Sashe 13
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
zamu bude group iya mata zamu kawo muku littattafan addini sannan kuma zamu ringa qarin alqur'ani me girma duk surar da baka iya ba za akoya maka duk daga inda kake so zaka koya zamu koya muku baki kodaga alifunne baka iyaba za a koya maka kuma da yardar Allah zaka iya,
Ga abubuwan dazamu ringayi kamar haka👇
1_ALQUR'ANI
2,HADISI
3,AKDARI
4,ARABIYYA,
5,SIRATUL NABIYYI
6,NURANIYYA
DA dai sauran su duk waddannan abubuwan zaku samesu agarabasa me sauki naira dari ukun ka ta baka ilimi kuma idan kabiya ka ta samu kenan baza ataba cemaka wata yayi ba biya kudi ko shekara nawa zakai saidai idan kai kagaji da nema kace ya isheka domin karin bayani sai ku tuntubemu ta wannan number 08124226526
Pls duk wanda ya karanta yatayamu da share dinsa zuwa group group domin inkai baka ra ayi watakil wani yana da ra,ayi akai kuma be ganiba plss share it
[5/9, 11:32 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526
'Yan niger kuma suyi min magana ta number wayata*
🅿11&12
Bismilah.......✍
Suna qarasawa asibitin kowa ya nufi nashi office din dan gabatar da abun da sukazo yi sam na shiga nasa office din ya wuce dakin sa kai tsaye saida yafara shiga bandakin ciki yayo wanka sanan yafito ya canza kayan da yake ajiyewa aciki sannan yadan bude frige yadakko fresh milk me sanyi ya sha yaji yadan samu nutsuwa sannan yaje wani guri kawai naga yadaga wani labile saiga qofa agurin budeta yayi ya shiga dakine haka dan qararrami ba anan yake ajiye duk wani mahimman abubuwansa dan ba kowa ma yasan da dakin ba gaban wani board dake jikin bango nan yake yadauki makar yafara rubuce rubce ajiki yana yi yana tunani saida yagama rubce duk wani suna da yaji dadda tafa in kuma bata fadi sunan ba to zai rubuta abun da yafaru da kuma abun da akeso agano agun saida ya gama rubuce shi tass da danni wani wani abunma bansan me yarubuta ba shikadai yasan yanda yayi lissafinsa inba ayi maka ma bayani ba cazakayi hauka ya rubuta agurin saida ya tabbatar komai yayi daidai yanda yakeso sannan yafito daga dakin yamaida qofar yarufe kan gadonsa yadawo ya kwanta fuskarsa tana kallon sama yana ta sake nazarin maganganun dadda yana musu dalla dalla sosai ya shiga kogin tunani kamar kuma wanda aka tsikara da allura haka ya tashi zunbur jikin sa yaqara gyarawa sannan yafito daga dakin wayarsa da yabri a office yadauka yakira shettima yace yazo su tafi yana fadar haka yayanke wayar sannan ya fito daga office din yana fitowa suka hadu da shettima tare suka qara fita suka shiga mota suka bar asibitin suna fitowa shettima ya kallesa yace ina mukayi yace gida dan haka direct masarauta suka nufa lokacin da sukaje anfara kiraye kirayen sallah sai kawai suka fara shiga masallaci sukayi sallah kafin suka shiga cikin gidan suna part din momma suka fara shiga suka gasheta sanna suka fito suka nufi part din fulani da sukaje basu sameta ba dan haka kawai sai suka wuce wajen Ammah........
____________*AZEEMA*
tana zaune adakin bata fita daga qarsjede bacci ne ya salallabo ya sureta bata farka ba sai wajen magriba shima jakadiya ce ta tasheta ta watsa mata wasu kaya sannan tace gashinan idan kinyi salla kizo tana nemanki tana kaiwa nan ta qara fita bata jira amsarta ba daukar jakar gana must go tayi ta bude sai taga kayan sawa ne da hijabai harda mayafai yawancin kayan ma duk dogayan rigunane irin na larabawan nan da mayafan su sai riga da sket shima kananu ne harda takalmi da jaka tana kalla tana ta faman sakin murmushi saboda ba qaramin dadin kayan taji ba kuma tun a ido sun matukar burgeta tasan zasuyi mata kyau tunda take daman bata saba saka kaya irin wadannan ba masu tsada da tagama dubawa sai ta tashi tsaye saboda murna harda tsalle tashiga yi adakin saida tagama tsalle tsallen sannan tasamu waje tazauna tame jin dadi aranta dan harta matsumu tagansu ajikinta,
agurin tabar kayan ta shige bandaki ta cire kayan jikin ta tafara wanka sannan ta dauro alwala
ta fito jikin ta daure da zanin wankan da ta shiga dashi kayan ta kuma yiwa dai dai sannan tafara gwadawa haka taitayi idan ta gwada wannan saita kalli wani taga kamar shi zai finata kyau sai tacire ta qara gwada wani ahaka jakadiyar ta qara shigowa dakin kallon ta ta shiga yi tundaga sama har qasa saida tagama qare mata kallo sannan ta girgiza kai batare da tace mata komai ta wuce bathroom din bata jima ba ta dawo cikin dakin fuskarta da danshin ruwa alamar de itama alwala tayo salaya ta shinfida ta tayar da sallah,
Ga abubuwan dazamu ringayi kamar haka👇
1_ALQUR'ANI
2,HADISI
3,AKDARI
4,ARABIYYA,
5,SIRATUL NABIYYI
6,NURANIYYA
DA dai sauran su duk waddannan abubuwan zaku samesu agarabasa me sauki naira dari ukun ka ta baka ilimi kuma idan kabiya ka ta samu kenan baza ataba cemaka wata yayi ba biya kudi ko shekara nawa zakai saidai idan kai kagaji da nema kace ya isheka domin karin bayani sai ku tuntubemu ta wannan number 08124226526
Pls duk wanda ya karanta yatayamu da share dinsa zuwa group group domin inkai baka ra ayi watakil wani yana da ra,ayi akai kuma be ganiba plss share it
[5/9, 11:32 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526
'Yan niger kuma suyi min magana ta number wayata*
🅿11&12
Bismilah.......✍
Suna qarasawa asibitin kowa ya nufi nashi office din dan gabatar da abun da sukazo yi sam na shiga nasa office din ya wuce dakin sa kai tsaye saida yafara shiga bandakin ciki yayo wanka sanan yafito ya canza kayan da yake ajiyewa aciki sannan yadan bude frige yadakko fresh milk me sanyi ya sha yaji yadan samu nutsuwa sannan yaje wani guri kawai naga yadaga wani labile saiga qofa agurin budeta yayi ya shiga dakine haka dan qararrami ba anan yake ajiye duk wani mahimman abubuwansa dan ba kowa ma yasan da dakin ba gaban wani board dake jikin bango nan yake yadauki makar yafara rubuce rubce ajiki yana yi yana tunani saida yagama rubce duk wani suna da yaji dadda tafa in kuma bata fadi sunan ba to zai rubuta abun da yafaru da kuma abun da akeso agano agun saida ya gama rubuce shi tass da danni wani wani abunma bansan me yarubuta ba shikadai yasan yanda yayi lissafinsa inba ayi maka ma bayani ba cazakayi hauka ya rubuta agurin saida ya tabbatar komai yayi daidai yanda yakeso sannan yafito daga dakin yamaida qofar yarufe kan gadonsa yadawo ya kwanta fuskarsa tana kallon sama yana ta sake nazarin maganganun dadda yana musu dalla dalla sosai ya shiga kogin tunani kamar kuma wanda aka tsikara da allura haka ya tashi zunbur jikin sa yaqara gyarawa sannan yafito daga dakin wayarsa da yabri a office yadauka yakira shettima yace yazo su tafi yana fadar haka yayanke wayar sannan ya fito daga office din yana fitowa suka hadu da shettima tare suka qara fita suka shiga mota suka bar asibitin suna fitowa shettima ya kallesa yace ina mukayi yace gida dan haka direct masarauta suka nufa lokacin da sukaje anfara kiraye kirayen sallah sai kawai suka fara shiga masallaci sukayi sallah kafin suka shiga cikin gidan suna part din momma suka fara shiga suka gasheta sanna suka fito suka nufi part din fulani da sukaje basu sameta ba dan haka kawai sai suka wuce wajen Ammah........
____________*AZEEMA*
tana zaune adakin bata fita daga qarsjede bacci ne ya salallabo ya sureta bata farka ba sai wajen magriba shima jakadiya ce ta tasheta ta watsa mata wasu kaya sannan tace gashinan idan kinyi salla kizo tana nemanki tana kaiwa nan ta qara fita bata jira amsarta ba daukar jakar gana must go tayi ta bude sai taga kayan sawa ne da hijabai harda mayafai yawancin kayan ma duk dogayan rigunane irin na larabawan nan da mayafan su sai riga da sket shima kananu ne harda takalmi da jaka tana kalla tana ta faman sakin murmushi saboda ba qaramin dadin kayan taji ba kuma tun a ido sun matukar burgeta tasan zasuyi mata kyau tunda take daman bata saba saka kaya irin wadannan ba masu tsada da tagama dubawa sai ta tashi tsaye saboda murna harda tsalle tashiga yi adakin saida tagama tsalle tsallen sannan tasamu waje tazauna tame jin dadi aranta dan harta matsumu tagansu ajikinta,
agurin tabar kayan ta shige bandaki ta cire kayan jikin ta tafara wanka sannan ta dauro alwala
ta fito jikin ta daure da zanin wankan da ta shiga dashi kayan ta kuma yiwa dai dai sannan tafara gwadawa haka taitayi idan ta gwada wannan saita kalli wani taga kamar shi zai finata kyau sai tacire ta qara gwada wani ahaka jakadiyar ta qara shigowa dakin kallon ta ta shiga yi tundaga sama har qasa saida tagama qare mata kallo sannan ta girgiza kai batare da tace mata komai ta wuce bathroom din bata jima ba ta dawo cikin dakin fuskarta da danshin ruwa alamar de itama alwala tayo salaya ta shinfida ta tayar da sallah,