Sashe 75
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
itade Ameesha ko kwakkwaran motsi takasa yi daga gurin domin komanta ya tsaya tazama kamar mutum mutumi kukan ma takeso tayi amma takasa hawayen sunki fitowa.......
dariya suka kwashe da ita bayan fitar matar ogan nasu yace ai wallahi tunda na ƙyasa babu abun da zai hanani yi zade muɗaga mata ƙafa kawai mubarta zuwa gobe idan muka fita sai mukaita dandalin ƙare kuka kaga sai muraƙarƙashe ta son ranmu danni inajin wuni zanyi akanta sai naci na ƙoshi sannan zan baku kunga daganan kawai sai mu aikata can inda ba adawowa bayan mun gama kwasar daɗin mu ko ya kuka ce yafaɗa tare da miƙa musu hannu suka tafa suna ƙara sakin dariyar farin cikin wannan dama da suka samu........✍️✍️✍️
Shin wacece wannan matar da ta shigo a ina taga Ameesha me kuma tayi mata take son kashe ta?
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[6/27, 8:49 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️71&72
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"Ameesha ce kwance cikin daji a ƙasa hankalin ta gaba ɗaya baya jikin ta tagama galabaita ta fita hayyacin ta tana cikin mawuyacin hali mazan nan suna kanta inda ya fara koƙarin keta mata haddi dan har ya cire kayan jinkin sa inda sauran biyun suka rirriƙeta shikuma ya daidaita ya shigeta wata irin ƙara tasaki ta azaba da taji loƙaci ɗaya nunfashin tane yashiga ɗaukewa amma shikam ko kaɗan bai saurara mata ba sai aikin gabansa yake sauran kuma suna ƙara zugashi bai ɗaga taba saida ya tabbatar yayi mata kaca kaca har ta dena motsima sai da yaji ya gamsu sannan ya murgina gefe yana sauke numfashi ɗayan ya kuma yowa kanta yana washe baki saboda shine alayi duk da halin da take ciki amma bai dameshi ba haka shima ba kunya ba tsoron Allah ba tausayi shima ya hau kanta kwata kwata ko motsima batayi amma ko ajikin sa hakan baidame saba damuwar sa kawai yajisa ajikin ta shine cikar burin sa, haka shima yasaita ta yafara aiki akanta shima baiɗagata ba saida yajisa daidai sannan ya ɗaga ta shima yana maida numfashi,shide ɗayan zuwa loƙacin ya haƙura da ita dan yama lura kamar ba numfashi ajikin ta kallon su yayi yace oga yarinyar nan da kamar bata numfashi da sauri suka tashi suka duba ɗaga hannun ta sukayi tare da kara kunne su asaitin ƙirjinta tabbas bata numfashi ogan nasune yace amma wannan yarinyar akwai ragonta yanzu ɗan wannan abunne yasa ta mutu garbe ne yace wai da gaske ta mutu kode suma tayi ƙara dubata yayi da kansa sannan yaɗago yana kallon su yace wallahi kwa ta dagske ta mutu 😭😭,
"inna lillahi wa inna lillahi rajiun, inna lillahi wa inna lillahi rajiun, muryar dadda ta karaɗe ɗakin da take kwance cikin tashin hankali ta sauko daga kan gadon tana dafe kanta a furgice ta fito falon tana kwaɗawa Ammi kira, Ammi dake bacci taji kira kamar a mafarki hakan yasata buɗe idonta ahankali tana buɗewa tajiyo murayar dadda na ƙara kwala mata kira a furgice itama ta sauko daga kan gadon ta fito waje ko dan kwali babu ajikin daga ita sai kayan bacci haka tafito da sauri,
ganin dadda na kuka shaɓe shaɓe yasa taƙara tsorata da sauri ta ƙaraso wajen ta riƙe dadda da kyau tana tambayar ta lafiya me yake faruwa dadda takasa magana sai kuka da take kawai sosai hankalin Ammi ya tashi kokekoken ta yasa sauran mutanen gidan tashi suma daga bacci duk suka fito falo hankalin kowa atashe nan kowa ya shiga tambayar me yafaru da ita,
Amma basu samu amsa daga gurin dadda ba saida taga shan kukanta ta more sannan cikin shashsheƙar kuka tace sun kashe min ita sun rabani da ita sun kasheta sun yaudareni sun ɗauketa sunkaita can sunkashe ta meyasa zasuyi min haka me yarinyar nan tayi musu daman dan su cutar da itane sukazo sukayi min daɗin baki suka rabani da ita yanzu sunzo sunci zarafin ta sannan suka rabata da da duniyar wallahi bazan barsu yanda suka kasheta duk sai sun mutu suma sai na kashe su wallahi saina kashesu,
Sude su Ammi sunga tashin hankalin da basu taɓa gani ba agurin dadda gaba ɗaya sun kasa gane inda maganar ta ta dosa da ƙyar de suka samu suka tambaye ta suwaye kuma wa aka kashe,
mutanen da suka zo suka ɗauke ta yanzunnan nayi mafarki sun lalata mata rayuwa sunkashe ta wallahi sune maza uku nagani kuma daman su ukune harda ɗanki aciki shiyasa daman bai kwana agida ba to wallahi sai na kashesu ga ɗayansu babu wanda zai ƙara rayuwa kamar yanda suka rabata da duniya cikin kisan wulaƙanci to suma dole suyi mutuwar wulaƙanci tafaɗa tana karkaɗa kai,
sude yaran gurin dariya ma abun yabasu wai ashe duk wannan uban kwakwazon da takeyi mafarki ne wallahi duk a tunanin su wani da gaskene gaya mata akayi ta mutu wai ashe duk mafarki take wasu kuma taƙaicine ya ishesu na tashinsu daga bacci da tayi duk matan komawa ɗakunan su sukayi Farouk ne kawai da Ammi suka tsaya agun suna bata baki,
Ammi tace "dadda dan Allah ki kwantar da hankalin ki kinsande mafarki ba gaskiya bane meyasa kuma zaki tashi hankalin ki har kina ikirarin wani abun da bashi da amfani yanzu taya kike tunanin su Aliyu zasu cutar da ita duk ƙoƙarin da suke shirin yi akanta waɗannan mutanen ba macuta bane duk da bansan suba amma ni na yarda dasu kuma ga Aliyu ma shima na yarda dashi nasan bazai taɓa bari wanima ya cuceta ba bare kuma harda sa hannun sa a haɗu akashe ta hakan ma bazata taɓa faruwa ba kiringa tunani kafin ki yanke hukunci haka Ammi tayi tamata saboda harga Allah abun da tace wai sune duk da mafarkine ta ɗanji ba daɗi har cikin ranta,
da ƙyar suka samu dadda ta dena yi musu raki amma fa tace wallahi saidai akira mata shi Aliyu taji dalilin da yasa baidawo gida ba kuma yahaɗa ta da Ameesha bayan da suka iya dole Farouk yaje ɗakin sa ya ɗauko wayar sa sannan ya dawo falon agaban su yakira shi loƙacin dare yayi sosai da ƙarfe biyuna ta wuce,
suna cikin baccin su duk da daman basu daɗe da kwanciyar ba kuma ba baccin daɗe suke ba kawaide dande bacci ɓarawone shiyasa ya sace su,
ana kiran wayar kuwa ƙarar ringing ɗin ya farkar da su saidai basu tashi zaune ba bossay yajawo wayar da ƙyar yana mamakin me kiran sa a irin wannan loƙacin ganin sunan ƙanin sa yasa shi faduwar gaba da sauri ya ɗaga tare da yin sallama daga can wajen su Farouk suna ganin anɗaga suka sauke ajiyar zuciya dan duk atunanin su idan sun kira baza su same shiba daga nan kuma dadda ta ƙara tayar musu da hankali,
"wa'alaikassalam"
farouk ya amsawa bossay sallamar da yayi sannan yace yaya daman Ammi ce keson magana da kai,
"lafiya de ko?
" eh lafiya gata yafaɗa yana miƙawa Ammi wayar,
karɓa tayi tare da kara wayar akunne tace Aliyu kana jina?
"Eh Ammi,
"meyasa baka dawo gida ba? taƙara tambayar sa,
Ayi haƙuri Ammi ban kira na sanar dake ba Wallahi wani aikine ya riƙemu yanzu haka duk muna guri ɗaya kuma gobe da safe zamu ƙara fita,
ok to shikenan Allah yakaimu daman dadda ce tayi mafarki shine duk ta taso mu wai ta ganku kuna azabtar mata da jika kuma kun kashe ta daga baya shine duk tabi ta tayar da hankalin ta da ƙyar muka samu tayi shiru amma ita tace mafarkin ta gaskiya ne indai kuma ba gaskiya bane to akiraka taji, to kaji dalilin kiran,
gaban sane yaji ya tsananta faɗuwa ɗif yayi ya kasa cewa komai,
"Hello Aliyu Aliyu kana jina kuwa naji kayi shiru ko akwai abun dake faruwa,
Da sauri yadawo cikin hayyacin sa cikin inda inda yace a...a Ammi babu komai amma de yanzu Bama tare da ita hasalima ba agidan datake muke ba mu muna can masarauta gidan su Sameer kice mata tayi haƙuri zuwa gobe sai a haɗasu Ameesha tana nan cikin koshin lafiya da kwanciyar hankali babu abun da yasame ta dan haka ta kwantar da hankalin ta,
daman a hansfree tasaka wayar dan haka duk sunji komai amma fa dadda sai ta rufe ido ita duk da haka bata yarda ba gobe goben nan adawo mata da jikarta duk abun da zasuyi suyi shi tana gaban ta ita saitafi kula da ita bazata bari ta ƙara nesa da itaba ƙafarta ƙafarta saidai kuma idan itama ta koma can inda take amma bazata ƙara kwana batare da itaba,
Shide bossay kawai to yake cewa tunda tafara maganar zufa take tsatstsafo mishi duk sanyin Ac dake aiki aɗakin amma tayi masa kaɗan daman ance marar gaskiya ko aruwa gumi yake haka de suka rabu akan gobe zai kawo mata Ameesha babu abun da yasameta,
ahakan ma da ƙyar su Ammi suka lallaɓa dadda ta koma ɗakin ta ɗan cewa tayi a falon zata zauna har gari ya waye a haɗara da jikarta sannan hankalin ta zai kwanta.....to da ta koma mama ɗakin ta kwanta tana ganin fitar su ta tashi zaune dan bazata taɓa iya komawa bacci ba ji take idan ta koma za'ace mata shalelan ta ta mutu da tagaji de da zaman sai ta ta tashi taje tayo alwalla tazo ta fara sallah,
Bossay kam shimade anasa ɓangaren bacci ƙauracewa idon sa yayi yarasa ina zai tsoma ransa yayi mamakin jin abun da dadda tace shima hankalin sane yafara tashi tunanin ya shiga yi karde mafarkin dadda yazama gaskiya wataƙil tana can ana gana mata azaba ko kuma ankashe shiyasa dadda tayi mafarki,
dariya suka kwashe da ita bayan fitar matar ogan nasu yace ai wallahi tunda na ƙyasa babu abun da zai hanani yi zade muɗaga mata ƙafa kawai mubarta zuwa gobe idan muka fita sai mukaita dandalin ƙare kuka kaga sai muraƙarƙashe ta son ranmu danni inajin wuni zanyi akanta sai naci na ƙoshi sannan zan baku kunga daganan kawai sai mu aikata can inda ba adawowa bayan mun gama kwasar daɗin mu ko ya kuka ce yafaɗa tare da miƙa musu hannu suka tafa suna ƙara sakin dariyar farin cikin wannan dama da suka samu........✍️✍️✍️
Shin wacece wannan matar da ta shigo a ina taga Ameesha me kuma tayi mata take son kashe ta?
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[6/27, 8:49 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️71&72
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"Ameesha ce kwance cikin daji a ƙasa hankalin ta gaba ɗaya baya jikin ta tagama galabaita ta fita hayyacin ta tana cikin mawuyacin hali mazan nan suna kanta inda ya fara koƙarin keta mata haddi dan har ya cire kayan jinkin sa inda sauran biyun suka rirriƙeta shikuma ya daidaita ya shigeta wata irin ƙara tasaki ta azaba da taji loƙaci ɗaya nunfashin tane yashiga ɗaukewa amma shikam ko kaɗan bai saurara mata ba sai aikin gabansa yake sauran kuma suna ƙara zugashi bai ɗaga taba saida ya tabbatar yayi mata kaca kaca har ta dena motsima sai da yaji ya gamsu sannan ya murgina gefe yana sauke numfashi ɗayan ya kuma yowa kanta yana washe baki saboda shine alayi duk da halin da take ciki amma bai dameshi ba haka shima ba kunya ba tsoron Allah ba tausayi shima ya hau kanta kwata kwata ko motsima batayi amma ko ajikin sa hakan baidame saba damuwar sa kawai yajisa ajikin ta shine cikar burin sa, haka shima yasaita ta yafara aiki akanta shima baiɗagata ba saida yajisa daidai sannan ya ɗaga ta shima yana maida numfashi,shide ɗayan zuwa loƙacin ya haƙura da ita dan yama lura kamar ba numfashi ajikin ta kallon su yayi yace oga yarinyar nan da kamar bata numfashi da sauri suka tashi suka duba ɗaga hannun ta sukayi tare da kara kunne su asaitin ƙirjinta tabbas bata numfashi ogan nasune yace amma wannan yarinyar akwai ragonta yanzu ɗan wannan abunne yasa ta mutu garbe ne yace wai da gaske ta mutu kode suma tayi ƙara dubata yayi da kansa sannan yaɗago yana kallon su yace wallahi kwa ta dagske ta mutu 😭😭,
"inna lillahi wa inna lillahi rajiun, inna lillahi wa inna lillahi rajiun, muryar dadda ta karaɗe ɗakin da take kwance cikin tashin hankali ta sauko daga kan gadon tana dafe kanta a furgice ta fito falon tana kwaɗawa Ammi kira, Ammi dake bacci taji kira kamar a mafarki hakan yasata buɗe idonta ahankali tana buɗewa tajiyo murayar dadda na ƙara kwala mata kira a furgice itama ta sauko daga kan gadon ta fito waje ko dan kwali babu ajikin daga ita sai kayan bacci haka tafito da sauri,
ganin dadda na kuka shaɓe shaɓe yasa taƙara tsorata da sauri ta ƙaraso wajen ta riƙe dadda da kyau tana tambayar ta lafiya me yake faruwa dadda takasa magana sai kuka da take kawai sosai hankalin Ammi ya tashi kokekoken ta yasa sauran mutanen gidan tashi suma daga bacci duk suka fito falo hankalin kowa atashe nan kowa ya shiga tambayar me yafaru da ita,
Amma basu samu amsa daga gurin dadda ba saida taga shan kukanta ta more sannan cikin shashsheƙar kuka tace sun kashe min ita sun rabani da ita sun kasheta sun yaudareni sun ɗauketa sunkaita can sunkashe ta meyasa zasuyi min haka me yarinyar nan tayi musu daman dan su cutar da itane sukazo sukayi min daɗin baki suka rabani da ita yanzu sunzo sunci zarafin ta sannan suka rabata da da duniyar wallahi bazan barsu yanda suka kasheta duk sai sun mutu suma sai na kashe su wallahi saina kashesu,
Sude su Ammi sunga tashin hankalin da basu taɓa gani ba agurin dadda gaba ɗaya sun kasa gane inda maganar ta ta dosa da ƙyar de suka samu suka tambaye ta suwaye kuma wa aka kashe,
mutanen da suka zo suka ɗauke ta yanzunnan nayi mafarki sun lalata mata rayuwa sunkashe ta wallahi sune maza uku nagani kuma daman su ukune harda ɗanki aciki shiyasa daman bai kwana agida ba to wallahi sai na kashesu ga ɗayansu babu wanda zai ƙara rayuwa kamar yanda suka rabata da duniya cikin kisan wulaƙanci to suma dole suyi mutuwar wulaƙanci tafaɗa tana karkaɗa kai,
sude yaran gurin dariya ma abun yabasu wai ashe duk wannan uban kwakwazon da takeyi mafarki ne wallahi duk a tunanin su wani da gaskene gaya mata akayi ta mutu wai ashe duk mafarki take wasu kuma taƙaicine ya ishesu na tashinsu daga bacci da tayi duk matan komawa ɗakunan su sukayi Farouk ne kawai da Ammi suka tsaya agun suna bata baki,
Ammi tace "dadda dan Allah ki kwantar da hankalin ki kinsande mafarki ba gaskiya bane meyasa kuma zaki tashi hankalin ki har kina ikirarin wani abun da bashi da amfani yanzu taya kike tunanin su Aliyu zasu cutar da ita duk ƙoƙarin da suke shirin yi akanta waɗannan mutanen ba macuta bane duk da bansan suba amma ni na yarda dasu kuma ga Aliyu ma shima na yarda dashi nasan bazai taɓa bari wanima ya cuceta ba bare kuma harda sa hannun sa a haɗu akashe ta hakan ma bazata taɓa faruwa ba kiringa tunani kafin ki yanke hukunci haka Ammi tayi tamata saboda harga Allah abun da tace wai sune duk da mafarkine ta ɗanji ba daɗi har cikin ranta,
da ƙyar suka samu dadda ta dena yi musu raki amma fa tace wallahi saidai akira mata shi Aliyu taji dalilin da yasa baidawo gida ba kuma yahaɗa ta da Ameesha bayan da suka iya dole Farouk yaje ɗakin sa ya ɗauko wayar sa sannan ya dawo falon agaban su yakira shi loƙacin dare yayi sosai da ƙarfe biyuna ta wuce,
suna cikin baccin su duk da daman basu daɗe da kwanciyar ba kuma ba baccin daɗe suke ba kawaide dande bacci ɓarawone shiyasa ya sace su,
ana kiran wayar kuwa ƙarar ringing ɗin ya farkar da su saidai basu tashi zaune ba bossay yajawo wayar da ƙyar yana mamakin me kiran sa a irin wannan loƙacin ganin sunan ƙanin sa yasa shi faduwar gaba da sauri ya ɗaga tare da yin sallama daga can wajen su Farouk suna ganin anɗaga suka sauke ajiyar zuciya dan duk atunanin su idan sun kira baza su same shiba daga nan kuma dadda ta ƙara tayar musu da hankali,
"wa'alaikassalam"
farouk ya amsawa bossay sallamar da yayi sannan yace yaya daman Ammi ce keson magana da kai,
"lafiya de ko?
" eh lafiya gata yafaɗa yana miƙawa Ammi wayar,
karɓa tayi tare da kara wayar akunne tace Aliyu kana jina?
"Eh Ammi,
"meyasa baka dawo gida ba? taƙara tambayar sa,
Ayi haƙuri Ammi ban kira na sanar dake ba Wallahi wani aikine ya riƙemu yanzu haka duk muna guri ɗaya kuma gobe da safe zamu ƙara fita,
ok to shikenan Allah yakaimu daman dadda ce tayi mafarki shine duk ta taso mu wai ta ganku kuna azabtar mata da jika kuma kun kashe ta daga baya shine duk tabi ta tayar da hankalin ta da ƙyar muka samu tayi shiru amma ita tace mafarkin ta gaskiya ne indai kuma ba gaskiya bane to akiraka taji, to kaji dalilin kiran,
gaban sane yaji ya tsananta faɗuwa ɗif yayi ya kasa cewa komai,
"Hello Aliyu Aliyu kana jina kuwa naji kayi shiru ko akwai abun dake faruwa,
Da sauri yadawo cikin hayyacin sa cikin inda inda yace a...a Ammi babu komai amma de yanzu Bama tare da ita hasalima ba agidan datake muke ba mu muna can masarauta gidan su Sameer kice mata tayi haƙuri zuwa gobe sai a haɗasu Ameesha tana nan cikin koshin lafiya da kwanciyar hankali babu abun da yasame ta dan haka ta kwantar da hankalin ta,
daman a hansfree tasaka wayar dan haka duk sunji komai amma fa dadda sai ta rufe ido ita duk da haka bata yarda ba gobe goben nan adawo mata da jikarta duk abun da zasuyi suyi shi tana gaban ta ita saitafi kula da ita bazata bari ta ƙara nesa da itaba ƙafarta ƙafarta saidai kuma idan itama ta koma can inda take amma bazata ƙara kwana batare da itaba,
Shide bossay kawai to yake cewa tunda tafara maganar zufa take tsatstsafo mishi duk sanyin Ac dake aiki aɗakin amma tayi masa kaɗan daman ance marar gaskiya ko aruwa gumi yake haka de suka rabu akan gobe zai kawo mata Ameesha babu abun da yasameta,
ahakan ma da ƙyar su Ammi suka lallaɓa dadda ta koma ɗakin ta ɗan cewa tayi a falon zata zauna har gari ya waye a haɗara da jikarta sannan hankalin ta zai kwanta.....to da ta koma mama ɗakin ta kwanta tana ganin fitar su ta tashi zaune dan bazata taɓa iya komawa bacci ba ji take idan ta koma za'ace mata shalelan ta ta mutu da tagaji de da zaman sai ta ta tashi taje tayo alwalla tazo ta fara sallah,
Bossay kam shimade anasa ɓangaren bacci ƙauracewa idon sa yayi yarasa ina zai tsoma ransa yayi mamakin jin abun da dadda tace shima hankalin sane yafara tashi tunanin ya shiga yi karde mafarkin dadda yazama gaskiya wataƙil tana can ana gana mata azaba ko kuma ankashe shiyasa dadda tayi mafarki,