƙe ƙafar yana kalla,
fashewa da dariya Ameesha tayi sosai ta shiga yin dariya harda riƙe ciki bata taɓa tunani zaiji zafin cizon ba wai sai gashi harda ihu idan ta kalle sa taga yanda yake zaro ido yana kallon ƙafar sai ta sake fashewa da dariya,
Maama dai da take goyen bayan sa saida tasaka masa dariya tunda komai agaban idon ta akayi komai taga abun da Ameesha tayi masa dan haka itama saida ta dara sosai,
ummy tana gama daidaita parking ɗin jin dariyar su tayi yawa ta juya tana tambayar dariyar ne akeyi duk sun kasa bata amsa sai dariya suke,
wani abune yaso masa wuya ya tokare masa a wuya na taƙaici ga tayi masa laifi kuma tazo tana masa dariya hannu ya ɗaga zai maketa maama ta riƙe hannun sa da sauri tana so tayi masa magana amma dariya ta hanata,
Abu ne yafito kuma yana fitowa yayi wucewar sa bai tsaya wajen su ba dan har yanzu bai dawo daidai ba cike yake da haushin Meer,
ita kuma Ameesha gani hakan yasa tayi sauri ta buɗe motar ta fita saida ta fita ta ƙara kwashewa da dariya ta zagaya wajen ummy da ta fito daga ciki itama ta maƙale abayan ta,
ummy tace ke kikayi masa laifi kenan to matsa daga bayana ke dashi ummy wallahi rama abun da yayi nayi ɗora min ƙafa fa yayi kuma nace da zafi ya ɗaga min yaƙi nikuma da na gaji shine na cijeshi,
ummy tace kinyi daidai kam gwanda da kika rama amma da ba ruwa na idan bai haƙuraba zan riƙeki ya rama tunda shi ba cizon ki yayi ba,
kai ummy kema goyon bayan sa zakiyi kenan shikenan tafaɗa tana matsawa daga kusa da ita da sauri ummy ta riƙota tana dariya tace da wasa nake miki zo mutafi murigasa shiga,
suna juyawa zasu tafi maama da shi suka fito tare yana ta jan hannun sa tasake shi amma taƙi sakin sa saida suka fito har sun fara tafiya sai maama ta sakeshi dan taga me zaiyi tana sakin sa kwa da sauri yayi wajen su Ameesha,
daman Ameesha tana tafiya tana juyowa ganin ya taho wajen ta da sauri yasa taja hannun ta zata gudu ummy ta riƙeta ƙam tace zo gata na riƙema ita,
wayyo ummy dan Allah kisake ni wallahi dukana zaiyi mugune fa shi dan Allah kisake ni saura kiris ta fashe da kuka,
yana daf da ƙarasawa kusa dasu sai ummy tasake ta tare da shan gaban meer tana dariya itama,
Ameesha tunda taji ansake ta bata ƙara tsayiwar rabin second ba ta kwasa aguje tayi cikin gidan saida taje bakin ƙofar dakin sannna ta tsaya ta juyo tana kallon su tana dariya harda ɗaga masa hannu tace aidai baka kamani ba tana faɗa ta kuma shigewa ciki ɗakin da ummy ta kaita da safe nan ta shige tare da sakawa ɗakin key,
cike da ɓacin rai ya kalli ummy yace "ummy kinga fa abun da take min ta rainani ta maidani ma abokin wasan kenan ni sa'an tane da zata ringa min irin waɗannan abubuwan wallahi na kamata sai karya nata ƙafa har ni zata ciza saboda ita mayya ce to wallahi sai tasan wanda ta ciza yafaɗa yana bin ta gefen Ummu ya nufi cikin gidan shima,
da kallo suka bishi ita da maama da ƙarasowa ta gurin kenan,
ummy tace "maama wannan faɗan nakine sai kisan yanda zaki rabashi tunda daman ke kika haɗa abunki sai kiraba,
maama tace "zan kwa raba muje kedai kiga ai nasan bazata zauna a falo ba ayau dai ba yanda zaiyi da ita saidai kuma yabarwa gobe dan bazanma bari su haɗu ba,
ahaka suka ƙarasa cikin falon suka gama ba kowa aciki shi har ga hau sama ɗakunan ƙasa suka fara dubawa har suka gano inda take ciki maama tace to buɗe mune ta can ɗakin Ameesha tace Allah bazan buɗe ba sai gobe ina nan so kike in fito ku haɗu kuyi min duka ko to bazan fito ba duk yanda suka so ta buɗe ƙin buɗewa tayi dole suka rabu da ita ummy ta wuce ɗakin ta gurin Abu,
ita kuma maama Saida ta ƙara zuwa gurin meer ta lallaɓa sa har saida yayi sallah agaban ta yagama duk abun da zaiyi ya kwanta sannan ta fito daga ɗakin itama ta tafi nata bayan tayi wanka tayi sallah da addu'o'i sannan ta kwanta itama,
***************************
*Rasheeda*
da taimakon securities ɗin wajen aka taimaka suka shiga motar su amma babu wanda zai iya jan motar acikin su wanine daga cikin su yajasu yakai su har gidan su Rasheeda,
bayan ya shigar dasu ciki da ƙyar duk suke iya takawa suka fito suka nufi cikin gidan suna shiga suka tadda su momy a falon suna zaune suna jiran dawowar su harda mom ɗin Rasheeda itama tana falon,
gaba ɗayan su miƙe sukayi tsaye mom tayi saurin kamo Rasheeda cike da tashin hankali ta shiga tambayar ta abun dake faruwa taga shatin duka ajikin ta bata basa amsaba saima fashewa da kuka datayi zaunar da ita tayi kan kuke ta suma sauran duk guri suka samu suka zauna suna jinyar jikin su,
itadai momy dariya take tayi aciki ciki bata bari ta fito ba daman abun da take gudar musu kenan suka ƙi ji,
sosai mom ta rarrashin ta ta samu ta ɗan tsagaita kukan sannan mom ta shiga tambayar su gaba ɗayan su amma har yanzu babu wanda ya iya bata amsa,
momy ce ta miƙe tace mom bari inbaki labarin abun da yafaru nan ta zayyano mata abun da yafaru tundaga farko har ƙarshe sannan ta ɗora da cewa mom wallahi yayi musu da sauƙi saida nagaya musu suka ƙi ji abun da yayi min babu wanda aka taɓa yiwa haka su ai amutun ce ya dake su nifa saida yayi min tsirara haihuwar uwata sannan ya dake ni kuma ya koro ni ahaka bainar jama'a ahaka,
maama tace au abun naki kuma yanzu harda sharri to nidai ko jikina duka kunnuwa ne bazan yarda ba,
ummy ce tayi saurin cewa inna lillahi hayatee daman baka daina dukan mata ba wlh maama da gaske ne haka kwanaki yayiwa wata yarinya wai kawai dan ta shiga office ɗin sa shine bakiga irin dukan da yayi mata harda su cire mata kaya saboda tsabar iya shege irin nasa da rashin haƙuri,
maama tace kofa me zakuce saidai kuce amma bazan goyi bayan kuba duk abun da yayi yayi daidai wallahi sai kace mahaukaci hakan nan zai gansu ahanya yakama duka sai kace taɓaɓɓe duk halin sa nasan bazai taɓa yin haka duk yanda akayi su suka jawowa kansu suka shiga harkar sa bana raba ɗayan biyu ma ko irin ƴan iskan matannanne suka gwada masa halinsu shikuma ya koya musu hankali gwanda da yayi maganin su wallahi,
ɗan gidan gwaggo ƴan iska ne ko tayi maganar tana leƙan fuskar sa kai ya ɗaga mata alamar "eh,
yauwa nidai nasani da dalili to wallahi ina bayan ka kamar doro kacigaba da yanda kakeyi duk ƴar iskar da ta kawo ma wurgi kaci uban ta ka koya mata hankali kai ko alama ma kagani ka saita mata tunanin ta daga kanka bazasu ƙara ba,
Tabb gaskiya maama baza kuringa zama guri ɗaya ba duk yanda zanyi inga baku zauna guri ɗaya ba zanyi tundadai ke zigashi zaki ringa yi ba ƙya ganin laifin sa idan yaga haka ai cigaba dayi zaiyi maimakon ki hanasa amma sai kifara taya ɓera ɓari to wallahi da sake,
maama tace "aikwa dai ba yanda zakiyi nidashi mutu karaba ke nan gabama ɗaki ɗaya zamu ringa kwana kuma duk inda zashi tare zamuje duk wanda yayi mana ba daidai ba kuma mu haɗu mucimar uwa zanma ƙara gayyato mana gwaggo tafiyar sai tafi daɗi, duk wanda yashiga sabgar mu sai ya gane bashi da wayo ko ɗan gidan gwaggo yanzu ma saida ta leƙa fuskar sa kuma tasamu haɗin kansa yanzu harda buɗar baki yace "eh,
tace "yauwa ɗan gari na gidan gwaggo bani biyar inbaka goma ta miƙa masa hannu su tafa baisan me take nufi da hakan ba amma ganin ta miƙo hannu sa yagane nufin ta dan haka sai kawai ya ɗago hannun sa suka tafa hakan ba ƙaramin daɗi yayi mata ba daman haka take so yafara sakin jikin sa shiyasa take yin haka tana goyen bayansa dan ta jawo hankalin sa zuciyar sa tayi sanyi kuma taga alama tasan zuciyar sa yanzu tafara dawowa normal,
itadai Ameesha shiru tayi saboda haushi da taƙaicin su gaba ɗayan su haushi suka bata dataga bata ita suke ba suna ta surutun sa ta ɗan saci kallon tare da hararar sa ta janye idon ta tana kallon ƙafar sa tana ayyana abun da zatai masa ta rama kafin asauka gashi har anshigo layin gidan sun kusan ƙarasawa,
sarai yaganta loƙacin da ta harare sa rabuwa yayi da ita kawai dan tara ta yake duk abun da tayi masa,
tana cikin kalla tana wani abu ya faɗo mata rai karkaɗa kai tayi harda cije baki da ta ɗaga kai taga har sunzo me gadi ya buɗe musu gate sun shiga sai kawai ta tsugunna kamar zata ɗauko abu aƙasa sai kawai ta saisaita daidai wajen ya tsan sa tasaka abaki ta gasa masa cizo awajen, bazato ba tsammani yaji azaba baisan loƙacin da yasaki wani ɗan ƙaramin ihu ba da sauri ya janye ƙafar tare da miƙewa zaune ya riƙe ƙafar yana kalla,
fashewa da dariya Ameesha tayi sosai ta shiga yin dariya harda riƙe ciki bata taɓa tunani zaiji zafin cizon ba wai sai gashi harda ihu idan ta kalle sa taga yanda yake zaro ido yana kallon ƙafar sai ta sake fashewa da dariya,
Maama dai da take goyen bayan sa saida tasaka masa dariya tunda komai agaban idon ta akayi komai taga abun da Ameesha tayi masa dan haka itama saida ta dara sosai,
ummy tana gama daidaita parking ɗin jin dariyar su tayi yawa ta juya tana tambayar dariyar ne akeyi duk sun kasa bata amsa sai dariya suke,
wani abune yaso masa wuya ya tokare masa a wuya na taƙaici ga tayi masa laifi kuma tazo tana masa dariya hannu ya ɗaga zai maketa maama ta riƙe hannun sa da sauri tana so tayi masa magana amma dariya ta hanata,
Abu ne yafito kuma yana fitowa yayi wucewar sa bai tsaya wajen su ba dan har yanzu bai dawo daidai ba cike yake da haushin Meer,
ita kuma Ameesha gani hakan yasa tayi sauri ta buɗe motar ta fita saida ta fita ta ƙara kwashewa da dariya ta zagaya wajen ummy da ta fito daga ciki itama ta maƙale abayan ta,
ummy tace ke kikayi masa laifi kenan to matsa daga bayana ke dashi ummy wallahi rama abun da yayi nayi ɗora min ƙafa fa yayi kuma nace da zafi ya ɗaga min yaƙi nikuma da na gaji shine na cijeshi,
ummy tace kinyi daidai kam gwanda da kika rama amma da ba ruwa na idan bai haƙuraba zan riƙeki ya rama tunda shi ba cizon ki yayi ba,
kai ummy kema goyon bayan sa zakiyi kenan shikenan tafaɗa tana matsawa daga kusa da ita da sauri ummy ta riƙota tana dariya tace da wasa nake miki zo mutafi murigasa shiga,
suna juyawa zasu tafi maama da shi suka fito tare yana ta jan hannun sa tasake shi amma taƙi sakin sa saida suka fito har sun fara tafiya sai maama ta sakeshi dan taga me zaiyi tana sakin sa kwa da sauri yayi wajen su Ameesha,
daman Ameesha tana tafiya tana juyowa ganin ya taho wajen ta da sauri yasa taja hannun ta zata gudu ummy ta riƙeta ƙam tace zo gata na riƙema ita,
wayyo ummy dan Allah kisake ni wallahi dukana zaiyi mugune fa shi dan Allah kisake ni saura kiris ta fashe da kuka,
yana daf da ƙarasawa kusa dasu sai ummy tasake ta tare da shan gaban meer tana dariya itama,
Ameesha tunda taji ansake ta bata ƙara tsayiwar rabin second ba ta kwasa aguje tayi cikin gidan saida taje bakin ƙofar dakin sannna ta tsaya ta juyo tana kallon su tana dariya harda ɗaga masa hannu tace aidai baka kamani ba tana faɗa ta kuma shigewa ciki ɗakin da ummy ta kaita da safe nan ta shige tare da sakawa ɗakin key,
cike da ɓacin rai ya kalli ummy yace "ummy kinga fa abun da take min ta rainani ta maidani ma abokin wasan kenan ni sa'an tane da zata ringa min irin waɗannan abubuwan wallahi na kamata sai karya nata ƙafa har ni zata ciza saboda ita mayya ce to wallahi sai tasan wanda ta ciza yafaɗa yana bin ta gefen Ummu ya nufi cikin gidan shima,
da kallo suka bishi ita da maama da ƙarasowa ta gurin kenan,
ummy tace "maama wannan faɗan nakine sai kisan yanda zaki rabashi tunda daman ke kika haɗa abunki sai kiraba,
maama tace "zan kwa raba muje kedai kiga ai nasan bazata zauna a falo ba ayau dai ba yanda zaiyi da ita saidai kuma yabarwa gobe dan bazanma bari su haɗu ba,
ahaka suka ƙarasa cikin falon suka gama ba kowa aciki shi har ga hau sama ɗakunan ƙasa suka fara dubawa har suka gano inda take ciki maama tace to buɗe mune ta can ɗakin Ameesha tace Allah bazan buɗe ba sai gobe ina nan so kike in fito ku haɗu kuyi min duka ko to bazan fito ba duk yanda suka so ta buɗe ƙin buɗewa tayi dole suka rabu da ita ummy ta wuce ɗakin ta gurin Abu,
ita kuma maama Saida ta ƙara zuwa gurin meer ta lallaɓa sa har saida yayi sallah agaban ta yagama duk abun da zaiyi ya kwanta sannan ta fito daga ɗakin itama ta tafi nata bayan tayi wanka tayi sallah da addu'o'i sannan ta kwanta itama,
***************************
*Rasheeda*
da taimakon securities ɗin wajen aka taimaka suka shiga motar su amma babu wanda zai iya jan motar acikin su wanine daga cikin su yajasu yakai su har gidan su Rasheeda,
bayan ya shigar dasu ciki da ƙyar duk suke iya takawa suka fito suka nufi cikin gidan suna shiga suka tadda su momy a falon suna zaune suna jiran dawowar su harda mom ɗin Rasheeda itama tana falon,
gaba ɗayan su miƙe sukayi tsaye mom tayi saurin kamo Rasheeda cike da tashin hankali ta shiga tambayar ta abun dake faruwa taga shatin duka ajikin ta bata basa amsaba saima fashewa da kuka datayi zaunar da ita tayi kan kuke ta suma sauran duk guri suka samu suka zauna suna jinyar jikin su,
itadai momy dariya take tayi aciki ciki bata bari ta fito ba daman abun da take gudar musu kenan suka ƙi ji,
sosai mom ta rarrashin ta ta samu ta ɗan tsagaita kukan sannan mom ta shiga tambayar su gaba ɗayan su amma har yanzu babu wanda ya iya bata amsa,
momy ce ta miƙe tace mom bari inbaki labarin abun da yafaru nan ta zayyano mata abun da yafaru tundaga farko har ƙarshe sannan ta ɗora da cewa mom wallahi yayi musu da sauƙi saida nagaya musu suka ƙi ji abun da yayi min babu wanda aka taɓa yiwa haka su ai amutun ce ya dake su nifa saida yayi min tsirara haihuwar uwata sannan ya dake ni kuma ya koro ni ahaka bainar jama'a ahaka,