Sashe 60
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️57&58
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"kutumar ubanan shettima yace tare da miƙewa tsaye ya doshi inda yake kwance yana zuwa ya yaye abun rufar tasa..............✍️
wallahi sai ka tashi saboda tsabar rashin mutun ci tun dazu muna jiranka amma kazo kayi kwanciyar ka kana shirin yin bacci saboda ka maida mu ƴan isaka,
tashi zaune yayi tare da dafe kansa batare da yakalle saba yace dan Allah karabu dani da abun da yake damuna kar ka ƙara min wani ciwon kan,
"au haka ma zakace mune ciwon kan Kenan?
to ai naga bakuzo da niyar jin komai ba shiyasa nayi muku haka idan kun gama sai kutafi inyaso gobe mayi magana yaƙarasa maganar tare da komawa ya kwanta,
shettima yace to shikenan badama mutum yaga abu bazai faɗa ba mufa duk abun da muka gani sai munfaɗa ko me zai faru saidai yafaru ah to idan kuma mutum bayaso afaɗa sai ya dena yin abun gaɗan danma kaci sa'a bangayawa momma ba,
Ina jin tsotone kaje kafaɗawa duk wanda zaka gayawa kuma kufitar min daga ɗaki gobe da safe ƙarfe takwas zamu bar garin nan zuwa Abuja kar wanda ya ɓata mana loƙaci mu haɗu a hospital,
in kunfita kurufe min ƙofa yana kaiwa nan yaƙara jan blanket ɗin saya rufe har kansa,
tseye shettima yayi batare da ya motsaba Saida yagama tsayiwar SA Dan kansa sannan ya matsa daga gurin sa inda bossay yake ya kalla yaga har yafara gyangyaɗin bacci tashin sa yayi yace mutafi kawai sai gobe,
"dan murza idonsa yayi tare da yin miƙa da hamma duk aloƙaci ɗaya sannan ya gyara tsayuwar sa yace me yace maka dan shi tun shigowar su ya fara gyangyadi dan duk ba jin zancen su yake ba,
kasan shi de me hali baya fasa halin SA yau mutanen ne suka motsa yaƙi cewa komai kawide yace mutafi wai gobe ƙarfe takwas mi haɗu a hospital zamu tafi abuja,
"abuja Kuma? bossay yatambaya,
"Eh haka yace"
me zamuyi acan? "nima bansani ba muje kawai muna ƙara yin dare Allah yakaimu gobe maji duk ma abun dake wakana tunda bega damar sanar damu ba sai mu hakura,
ok to shikenan mu wuce, tare suka jera suka nufi ƙofar waje har sun kusa fita dan har sun saka ƙafar su awaje shettima yayi saurin dakatawa tare da juyowa yace ai bamu karɓi key ɗin ba yana faɗar haka ya koma da baya tare da ɗan ɗaga murya tun kafin ya ƙarasa wajen sam ɗin yace where is the key?
shiru baibasa amsa ba, har yana Shirin ƙara tambayar sa yaji yace yana jikin motar mana me zanyi dashi anan ko anacin muƙulli ne duk kunbi kunta kurawa rayuwata wallahi,
tsaki shettima yaja batare da ya kulasa ba ya juya suka fita,
suna fita suka shiga motar tare da barin masarautar saida yafara kai bossay gida sannan shima ya wuce gida,
bayan yaje gida tunkan ya buɗe ƙogar hajiyar sa ta rigasa buɗewa tare da cewa ina take naganka kai kaɗai tunɗazu kasa nakasa tsaye nakasa zaune ina jiranku,
Oh hajiya to meye na damuwa kinsande bazan bari wani abun yasame ta ba yafaɗa yana jan hannunta suka koma cikin falon,
"to inba abun davyasame ta inganta mana yanzu kuma me katsata yi yanzu fa shaɗaya saura,
zuba mata ido yayi saida yabari takai aya sannan yace hajiya yau nafara kai shaɗaya awaje naga har sha biyu ina kaiwa amma baki taɓata tamyata ba sai yau naga alamar wannan yarinyar inbanyi wasa ba kwacen uwa tunda anfi damuwa da ita akaina,
ɗan murmushi hajiya tayi masa tare da lakace masa hanci sannan tace naji koma me zakace kace ayanzu de nafi ji da ita akan ka dan haka gaya min inda ka kaimin yarinya kafin muhau sama dakai yanzun nan,
"siyar da ita nayi fa yanzu haka ma kuɗin suna cikin boot masu yawa zo muje ma kigansu kuma ki shirya gobe zamu bar ƙasar nan dan mungama kuɗi yaƙarasa maganar cike da basarwa kamar da gaske yake,
ahh ashe bani kaɗai nake wannan hasashen ba tun farkon ganina da yarinyar nasan zatayi tsada idan akasiyar da ita mungama kuɗi daman shirya yanda za ayi nake ta faman yi nakasa yanda zan ɓullowa abun sai gashi kai harka gama min da ita gaskiya kayi namijin ƙoƙari yakamata injinjinawa jarimin ɗana to yanzu ya akeciki wacce ƙasar Ka shirya mana zamu koma dan harna ƙosa ma gari ya waye inganni aƙasar waje, ya kaganni acan tafaɗa tana wani ɗage masa gira tare da kallon kanta tundaga sama har ƙasa tana ɗan karkaɗa kai,
tunda tafara maganar yake faman tiƙar dariya harda dafe ciki jin yanda ta bashi amsa daidai dashi saida yayi me isarsa sannan ya dakata yace hajiya kinfi ƙarfina ai, to ƴarki tana gidan su sam momma tace abarta tayi weekend tare da su Amra,
itama dariyar tayi sannan tace to ai shikenan Allah yakaimu, daga nan de suka ɗan taɓa hira har yasanar da ita tafiyar dazasuyi gobe, daga nan sukayi sallama kowa ya nufi ɗakinsa,
*Washe gari*
kamar yanda yagaya musu hakan sukayi gaba ɗayan su babu Wanda ya wuce loƙacin da yabasu amma duk da haka yariga su zuwa a can suka sameshi ,
bayan sun shiga ciki sun haɗu sun gaisa fuska ba fus ba asss suka gaisa dasu sannan yasanar dasu duk yanda sukayi da mahaifin sumy har zuwa inda zasu da kwatancen da yabasu bai rage musuba bayan ya gama yi musu bayanin,
shettima yace to Allah yakaimu lafiya yadawo damu lafiya Allah yabamu nasara, ɗan dakatawa yayi sannan yace yauwa munji wannan bayanin amma baka yimana ɗayan bayanin ba Ka barmu cikin duhu har yanzu bamu kawo haske ba,
cike da rashin fahimta sam yake kallon sa har yagama maganar sannan yace wane bayanin kuma banfahimce ka ba,
ɗage masa gira ɗaya yayi yana dan sakin murmushi sai kuma ya kwantar da hannun wansa duka kamar za aɗora masa abu sannan yafara yawo dasu kamar yaɗau jariri yanayi yana kallon sa
shide Sam har yanzu bai gane me yake nufi ba,
ganin bai fahimta ba yasa sam cewa I'm so sorry pls stop carrying I hate it yaɗa cike da kwaikwayon irin muryar sa,
sai yanzu yagane abun da yake nufi duka yakaima sa adantsen hannun sa shettima yayi saurin gocewa yana dariya bossay ma dariyar yake masa,
memakon yaji haushin dariyar da suke masa, kawai baisan loƙacin da shima murmushi ya kwace masa ba,
Ahhhh ehh shikenan wlh ai bama sai kabamu amsaba mungane komai awannan murmushin cewar shettima,
bossay ya ɗora dacewa nidai tunda nake dashi bantaɓa ganin murmushi akan fuskar saba amma yau dalilin wata nagani kagafa har yanzu yakasa dainawa yaƙarasa maganar yana nuna sam,
ai nagani yau dole inkaiwa momma albishir daman ban tabbatar bane shiyasa bangaya Mata ba tun ɗazu amma yanzu zataji komai,
haɗe rai yayi kamar bashine ya gama yin murmushi ba, cike da dakewa yakalle su yana nunasu da yatsa yace wallahi bana son shirme da shiririta ku bakusan aikin da yake gaban kuba ko to koma me kuke tunanin da yarinyar nan ba hakabane babu wani abu da yashafi abun da kuke tunani dan haka kubar duk wani banzan tunani agefe mufuskan ci abun da yake gaban mu in kunga dama kufito mutafi in kuma zaku cigaba da zama sai kuyi tazama agun ni kunga tafiyata yana kaiwa nan yayi gaba yabarsu agun da baki sake, yana jiyo su suka cigaba da dariyar su da kuma surutun su basu fasaba bayaso suyi tunanin wani abun danshi bahaka bane agurin sa abun da basu sani ba akwai abun da yatuna da yasashi yin murmushi amma sunzo suna ta shirmen su akan wani tunanin daban,
yana zuwa wajen motar suma suka fito baya ya buɗe ya shiga sukuma suka shiga gaba shettima ne a mazaunin driver bosssy kuma agefen sa ahaka ya tayar da motar suka fice daga cikin asibitin. suka dauki hanyar Abuja.......
🅿️57&58
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"kutumar ubanan shettima yace tare da miƙewa tsaye ya doshi inda yake kwance yana zuwa ya yaye abun rufar tasa..............✍️
wallahi sai ka tashi saboda tsabar rashin mutun ci tun dazu muna jiranka amma kazo kayi kwanciyar ka kana shirin yin bacci saboda ka maida mu ƴan isaka,
tashi zaune yayi tare da dafe kansa batare da yakalle saba yace dan Allah karabu dani da abun da yake damuna kar ka ƙara min wani ciwon kan,
"au haka ma zakace mune ciwon kan Kenan?
to ai naga bakuzo da niyar jin komai ba shiyasa nayi muku haka idan kun gama sai kutafi inyaso gobe mayi magana yaƙarasa maganar tare da komawa ya kwanta,
shettima yace to shikenan badama mutum yaga abu bazai faɗa ba mufa duk abun da muka gani sai munfaɗa ko me zai faru saidai yafaru ah to idan kuma mutum bayaso afaɗa sai ya dena yin abun gaɗan danma kaci sa'a bangayawa momma ba,
Ina jin tsotone kaje kafaɗawa duk wanda zaka gayawa kuma kufitar min daga ɗaki gobe da safe ƙarfe takwas zamu bar garin nan zuwa Abuja kar wanda ya ɓata mana loƙaci mu haɗu a hospital,
in kunfita kurufe min ƙofa yana kaiwa nan yaƙara jan blanket ɗin saya rufe har kansa,
tseye shettima yayi batare da ya motsaba Saida yagama tsayiwar SA Dan kansa sannan ya matsa daga gurin sa inda bossay yake ya kalla yaga har yafara gyangyaɗin bacci tashin sa yayi yace mutafi kawai sai gobe,
"dan murza idonsa yayi tare da yin miƙa da hamma duk aloƙaci ɗaya sannan ya gyara tsayuwar sa yace me yace maka dan shi tun shigowar su ya fara gyangyadi dan duk ba jin zancen su yake ba,
kasan shi de me hali baya fasa halin SA yau mutanen ne suka motsa yaƙi cewa komai kawide yace mutafi wai gobe ƙarfe takwas mi haɗu a hospital zamu tafi abuja,
"abuja Kuma? bossay yatambaya,
"Eh haka yace"
me zamuyi acan? "nima bansani ba muje kawai muna ƙara yin dare Allah yakaimu gobe maji duk ma abun dake wakana tunda bega damar sanar damu ba sai mu hakura,
ok to shikenan mu wuce, tare suka jera suka nufi ƙofar waje har sun kusa fita dan har sun saka ƙafar su awaje shettima yayi saurin dakatawa tare da juyowa yace ai bamu karɓi key ɗin ba yana faɗar haka ya koma da baya tare da ɗan ɗaga murya tun kafin ya ƙarasa wajen sam ɗin yace where is the key?
shiru baibasa amsa ba, har yana Shirin ƙara tambayar sa yaji yace yana jikin motar mana me zanyi dashi anan ko anacin muƙulli ne duk kunbi kunta kurawa rayuwata wallahi,
tsaki shettima yaja batare da ya kulasa ba ya juya suka fita,
suna fita suka shiga motar tare da barin masarautar saida yafara kai bossay gida sannan shima ya wuce gida,
bayan yaje gida tunkan ya buɗe ƙogar hajiyar sa ta rigasa buɗewa tare da cewa ina take naganka kai kaɗai tunɗazu kasa nakasa tsaye nakasa zaune ina jiranku,
Oh hajiya to meye na damuwa kinsande bazan bari wani abun yasame ta ba yafaɗa yana jan hannunta suka koma cikin falon,
"to inba abun davyasame ta inganta mana yanzu kuma me katsata yi yanzu fa shaɗaya saura,
zuba mata ido yayi saida yabari takai aya sannan yace hajiya yau nafara kai shaɗaya awaje naga har sha biyu ina kaiwa amma baki taɓata tamyata ba sai yau naga alamar wannan yarinyar inbanyi wasa ba kwacen uwa tunda anfi damuwa da ita akaina,
ɗan murmushi hajiya tayi masa tare da lakace masa hanci sannan tace naji koma me zakace kace ayanzu de nafi ji da ita akan ka dan haka gaya min inda ka kaimin yarinya kafin muhau sama dakai yanzun nan,
"siyar da ita nayi fa yanzu haka ma kuɗin suna cikin boot masu yawa zo muje ma kigansu kuma ki shirya gobe zamu bar ƙasar nan dan mungama kuɗi yaƙarasa maganar cike da basarwa kamar da gaske yake,
ahh ashe bani kaɗai nake wannan hasashen ba tun farkon ganina da yarinyar nasan zatayi tsada idan akasiyar da ita mungama kuɗi daman shirya yanda za ayi nake ta faman yi nakasa yanda zan ɓullowa abun sai gashi kai harka gama min da ita gaskiya kayi namijin ƙoƙari yakamata injinjinawa jarimin ɗana to yanzu ya akeciki wacce ƙasar Ka shirya mana zamu koma dan harna ƙosa ma gari ya waye inganni aƙasar waje, ya kaganni acan tafaɗa tana wani ɗage masa gira tare da kallon kanta tundaga sama har ƙasa tana ɗan karkaɗa kai,
tunda tafara maganar yake faman tiƙar dariya harda dafe ciki jin yanda ta bashi amsa daidai dashi saida yayi me isarsa sannan ya dakata yace hajiya kinfi ƙarfina ai, to ƴarki tana gidan su sam momma tace abarta tayi weekend tare da su Amra,
itama dariyar tayi sannan tace to ai shikenan Allah yakaimu, daga nan de suka ɗan taɓa hira har yasanar da ita tafiyar dazasuyi gobe, daga nan sukayi sallama kowa ya nufi ɗakinsa,
*Washe gari*
kamar yanda yagaya musu hakan sukayi gaba ɗayan su babu Wanda ya wuce loƙacin da yabasu amma duk da haka yariga su zuwa a can suka sameshi ,
bayan sun shiga ciki sun haɗu sun gaisa fuska ba fus ba asss suka gaisa dasu sannan yasanar dasu duk yanda sukayi da mahaifin sumy har zuwa inda zasu da kwatancen da yabasu bai rage musuba bayan ya gama yi musu bayanin,
shettima yace to Allah yakaimu lafiya yadawo damu lafiya Allah yabamu nasara, ɗan dakatawa yayi sannan yace yauwa munji wannan bayanin amma baka yimana ɗayan bayanin ba Ka barmu cikin duhu har yanzu bamu kawo haske ba,
cike da rashin fahimta sam yake kallon sa har yagama maganar sannan yace wane bayanin kuma banfahimce ka ba,
ɗage masa gira ɗaya yayi yana dan sakin murmushi sai kuma ya kwantar da hannun wansa duka kamar za aɗora masa abu sannan yafara yawo dasu kamar yaɗau jariri yanayi yana kallon sa
shide Sam har yanzu bai gane me yake nufi ba,
ganin bai fahimta ba yasa sam cewa I'm so sorry pls stop carrying I hate it yaɗa cike da kwaikwayon irin muryar sa,
sai yanzu yagane abun da yake nufi duka yakaima sa adantsen hannun sa shettima yayi saurin gocewa yana dariya bossay ma dariyar yake masa,
memakon yaji haushin dariyar da suke masa, kawai baisan loƙacin da shima murmushi ya kwace masa ba,
Ahhhh ehh shikenan wlh ai bama sai kabamu amsaba mungane komai awannan murmushin cewar shettima,
bossay ya ɗora dacewa nidai tunda nake dashi bantaɓa ganin murmushi akan fuskar saba amma yau dalilin wata nagani kagafa har yanzu yakasa dainawa yaƙarasa maganar yana nuna sam,
ai nagani yau dole inkaiwa momma albishir daman ban tabbatar bane shiyasa bangaya Mata ba tun ɗazu amma yanzu zataji komai,
haɗe rai yayi kamar bashine ya gama yin murmushi ba, cike da dakewa yakalle su yana nunasu da yatsa yace wallahi bana son shirme da shiririta ku bakusan aikin da yake gaban kuba ko to koma me kuke tunanin da yarinyar nan ba hakabane babu wani abu da yashafi abun da kuke tunani dan haka kubar duk wani banzan tunani agefe mufuskan ci abun da yake gaban mu in kunga dama kufito mutafi in kuma zaku cigaba da zama sai kuyi tazama agun ni kunga tafiyata yana kaiwa nan yayi gaba yabarsu agun da baki sake, yana jiyo su suka cigaba da dariyar su da kuma surutun su basu fasaba bayaso suyi tunanin wani abun danshi bahaka bane agurin sa abun da basu sani ba akwai abun da yatuna da yasashi yin murmushi amma sunzo suna ta shirmen su akan wani tunanin daban,
yana zuwa wajen motar suma suka fito baya ya buɗe ya shiga sukuma suka shiga gaba shettima ne a mazaunin driver bosssy kuma agefen sa ahaka ya tayar da motar suka fice daga cikin asibitin. suka dauki hanyar Abuja.......