Sashe 106
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
washe baki yayi yace to shikenan muje nima zanso haka daman abun da yasa nace ki tsaya nayi tunanin ko baza kiso shigar ba,
mezai hanani kwa shiga tunda har nataho ai shiga bazata min wahala ba,
to godiya nake muje gaba yayi ta ashiga binsa abaya har suka karasa bangaren su,
abakin kofar suka tsaya sai hamza ya kwankwasa kofar tare da cewa baba yi sauri ka bude,
shiru basuji muryar baba dan haka sai yatura kofar yasakai ciki yashiga sannan yace ta shigo ganin adakin yayi babu kowa atunanin sa ko bandaki yashi ga dan haka sai yadan nuna mata wani kan benci dake cikin dakin daga gefe yace ta zauna akai,
shiru shiru baba bai fitoba kuma baiji motsin ruwa ba sai yadan matsa kusa da kofar yace "baba kana ciki kuwa shiru nan ma dan haka sai ya kwankwasa kofar amma baiji motsiba sai kawai yatura kofar wayam baba baya ciki,
kashhh yafada tare da juyowa yana kallon ta yace ashe duk wannan jiran baya ciki ko ina yatafi anan fa na tafi nabarsa akwance yace min baya son fita ba inda zashi ashe ya canza ra'ayi ya fita bari inje induboshi ki zauna anna kijirani yanzu zan dawo kinji ko,
da har zatabishi sai kuma dai kawai ta tsaya tace to adawo lafiya amma kayi sauri,
yace yanzu kuwa ai nasan ba nisa yayi ba yafada yana fida daga dakin da sauri,
fitar keda wuya yana dan yin wata kwana kawai sai yaga dandazon fadawa suna tunakarowa wajen sa suna nuna sa da hannu,
cak ya tsaya yana jiran karasowar su yaji dame suke tafe,
suna karaso basu jira wata wataba bazato ba tsammani kawai yaji sunyi sama dashi duk son nuna karfin sa wajen kwaton kansa amma ina yakasa sarkin yawa yafi sarki karfi haka suka dauke sa cak sukayi hanyar fada dashi....,
agaban sarki suka dire sa sannan suka ƙara komawa ba jimawa sai gashi sun shigo da Azeema ciki still dai ƙara fita sukayi sai gashi sun ƙara dawowa yanzu kuma baba suka ƙara shigowa dashi loƙacin da suka shigo da baba su Azeema kansu na ƙasa domin indai kana gaban sarki baka isa ka iya ɗaga kanka ba,
shima bayan an ajiyesa ya sunkuyar da kai yana tunanin me kuma yayi dan hakannan yana zaman sa awajen wata bishiya sukaje suka kamosa yasan ko ya tambaye suma ba amsa zai samu ba dan haka yayi shiru bai tambaya ba,
ran sarki yagama ɓaci inyayi dubu to duka ya ɓaci domin ƙarar su aka kawo wai angan su tare sun shiga ɗaki suna baɗala duk wani halin hamza da yakeyi Saida aka gaya masa da rashin wulaƙancin da yakewa fulani shi duk bai san abun dake faruwa ba sai yau,
dan haka baijira jin ta bakin suba ya umarci ta afara yiwa Hamza dukan mutuwa sai anga yadain motsi sanann akoma kan tsohon shima ayi masa duka mutuwa sai anga baya motsi saboda ance shiyake zuga Hamza yake yin duk abun da yaga dama sannan itama yarinyar ayi mata har sai ta daina motsi sannan akwashe su aje can dajin masarauta a haƙa rami me zurfi asaka su gaba ɗayan su aci arufe da ƙasa,
jin irin wannan hukuncin ba ƙaramin ɗaga musu hankali yayi ba gaba ɗayan su domin hatta Hamza yau ya tsorata da jin wannan abun ko ba agaya masaba yasan munfurcin su akai gashi kuma mutanen da zasuyi dukan hayar su sarki yasa akayi masa manyan mutane ne ƙarfafa bama na cikin masarautar bane bare yace zai iya dasu yasan sunfi ƙarfin sa bazai iya ƙwatar kansa ba gashi kuma abun da yafi tsaya masa arai shine jin za ataɓa baba da kuma masoyiyar sa yanzu wazai taimakawa acikinsu yasan muddin akayi musu wannan dukan tofa babu me rayuwa acikin su duk sai sun rasa rayukansu yanzu ta ina zai samo mafita yana wannan tunanin bai gama samo mafita ba yaji anfara sauke masa bulale mutane sunfi biyar ko wanne ɗauke da tasa wasuma da katako suke dukan sa hannun yasa yana kare kansa tare da runtse idon sa duka ta ko ina yimasa suke kan kace me jikin sa har yafara farfashewa jini na fita daga jikin sa ana dukan sa yana jin zafin amma hangowa yake anayiwa su baba bare Azeema da take mace shi kansa ya yakejin zafinta bare kuma ace su ake daka tausayin sune yakama sa duk dauriyar sa da jarumtar sa baisan loƙacin da hawaye suka fara saukowa daga idon saba,
Azeema da taji dukan yayi yawa duk da atsorace take amma batasan loƙacin da wata jarumta tazo mataba yaji bazata iya ci gaba da jin hakan ba duk da aƙulle idon ta suke bata gani amma kunnuwan ta suna jiyo mata ƙarar saukar bulalen da kata kwaye tun tana sa ran zasu daina hartagaji da sai rai fuskar ta kwa ta gama wankewa da hawaye, tagama shiga tashin hankali bata taɓa tunanin muguntar tasu takai haka ba sai yau ta tabbatar da cewa suɗin azzalumai ne basu da imani,
aɓangaren baba ma hakan take baba ya tsinci kansa cikin tashin hankalin da bai taɓa shiga ba tunda yake dan ko dukan da akayi masa ranar da yafara zuwa baikai ko rabin wannan bai kamata ace yana kallon wannan yaron cikin wannan yanayin ba duk da yasan shima za azo kansa amma ayanzu dai shi yake tausayawa jiyayi bazai iya cigaba da kalla ba gwanda ya shiga shima su haɗasu loƙaci guda idanma kashe sunne su kashe su atare su huta kamar haɗin baki atare Azeema da baba suka miƙe cike da kwarin gwiwa suka nufi gurin Hamza duk da su kansu sun san baza su taɓa ƙwatan saba daga hannun su,
Hamza da zaman yagagara har yakai ga kwanciya ƙasa tun yana kare kansa har yadaina domin babu inda yarage ajikin sa da ba adaka ba amma duk da halin da yake ciki hakan bai hanasa ganin su baba zasuyo kansa cikin wahalalliyar murya yace kar kuzo karki zo amma ina bashin zasu dakata kuma duk wannan abun tsakanin baba da Azeema babu wanda yakalli ɗan uwansa gaba ɗaya hankalin su yana kan hamza,
suna ƙarasawa baba ya durƙusa kan hamza dan sukan da ake masa yadawo kan gadon bayan sa ɗaya ne daga cikinsu ya riƙe Azeema tun kan takai gare su,
wani kuma yasa hannu ɗaya ya finciko baba daga kan hamza yana ɗagosa ya ɗauke sa da mari atake jin baba yaɗauke gaba ɗaya idon sa suka fara ganin dishi dishi ɗagowar da akayi masane yasa Azeema ganin fuskar sa amugun haukace ta ƙwace jikin ta daga hannun ɗayan zatayi kan baba yayi saurin tiƙeta ƙam yanda bazata iya ƙwacewa ba,
wanda ya riƙe baba ne yaƙara ɗaga katakon hannun sa ya bugawa baba akai take baba yatafi Luu yafaɗi aƙasa,
da ƙarfi Azeema tace babaaaaaa!!!!!!!!
muryarta Saida ta karaɗe duka cikin fadar ƙoƙarin ƙwace kanta take amma takasa sai fusge fusge take tana cizonsa da ya ƙushinsa amma yaƙi sakin ta duk tabi ta fice daga hayyacin ta ta koma kamar zararriya hawaye kwa zubowa kawai suke kamar anjima famfo,
wani rin wurgi mutumin yayi da ita ta faɗin ƙasa kan ta ya bugu da bango amma duk da azabar da taji haka ta ƙara tasowa da gudu tayi kan baba tana daf da ƙarasawa wani yasaka mata ƙafa tafaɗi aƙasa faɗuwar da tayi saida bakinfa yafashe amma duk dahaka ta mahaifinta take so take kawai taje wajen sa da rarrafe tafara jan jikinta zata ƙarasa wajen sa daidai kan ya tsunta wani ya taka mata shi da iya ƙarfin sa yataka duka hannu biyun, ƙara tasaki tare da ƙara komawa ta kwanta tana kallon ya tsunta dan atunanin ta ko suncire ma gaba ɗaya, kuka sosai ta fashe dashi,
duk abun da ke faruwa duk sarki na kallon su kuma hakan nayi masa daɗi,
dake yanzu hankalin su baya kan Hamza hakan yabawa Hamza damar ɗaga hannun sa da ƙyar yasakashi a aljihun wando sannan ya lalubo wata ƴar ƙaramar waya da baza kataɓama tunanin waya bace a ɓoye ya shiga daddannata batare da yana kallon taba ya daddana wasu nambobi sannan ya dannawa number kira kuma yaskata a hansfree sannan ya danneta nan take ta shiga ringing da ƙarfi bugu biyu aka ɗaga yana jin anɗaga yayi dauriya da ƙyar ya iya buɗe bakin sa tare da ɗan ɗaga murya sama yace ummaaa kiyi sauri kizo akwai matsala zasu kashe mu,
cike da ɓacin rai muryar wacce aka kira da umma tace suwaye kuma kana ina!?
"cikin fada.............✍️✍️✍️
"sainaga ruwan comment yaseen zanyi typing gobe idan kuma kuka naɗai hannun ku kuka ƙiyi nima zan naɗe nawa naƙi yi gobe💃💃💃💃💃😜😜
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/15, 8:23 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 89
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
________*RASHEEDA*😜😜🤣
mezai hanani kwa shiga tunda har nataho ai shiga bazata min wahala ba,
to godiya nake muje gaba yayi ta ashiga binsa abaya har suka karasa bangaren su,
abakin kofar suka tsaya sai hamza ya kwankwasa kofar tare da cewa baba yi sauri ka bude,
shiru basuji muryar baba dan haka sai yatura kofar yasakai ciki yashiga sannan yace ta shigo ganin adakin yayi babu kowa atunanin sa ko bandaki yashi ga dan haka sai yadan nuna mata wani kan benci dake cikin dakin daga gefe yace ta zauna akai,
shiru shiru baba bai fitoba kuma baiji motsin ruwa ba sai yadan matsa kusa da kofar yace "baba kana ciki kuwa shiru nan ma dan haka sai ya kwankwasa kofar amma baiji motsiba sai kawai yatura kofar wayam baba baya ciki,
kashhh yafada tare da juyowa yana kallon ta yace ashe duk wannan jiran baya ciki ko ina yatafi anan fa na tafi nabarsa akwance yace min baya son fita ba inda zashi ashe ya canza ra'ayi ya fita bari inje induboshi ki zauna anna kijirani yanzu zan dawo kinji ko,
da har zatabishi sai kuma dai kawai ta tsaya tace to adawo lafiya amma kayi sauri,
yace yanzu kuwa ai nasan ba nisa yayi ba yafada yana fida daga dakin da sauri,
fitar keda wuya yana dan yin wata kwana kawai sai yaga dandazon fadawa suna tunakarowa wajen sa suna nuna sa da hannu,
cak ya tsaya yana jiran karasowar su yaji dame suke tafe,
suna karaso basu jira wata wataba bazato ba tsammani kawai yaji sunyi sama dashi duk son nuna karfin sa wajen kwaton kansa amma ina yakasa sarkin yawa yafi sarki karfi haka suka dauke sa cak sukayi hanyar fada dashi....,
agaban sarki suka dire sa sannan suka ƙara komawa ba jimawa sai gashi sun shigo da Azeema ciki still dai ƙara fita sukayi sai gashi sun ƙara dawowa yanzu kuma baba suka ƙara shigowa dashi loƙacin da suka shigo da baba su Azeema kansu na ƙasa domin indai kana gaban sarki baka isa ka iya ɗaga kanka ba,
shima bayan an ajiyesa ya sunkuyar da kai yana tunanin me kuma yayi dan hakannan yana zaman sa awajen wata bishiya sukaje suka kamosa yasan ko ya tambaye suma ba amsa zai samu ba dan haka yayi shiru bai tambaya ba,
ran sarki yagama ɓaci inyayi dubu to duka ya ɓaci domin ƙarar su aka kawo wai angan su tare sun shiga ɗaki suna baɗala duk wani halin hamza da yakeyi Saida aka gaya masa da rashin wulaƙancin da yakewa fulani shi duk bai san abun dake faruwa ba sai yau,
dan haka baijira jin ta bakin suba ya umarci ta afara yiwa Hamza dukan mutuwa sai anga yadain motsi sanann akoma kan tsohon shima ayi masa duka mutuwa sai anga baya motsi saboda ance shiyake zuga Hamza yake yin duk abun da yaga dama sannan itama yarinyar ayi mata har sai ta daina motsi sannan akwashe su aje can dajin masarauta a haƙa rami me zurfi asaka su gaba ɗayan su aci arufe da ƙasa,
jin irin wannan hukuncin ba ƙaramin ɗaga musu hankali yayi ba gaba ɗayan su domin hatta Hamza yau ya tsorata da jin wannan abun ko ba agaya masaba yasan munfurcin su akai gashi kuma mutanen da zasuyi dukan hayar su sarki yasa akayi masa manyan mutane ne ƙarfafa bama na cikin masarautar bane bare yace zai iya dasu yasan sunfi ƙarfin sa bazai iya ƙwatar kansa ba gashi kuma abun da yafi tsaya masa arai shine jin za ataɓa baba da kuma masoyiyar sa yanzu wazai taimakawa acikinsu yasan muddin akayi musu wannan dukan tofa babu me rayuwa acikin su duk sai sun rasa rayukansu yanzu ta ina zai samo mafita yana wannan tunanin bai gama samo mafita ba yaji anfara sauke masa bulale mutane sunfi biyar ko wanne ɗauke da tasa wasuma da katako suke dukan sa hannun yasa yana kare kansa tare da runtse idon sa duka ta ko ina yimasa suke kan kace me jikin sa har yafara farfashewa jini na fita daga jikin sa ana dukan sa yana jin zafin amma hangowa yake anayiwa su baba bare Azeema da take mace shi kansa ya yakejin zafinta bare kuma ace su ake daka tausayin sune yakama sa duk dauriyar sa da jarumtar sa baisan loƙacin da hawaye suka fara saukowa daga idon saba,
Azeema da taji dukan yayi yawa duk da atsorace take amma batasan loƙacin da wata jarumta tazo mataba yaji bazata iya ci gaba da jin hakan ba duk da aƙulle idon ta suke bata gani amma kunnuwan ta suna jiyo mata ƙarar saukar bulalen da kata kwaye tun tana sa ran zasu daina hartagaji da sai rai fuskar ta kwa ta gama wankewa da hawaye, tagama shiga tashin hankali bata taɓa tunanin muguntar tasu takai haka ba sai yau ta tabbatar da cewa suɗin azzalumai ne basu da imani,
aɓangaren baba ma hakan take baba ya tsinci kansa cikin tashin hankalin da bai taɓa shiga ba tunda yake dan ko dukan da akayi masa ranar da yafara zuwa baikai ko rabin wannan bai kamata ace yana kallon wannan yaron cikin wannan yanayin ba duk da yasan shima za azo kansa amma ayanzu dai shi yake tausayawa jiyayi bazai iya cigaba da kalla ba gwanda ya shiga shima su haɗasu loƙaci guda idanma kashe sunne su kashe su atare su huta kamar haɗin baki atare Azeema da baba suka miƙe cike da kwarin gwiwa suka nufi gurin Hamza duk da su kansu sun san baza su taɓa ƙwatan saba daga hannun su,
Hamza da zaman yagagara har yakai ga kwanciya ƙasa tun yana kare kansa har yadaina domin babu inda yarage ajikin sa da ba adaka ba amma duk da halin da yake ciki hakan bai hanasa ganin su baba zasuyo kansa cikin wahalalliyar murya yace kar kuzo karki zo amma ina bashin zasu dakata kuma duk wannan abun tsakanin baba da Azeema babu wanda yakalli ɗan uwansa gaba ɗaya hankalin su yana kan hamza,
suna ƙarasawa baba ya durƙusa kan hamza dan sukan da ake masa yadawo kan gadon bayan sa ɗaya ne daga cikinsu ya riƙe Azeema tun kan takai gare su,
wani kuma yasa hannu ɗaya ya finciko baba daga kan hamza yana ɗagosa ya ɗauke sa da mari atake jin baba yaɗauke gaba ɗaya idon sa suka fara ganin dishi dishi ɗagowar da akayi masane yasa Azeema ganin fuskar sa amugun haukace ta ƙwace jikin ta daga hannun ɗayan zatayi kan baba yayi saurin tiƙeta ƙam yanda bazata iya ƙwacewa ba,
wanda ya riƙe baba ne yaƙara ɗaga katakon hannun sa ya bugawa baba akai take baba yatafi Luu yafaɗi aƙasa,
da ƙarfi Azeema tace babaaaaaa!!!!!!!!
muryarta Saida ta karaɗe duka cikin fadar ƙoƙarin ƙwace kanta take amma takasa sai fusge fusge take tana cizonsa da ya ƙushinsa amma yaƙi sakin ta duk tabi ta fice daga hayyacin ta ta koma kamar zararriya hawaye kwa zubowa kawai suke kamar anjima famfo,
wani rin wurgi mutumin yayi da ita ta faɗin ƙasa kan ta ya bugu da bango amma duk da azabar da taji haka ta ƙara tasowa da gudu tayi kan baba tana daf da ƙarasawa wani yasaka mata ƙafa tafaɗi aƙasa faɗuwar da tayi saida bakinfa yafashe amma duk dahaka ta mahaifinta take so take kawai taje wajen sa da rarrafe tafara jan jikinta zata ƙarasa wajen sa daidai kan ya tsunta wani ya taka mata shi da iya ƙarfin sa yataka duka hannu biyun, ƙara tasaki tare da ƙara komawa ta kwanta tana kallon ya tsunta dan atunanin ta ko suncire ma gaba ɗaya, kuka sosai ta fashe dashi,
duk abun da ke faruwa duk sarki na kallon su kuma hakan nayi masa daɗi,
dake yanzu hankalin su baya kan Hamza hakan yabawa Hamza damar ɗaga hannun sa da ƙyar yasakashi a aljihun wando sannan ya lalubo wata ƴar ƙaramar waya da baza kataɓama tunanin waya bace a ɓoye ya shiga daddannata batare da yana kallon taba ya daddana wasu nambobi sannan ya dannawa number kira kuma yaskata a hansfree sannan ya danneta nan take ta shiga ringing da ƙarfi bugu biyu aka ɗaga yana jin anɗaga yayi dauriya da ƙyar ya iya buɗe bakin sa tare da ɗan ɗaga murya sama yace ummaaa kiyi sauri kizo akwai matsala zasu kashe mu,
cike da ɓacin rai muryar wacce aka kira da umma tace suwaye kuma kana ina!?
"cikin fada.............✍️✍️✍️
"sainaga ruwan comment yaseen zanyi typing gobe idan kuma kuka naɗai hannun ku kuka ƙiyi nima zan naɗe nawa naƙi yi gobe💃💃💃💃💃😜😜
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/15, 8:23 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 89
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
________*RASHEEDA*😜😜🤣