Sashe 62
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri sam ya juya yakalle su da mamaki ƙarara a fuskar sa suna nufin su abunma dariya yabasu meyasa suna ganin halin da yake ciki amma su shiga yi masa dariya,
suna ganin ya juyo yana kallon su sukayi saurin haɗiye dariyar su ganin irin kallon da yake musu ya suka shiga sunnar da kai ƙasa suna wurwurga ido ba wanda ya ƙara iya haɗa ido dashi,
jinjina kai yayi tare da barin abun da zai musu acikin ransa yayi sannan ya juya ga meer da yake ta faman fitar da huci da iska me zafi daga bakin sa haɗi da jefawa sam kallo me ma 'anoni da yawa da kuma gargaɗi,
ganin irin kallon da yayi masa batare da ya karaya ba yaƙara yin kansa yana zaginsa yanace wallahi sai na kasheka bade ni kayiwa hakaba sai ka gane baka da wayo sai nasaka nadamar sanina arayuwarka wallahi sai na kasheka saidai uwarka ta haifi wa........tassss yaji andaukesa da mari bai ankara ba yaji an ƙara sauke masa bashi kaɗai ba gaba ɗayansu babu wanda beyi mamakin marin da maama tayi masa ba,
dafe fuskar yayi tare da saurin ɗagowa dan ganin wanda ya mare sa waro ido yayi da mamaki yake binta da kallo aransa yake ƙara mamakin meyasa wannan tsohuwar marinsa me yayi mata,
sauke hannusa yayi zuciyar sa na tafarfasa yace saboda son kai zaki mareni shi bakiga abun da yayi mana ba amma ba wanda yaga abun da yayi shine zaki mareni saboda ku kukakawo sonkai duniya ko kuma angaya muku shikaɗai ne ɗa me gata to muma ai bada gidan matsiyata muka fito ba da gatanmu badaga sama aka jefo muba kuma wallahi sai na iya sawa anɗaure duka dangin ku kubar ganin kuna da kuɗi kai kuma ka ɗauka ƙarfina kafi ko yafaɗa yana maida kallon sa ga meer to wallahi baka daki banza dan bazan taɓa barin kaba duk inda ka shiga sai na memoka sai nasa anƙulleku gaba ɗayan ku matsiyata kawai,
jinjina kai shettima yayi jin ƙarfin hali irin na sam wai matsiyata kuma zaisa a ƙullesu shi a iya kallo ɗaya ma kayiwa mutanen nan ai kasan ba ƙananun mutane bane acan de kano kayi gadara da gidan sarautar da kake ji dashi amma anan wayasan ko kai waye duk aransa yake wannan tunanin,
jin maganar tsohuwar yasashi dawowa daga tunanin da ya tafi,
wai ku wacce irin zuciya gareku da bakwa ganin mutane da mutunci to inbaka fasa ƙulle muɗin ba bakaci ka dan halak ba kunzo kuncikawa mutane kunnuwa da surutun banza to wallahi inƙara jin bakin ka anan gurin kaga yanda zanyi dakai marar kunya kai shi baka ga anmasa magana ba yayi shiru ya rabu da kai shine kai dan ba a isa dakaiba kaci gaba da abun da kake saboda baka da kunya agaban mu zaka kama yiwa mutane zagi ko bakaji kunyar saba amatsayin sa na wanda ya girmeka ai kaji kunyar iyayen sa amma kake kiran iyayen nasa kana zaga to wallahi ka ƙara magana sai nayi ƙasa ƙasa dakai anan gurin, buɗe bakin kuwa yayi zaiyi magana ta ɗaga hannu itama zata kai masa duka abaki ba shiri kuwa ya haɗiye maganar tasa ganin da gaske take, sai kawai ya shiga gungunin wannan tsohuwar ta cika faɗa wallahi koma inaruwan ta da shiga abun sa shi ɗayan bata yi masa amma ni tazo tana balbale ni da faɗa saikace wani ɗanta sa'arta ɗaya wallahi kawai dande tsohuwa ce amma da sai ya rama marin da tayi masa,
marar mutunci ai faɗa zakayi inji da kyau baka tsaya kana ƙunƙuni sai kafito fili kayi magana zan gane kai cikakken marar kunyar ne,
ummy ce ta matso kusa da ita tare da riƙo hannun ta tace haba maama ki rabu dashi dan Allah tunda yayi shiru kowa yayi haƙuri kizo mutafi kawai Allah ya kiyaye gaba,
kallon sam tayi tace ɗan kayi haƙuri abisa abun da yayi maka bawai muna goyon bayan sa bane yasa kaji tayi maka haka tayi makane bisa rashin kunyar da kayi agaban mu baikamata ka ringa zagin mutum agaban iyayen saba kasan nadan mu ba zaginnan da kayi masa ba rabuwa zaiyi dakaiba kana gani tunda yafito muke kiran sa akan yatsaya kada ya taɓaka amma bai saurare muba amma kuma kai ka maida laifin kanmu duk ƙoƙarin da mukayi baka gani ba kana ganifa mahaifinsa gashi can ya koma mota yayi fushi dashi kuma tunda ya hanasa bazai ƙara taɓaka ba amma kai kazo kama ta zage zage wanda hakan baidace ba amatsayin ka na ɗa musulmi kadena zagi ko nan gaba ka gyara halin ka bakasan wataran dawa zaka haɗuba arashin sani kuma kaje ka jawowa kanka danasani da jin kunya,
kirabu dashi yayi duk abun da yayi niya jan abun kunya Kum ai yariga da yaja shi,
sam de shiru yayi sai kuma jikin shi yayi sanyi jin ƴar nasihar da ummy tayi masa sai yaji ma kunya ta kamasa, shide inzai iya tunawa ma a kaf rayuwar sa da yataso baitaɓa haɗuwa da mutanen da yaji shakkar su ba irin waɗannan mutanen musamman tsohuwar da yaji yakasa tanka mata duk irin abubuwan da take gaya masa wai harda su mari lalle sunci sa'ar wannan rana ga baɗayan su (nikam nace bawan Allah faɗi gaskiya kace de ka haɗu da wanda yafika karkaje ya ƙara naɗa maka na jaki shiyasa kake shakkar su nide anawa tunanin kenan)
maama muje dan Allah juyawa tayi suka tafi yakin su uku zuwa huɗu sai kuma ta tsaya tare da juyowa ta kalli sam a inda ta barsa ahaka ta gansa,
"ya sunanka ta tambaya gaba ɗayan su suka dago suna kallon ta da kai nake kabi ka tsare ni da ido tafaɗa tana itama tana kallon sa kamar yanda yake kallon sa,
saida yagama jan loƙaci kafin yace SAMEER dam taji gabanta ya faɗi da meer da ummy jin sunan da yafaɗa ya gaba ɗayansu saida suka juyo suka kalle sa jin sunan su iri ɗaya,
ummy ce ta dawo da baya tana ɗan murmushi tace ahh ashe ɗana ne sunanku iri ɗaya kuna faɗa takwara da ta kwara ne ashe,
"jin abun da tace yasa sam ɗaga idonsa yakalli meer caraf suka haɗa ido dashi wani kallo meer ya watsa masa tare da harara irin karka min maganar banza dan kaji ance sunan mu ɗaya shima sam hararar yamayar masa da ita tare da kawar da kansa gefe,
'meer kuma gaba ɗaya ma yabar gurin ya koma can wajen motar sa saidai baishiga ba saboda kallon da yaga Abu nayi masa yasa shima haɗe rai tare da kamewa waje guda ajikin motar yana jiran ƙarasowar su ummy dan yagama gajiya da tsayuwar gurinnan ji yake ma kamar yace yafasa zuwa kano ɗin wannan yaron yazo ya ɓata masa mood ɗin sa gaba ɗaya,
Abu ne ya fito daga motar ganin basu da niyar tahowa, har yayi gaba zai tafi sai kuma yatsaya batare da yajuyo ba yace follow me yana kaiwa nan yayi gaba meer dake tsaye yasan dashi yake beyi wata wata ba yabi bayansa kamar yanda yace duk da bayason komawa kusa dasu,
daidai loƙacin da suka ƙarasa daidai loƙacin sukaji maama na tambayar sa sunan sa dan haka sai suka dakata duk da sunji sunan da yace ɗazu amma yanayin da ta tambayi sunan sunsan harda na na mahaifin sa take nufi
"ur full name? maama taƙara tambayar sa,
"Sameer Abadallah Sameer (SAS)"
jinjina kai tayi tare da yin shiru na wasu ƴan daƙiƙu,
kafin daga bisani ta buɗi baki tace awane gari kake?
zaiyi magana kenan meer ya rigasa da cewa maama wai me zaki mishi sai faman tambayoyi kike masa dan Allah kizo mutafi ni nagaji da wannan surutan kuntsaya da yaro salon jawa kai raini yanzu wannan yaron har yakai matsayin da zaku ringa sa'insar baki dashi shi waye ɗan uban waye ni inbaza kutafi ba wallahi zan fasa zuwa saidai ku nemi wanda zaiyi driving ɗinku yaƙarasa maganar yana ɗan ja da baya saboda jin idon mahaifin sa dayayi akansa yasan sarai kallon sa yake kuma yana so ya kalle sa dan yayi masa gargaɗi amma yaƙi bari su haɗa ido da yagama maganar ma sai ya matsa daga kusa dashi,
"yi haƙuri yanzu zamu tafi cewar maama..
ina jinka kai ɗan inane ko ɗan nan garin abujar ne,
"A'a ba anan nake ba ni ɗan garin kano ne,
kano wacce unguwa? tasake jefa masa tambaya gabaɗayan su babu wanda beyi mamakin jin irin tambayoyin da take masa ba,
shiru yayi kafin daga bisani ya daure yace mata unguwar laraba cikin masarautar sarki Salahuddenu Muhammad sameer anan nake ko zaki sa akamani ne to ga address ɗin nan nabaki idan kinshiga cikin kano duk wanda kika tambaya gidan sarki Salahuddenu Muhammad sameer za akaiki,
wani irin abu taji yataso mata tundaga ƙafarta har tsakiyar kanta gaba ɗaya jikin yaɗau ɓari taciki loƙaci guda taji wasu zafafan hawaye nasan zubo mata tayi saurin tare su ta mayar da su gudun kar su zuba agaban su,
ɗan murmushin yaƙe ta ƙaƙaro tayi tana so tayi magana amma tana tsoron idan ta buɗi baki tayi magana hawayen da take riƙewa zasu iya zubowa,
juyawa tayi yazamana ta juya musu baya basa kallon fuskarta cikin rawar murya ta buɗi baki da ƙyar tace idan kaje ka gaida Muhammad sameer ɗin tana kaiwa nan tabar gurin da sauri saboda kukan da taji yataho mata gadan gadan.... tana zuwa ta buɗe motar ta shiga baya,
duk mutuwar tsaye sukayi agun kowa na mamakin halin da suka ga ta shiga kowa da kalar tunanin da yakeyi su sam suna tunanin to tasan kakan sane itaɗin wacece saboda wanda tace agaida bama Sarkin ba baban sarkin kakansu kenen tabbas kwa yabi bayanta yaji ko itaɗin wacece?
sukuma su ummy suna tunanin meyasa tayi hakan kode sune ƴan uwannata datake nema dole akwai wani abu da tasani akan wanann yaron da kuma labarin inda yaron yagaya mata,
duk a ƴan minti na sukayi wannan tunani saboda yanda tayinne loƙaci ɗaya babu wanda yataɓa kawo hakan zai faru,
suna ganin ya juyo yana kallon su sukayi saurin haɗiye dariyar su ganin irin kallon da yake musu ya suka shiga sunnar da kai ƙasa suna wurwurga ido ba wanda ya ƙara iya haɗa ido dashi,
jinjina kai yayi tare da barin abun da zai musu acikin ransa yayi sannan ya juya ga meer da yake ta faman fitar da huci da iska me zafi daga bakin sa haɗi da jefawa sam kallo me ma 'anoni da yawa da kuma gargaɗi,
ganin irin kallon da yayi masa batare da ya karaya ba yaƙara yin kansa yana zaginsa yanace wallahi sai na kasheka bade ni kayiwa hakaba sai ka gane baka da wayo sai nasaka nadamar sanina arayuwarka wallahi sai na kasheka saidai uwarka ta haifi wa........tassss yaji andaukesa da mari bai ankara ba yaji an ƙara sauke masa bashi kaɗai ba gaba ɗayansu babu wanda beyi mamakin marin da maama tayi masa ba,
dafe fuskar yayi tare da saurin ɗagowa dan ganin wanda ya mare sa waro ido yayi da mamaki yake binta da kallo aransa yake ƙara mamakin meyasa wannan tsohuwar marinsa me yayi mata,
sauke hannusa yayi zuciyar sa na tafarfasa yace saboda son kai zaki mareni shi bakiga abun da yayi mana ba amma ba wanda yaga abun da yayi shine zaki mareni saboda ku kukakawo sonkai duniya ko kuma angaya muku shikaɗai ne ɗa me gata to muma ai bada gidan matsiyata muka fito ba da gatanmu badaga sama aka jefo muba kuma wallahi sai na iya sawa anɗaure duka dangin ku kubar ganin kuna da kuɗi kai kuma ka ɗauka ƙarfina kafi ko yafaɗa yana maida kallon sa ga meer to wallahi baka daki banza dan bazan taɓa barin kaba duk inda ka shiga sai na memoka sai nasa anƙulleku gaba ɗayan ku matsiyata kawai,
jinjina kai shettima yayi jin ƙarfin hali irin na sam wai matsiyata kuma zaisa a ƙullesu shi a iya kallo ɗaya ma kayiwa mutanen nan ai kasan ba ƙananun mutane bane acan de kano kayi gadara da gidan sarautar da kake ji dashi amma anan wayasan ko kai waye duk aransa yake wannan tunanin,
jin maganar tsohuwar yasashi dawowa daga tunanin da ya tafi,
wai ku wacce irin zuciya gareku da bakwa ganin mutane da mutunci to inbaka fasa ƙulle muɗin ba bakaci ka dan halak ba kunzo kuncikawa mutane kunnuwa da surutun banza to wallahi inƙara jin bakin ka anan gurin kaga yanda zanyi dakai marar kunya kai shi baka ga anmasa magana ba yayi shiru ya rabu da kai shine kai dan ba a isa dakaiba kaci gaba da abun da kake saboda baka da kunya agaban mu zaka kama yiwa mutane zagi ko bakaji kunyar saba amatsayin sa na wanda ya girmeka ai kaji kunyar iyayen sa amma kake kiran iyayen nasa kana zaga to wallahi ka ƙara magana sai nayi ƙasa ƙasa dakai anan gurin, buɗe bakin kuwa yayi zaiyi magana ta ɗaga hannu itama zata kai masa duka abaki ba shiri kuwa ya haɗiye maganar tasa ganin da gaske take, sai kawai ya shiga gungunin wannan tsohuwar ta cika faɗa wallahi koma inaruwan ta da shiga abun sa shi ɗayan bata yi masa amma ni tazo tana balbale ni da faɗa saikace wani ɗanta sa'arta ɗaya wallahi kawai dande tsohuwa ce amma da sai ya rama marin da tayi masa,
marar mutunci ai faɗa zakayi inji da kyau baka tsaya kana ƙunƙuni sai kafito fili kayi magana zan gane kai cikakken marar kunyar ne,
ummy ce ta matso kusa da ita tare da riƙo hannun ta tace haba maama ki rabu dashi dan Allah tunda yayi shiru kowa yayi haƙuri kizo mutafi kawai Allah ya kiyaye gaba,
kallon sam tayi tace ɗan kayi haƙuri abisa abun da yayi maka bawai muna goyon bayan sa bane yasa kaji tayi maka haka tayi makane bisa rashin kunyar da kayi agaban mu baikamata ka ringa zagin mutum agaban iyayen saba kasan nadan mu ba zaginnan da kayi masa ba rabuwa zaiyi dakaiba kana gani tunda yafito muke kiran sa akan yatsaya kada ya taɓaka amma bai saurare muba amma kuma kai ka maida laifin kanmu duk ƙoƙarin da mukayi baka gani ba kana ganifa mahaifinsa gashi can ya koma mota yayi fushi dashi kuma tunda ya hanasa bazai ƙara taɓaka ba amma kai kazo kama ta zage zage wanda hakan baidace ba amatsayin ka na ɗa musulmi kadena zagi ko nan gaba ka gyara halin ka bakasan wataran dawa zaka haɗuba arashin sani kuma kaje ka jawowa kanka danasani da jin kunya,
kirabu dashi yayi duk abun da yayi niya jan abun kunya Kum ai yariga da yaja shi,
sam de shiru yayi sai kuma jikin shi yayi sanyi jin ƴar nasihar da ummy tayi masa sai yaji ma kunya ta kamasa, shide inzai iya tunawa ma a kaf rayuwar sa da yataso baitaɓa haɗuwa da mutanen da yaji shakkar su ba irin waɗannan mutanen musamman tsohuwar da yaji yakasa tanka mata duk irin abubuwan da take gaya masa wai harda su mari lalle sunci sa'ar wannan rana ga baɗayan su (nikam nace bawan Allah faɗi gaskiya kace de ka haɗu da wanda yafika karkaje ya ƙara naɗa maka na jaki shiyasa kake shakkar su nide anawa tunanin kenan)
maama muje dan Allah juyawa tayi suka tafi yakin su uku zuwa huɗu sai kuma ta tsaya tare da juyowa ta kalli sam a inda ta barsa ahaka ta gansa,
"ya sunanka ta tambaya gaba ɗayan su suka dago suna kallon ta da kai nake kabi ka tsare ni da ido tafaɗa tana itama tana kallon sa kamar yanda yake kallon sa,
saida yagama jan loƙaci kafin yace SAMEER dam taji gabanta ya faɗi da meer da ummy jin sunan da yafaɗa ya gaba ɗayansu saida suka juyo suka kalle sa jin sunan su iri ɗaya,
ummy ce ta dawo da baya tana ɗan murmushi tace ahh ashe ɗana ne sunanku iri ɗaya kuna faɗa takwara da ta kwara ne ashe,
"jin abun da tace yasa sam ɗaga idonsa yakalli meer caraf suka haɗa ido dashi wani kallo meer ya watsa masa tare da harara irin karka min maganar banza dan kaji ance sunan mu ɗaya shima sam hararar yamayar masa da ita tare da kawar da kansa gefe,
'meer kuma gaba ɗaya ma yabar gurin ya koma can wajen motar sa saidai baishiga ba saboda kallon da yaga Abu nayi masa yasa shima haɗe rai tare da kamewa waje guda ajikin motar yana jiran ƙarasowar su ummy dan yagama gajiya da tsayuwar gurinnan ji yake ma kamar yace yafasa zuwa kano ɗin wannan yaron yazo ya ɓata masa mood ɗin sa gaba ɗaya,
Abu ne ya fito daga motar ganin basu da niyar tahowa, har yayi gaba zai tafi sai kuma yatsaya batare da yajuyo ba yace follow me yana kaiwa nan yayi gaba meer dake tsaye yasan dashi yake beyi wata wata ba yabi bayansa kamar yanda yace duk da bayason komawa kusa dasu,
daidai loƙacin da suka ƙarasa daidai loƙacin sukaji maama na tambayar sa sunan sa dan haka sai suka dakata duk da sunji sunan da yace ɗazu amma yanayin da ta tambayi sunan sunsan harda na na mahaifin sa take nufi
"ur full name? maama taƙara tambayar sa,
"Sameer Abadallah Sameer (SAS)"
jinjina kai tayi tare da yin shiru na wasu ƴan daƙiƙu,
kafin daga bisani ta buɗi baki tace awane gari kake?
zaiyi magana kenan meer ya rigasa da cewa maama wai me zaki mishi sai faman tambayoyi kike masa dan Allah kizo mutafi ni nagaji da wannan surutan kuntsaya da yaro salon jawa kai raini yanzu wannan yaron har yakai matsayin da zaku ringa sa'insar baki dashi shi waye ɗan uban waye ni inbaza kutafi ba wallahi zan fasa zuwa saidai ku nemi wanda zaiyi driving ɗinku yaƙarasa maganar yana ɗan ja da baya saboda jin idon mahaifin sa dayayi akansa yasan sarai kallon sa yake kuma yana so ya kalle sa dan yayi masa gargaɗi amma yaƙi bari su haɗa ido da yagama maganar ma sai ya matsa daga kusa dashi,
"yi haƙuri yanzu zamu tafi cewar maama..
ina jinka kai ɗan inane ko ɗan nan garin abujar ne,
"A'a ba anan nake ba ni ɗan garin kano ne,
kano wacce unguwa? tasake jefa masa tambaya gabaɗayan su babu wanda beyi mamakin jin irin tambayoyin da take masa ba,
shiru yayi kafin daga bisani ya daure yace mata unguwar laraba cikin masarautar sarki Salahuddenu Muhammad sameer anan nake ko zaki sa akamani ne to ga address ɗin nan nabaki idan kinshiga cikin kano duk wanda kika tambaya gidan sarki Salahuddenu Muhammad sameer za akaiki,
wani irin abu taji yataso mata tundaga ƙafarta har tsakiyar kanta gaba ɗaya jikin yaɗau ɓari taciki loƙaci guda taji wasu zafafan hawaye nasan zubo mata tayi saurin tare su ta mayar da su gudun kar su zuba agaban su,
ɗan murmushin yaƙe ta ƙaƙaro tayi tana so tayi magana amma tana tsoron idan ta buɗi baki tayi magana hawayen da take riƙewa zasu iya zubowa,
juyawa tayi yazamana ta juya musu baya basa kallon fuskarta cikin rawar murya ta buɗi baki da ƙyar tace idan kaje ka gaida Muhammad sameer ɗin tana kaiwa nan tabar gurin da sauri saboda kukan da taji yataho mata gadan gadan.... tana zuwa ta buɗe motar ta shiga baya,
duk mutuwar tsaye sukayi agun kowa na mamakin halin da suka ga ta shiga kowa da kalar tunanin da yakeyi su sam suna tunanin to tasan kakan sane itaɗin wacece saboda wanda tace agaida bama Sarkin ba baban sarkin kakansu kenen tabbas kwa yabi bayanta yaji ko itaɗin wacece?
sukuma su ummy suna tunanin meyasa tayi hakan kode sune ƴan uwannata datake nema dole akwai wani abu da tasani akan wanann yaron da kuma labarin inda yaron yagaya mata,
duk a ƴan minti na sukayi wannan tunani saboda yanda tayinne loƙaci ɗaya babu wanda yataɓa kawo hakan zai faru,