← Book details Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 92 OF 139

Sashe 92

Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

duk son danakeyi intashi ɗazu nakasa amma anacewa taso bansan loƙacin da na tashi aka kuma cewa dauko ɗanki nan ma na tsugunna na ɗaukesa inajin wani abu yanayi min yawo akai kamar sauraye kamar ƙudaje haka naji abun kamo hannu na akayi aka fara tafiya dani nidai bana sanin ina ake zuwa dani ammade inajin duk maganar da akayi min kuma inaji ina tafiya amma banma san a inda nakeba waɗannan abubuwan kawai nake iya tunawa,

ina jin loƙacin da aka sakani amota akaja aka fara tafiya bana iya gane hanya kuma bana gane mutanen da suke tafiya damu acikin motar duk da inajin muryoyin su amma sai inji kamar waƙa kamar ihu haka kawai nake jin muryoyin nasu bana tantance me suke cewa,

ji nayi andena tafiya sai aka buɗe motar kawai naji anturoni daga cikin motar aka ƙara turo Sameer dake ta bacci banma sani ba ko loƙacin bayama cikin hayyacin sa shima daga nan banƙara sanin inda nake ba saida gari yayi haske rana ta hasken idona tashi nayi sai naga sameer agabana yayi tagumi yana kallona gaskiya aloƙacin da na tashi bana iya tuna komai da kowa ammade ina ganin sameer amatsayin sa na sameer amma ni kaina bansan me mukeyi ba awajen ba kuma inaso inyi masa magana amma nakasa sai na buɗi baki zanyi magana sai inji kamar anɗaure min harshena haka natashi daga gurin gurin babu komai kamar ma daji kawai na ɗaukesa muka fara tafiya dashi bansan inda zamu ba kawaide tafiya muke har nazo wajen da naga mutane na ɗan wucewa wajen shine naje wajen wata bishiya nazauna nariƙe sameer akan cinyata kawai ina bin mutanen gurin da kallo har dare babu wanda ya kulamu gashi yunwa nakeji kuma ga kuma Sameer da shima yana tamin kukan yunwa amma nakasa buɗar bakima bare in rarrasheshi ahaka muka kwana baci ba sha sai da safe wani yabamu abinci amma sai nakasa ci kawai saidai inbashi shi yaci ina son ci amma yagagare ni,  ataƙaicedai bansan adadin kwanakin da nayi awajen ba,

inajin ranar da abun yafaru aka bigeni ina tunawa natashi daga barci na hango sameer can shida wani mutumi  kamar zai ɗaukesa nikuma na tashi da sauri dan inje inɗauko sa ina hawa kan titi naga wata mota duk da bana cikin hankalina sosai amma da naga motar sai naja dabaya ina kallon nacikin motar sai kawai naga yayi dariya tare da nufo inda nake duk da ba asaitin sa nake ba nikuma sai na tsaya naci gaba da kallon sa daga nan kuma bansan me yaƙara faruwa ba sai ranar da na farka awajenku..........✍️👍✍️

kuyi haƙuri da wannan ɗan Allah wallahi yau kwata kwata banajin daɗi, amma gobe in sha Allah zanyi ƙoƙarin yin me yawa.,

                   💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
     👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
       by(ster lady)

*2,GIDAN AUNTY*
       by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
      by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*
      by(mrs bbk)

*5,YA FITA ZAKKA*
       by(mum Sayyid)

*6,BABY  
      by(mhiz innocent)
[7/7, 7:59 PM] #momyn twins#:   ❤XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

   💖*the talent troupe writer's*💖

                 *Book 2*

    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*

                        🅿️ 83

✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨

✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨

Bismilah............✍️

_______*sam*_______

    Adai adai ƙofar gidan su sumy yayi parking ɗin motar sa sannan ya fito daga cikin motar yana fitowa ya jingina da jikin motar wayarsa ya ƙara ɗaukowa ya gwada number ta amma still akashe yanzu ma bata shiga ba mayar da ita yayi cikin aljihu sannan ya ƙarasa bakin gate ɗin ya kwankwasa tsawon minti biyu yana gurin ba abuɗe ƙara bugawa yayi amma ba abuɗe ba saida yayi wajen minti goma da wani abun ba abuɗe ba da yagaji da tsayiwar sai ya koma cikin motar zuciyarsa duk babu daɗi kawai kukan tane yake masa yawo akai yana tuna marin da yaji anyi mata runtse idonsa yayi jin marin acikin kansa kamar yanzu akeyin sa haka yake jin ƙarar sautin sa, buɗe idonsa yayi da har sunfara canza kala damƙe hannun sa yayi tare da kaiwa stirring ɗin motar duka,

yana zaune acikin motar yakasa tafiya daga ƙarshe ma kifa kansa yayi akan stirring ɗin gaba ɗaya yakasa gane kansa ji yake bazai taɓa iya tafiya ba batare da yaganta ba,

ihunta yaki ya daki kunnen sa kamar daga sama da sauri ya ɗago dakan sa zuwa inda yajiyo sautin nata,

idonsa ne ya sauka akan ta anturota daga cikin gidan tare da watso mata kaya ajiki tashi ta ƙarayi daga faɗuwar da tayi ga ƙara nufar bakin ƙofar,

da sauri ya buɗe motar ya fito ya nufi wajen,

Wallahi sai kinbar gidan nan bazan iya cigaba da wahala dake ba kina lalatamin ƴaƴa ba tunda uban naki ya gudu yabarmu sai kikama gaban ki daman arziƙinsa kike ci tunda kwa yanzu baya nan dole kema kiyi gaba sai kije kicigaba da karuwan cin dakikeyi kamar ya da uwarki take sai kije ki tayata dama tasamu da ina hanaki bakiji to yanzu na buɗe miki ƙofa kije duk inda zaki ai ku abun kunya gaba yabaku ba baya ba shegiya matsiyaciyar ƴar gidan karuwar masu baƙin hali, sai faman cimata mutunci take awaje,

Ita kuma sai faman kuka tana roƙonta amma bata saurare taba tana gamawa ta koma ciki tare da banko ƙofar gate ɗin ta rufe,

bakin gate ɗin sumy taje ta tsugunna tan ƙara fashewa da matsanancin kuka ita yanzu idan ma ta tafi ina zata babu wanda ta sani bata da kowa,

duk abun da ke faruwa gaba ɗaya akan idon sam jin maganganun matar ya hanashi ƙarasawa wajen sai yanzu yafara takawa ahankali zuwa gurin ta zuciyarsa nayi masa wani irin suya tausayin tane yakama sa duk rashin tausayin sa yaude yaji wani irin mugun tausayi akanta,

tsayawa yayi abayanta tsawon ƴan mintina baice komai ba,

batare da yace komai ɗin ba yaɗan ranƙwafa kanta yasa hannu gaba ɗayan ta ya ɗago da ita ya tsayar da ita tsaye,

atsorace ta juyo dan ta tsorota saboda batasan da zuwan saba gurin suna haɗa ido dashi tagane sa ai tunkan ya buɗi bakima yayi magana ta faɗa kansa ta rirriƙe sa tasake fashewa da wani kukan da yafi na ɗazu ita kanta batasan dalilin yin irin wannan kukan da tayi ba yinsa kawai take ba ƙaƙƙautawa hannun sa ya ɗaga zai ɗora abayan ta sai kuma yafasa yayi hakan wajen sau uku yana kai hannu yana janyewa da ƙyar de ya rufe ido ya ɗora hannun sa akan bayanta shima ya rungumo ta atare suka sauke numfashi,

ahankali ya shiga bubbuga bayan ta alamar rarrashi baide ce mata komai ahaka suka cigaba da tsayiwa awajen ba wanda ya iya cewa komai,

ganin taƙi shirun ne yafara ƙoƙarin ɗago da ita daga jikinsa amma saita ƙara riƙeshi zuwan shi ba ƙaramin taimaka mata yayi ba daman tana son ganin sa sai gashi yazo adidai loƙacin da take buƙatar sa,

jin ta riƙeshi bai takura mataba wajen rabasa da jikin nasa ba ɗan ɗagata yayi kaɗan yarabata da jikin sa  ahaka tana jikin sa yafara takawa da ita ya nufi wajen motar sa da ita, yana zuwa ya buɗe gaban motar yasaka ta aciki sannan ya zagayo shima ya shiga yana shiga kuma baicemata komai ba haryanzu ya tayar da motar kawai yayi rivers yabar unguwar da ita.........

_____*shettima& Azeema*______

   cike da tsoro take binsa da kallo,

shikuma yana takowa wajen ta yana sakin murmushi ganin yanda ta tsure ta zazzaro ido sai abun yasa shi nishaɗi hannunwa a harɗe akan kirjin sa yake takawa zuwa wajen ta,

ganin yakusa zuwa inda take yasata fara ja da baya da baya shi kuma yaci gaba da binta ahaka suka cigaba yana binta tanayin baya har suka kai ƙarshen bango sannan ta dakata da tafiyar matsowa yayi jikin ta sosai har tana jin saukar nufashin sa akan fuskar ta,

  cikin wata irin murya da ita kanta batasan loƙacin da tayi taba tace "Please stop it tayi maganar can ƙasa ƙasa ƙurawa fuskar ta ido yayi yana kallon bakin ta da tayi maganar dashi wani abu yaji ya taso masa tundaga kan yatsan ƙafar sa har tsakiyar kansa ahankali ya lumshe idanun sa tare da buɗe su aloƙaci ɗaya ya saukesu akanta haɗa ido sukayi tayi saurin janye idon ta daga garesa ganin wasu abubuwa da suke fitowa daga idon sa suna shiga nata dan haka bazata iya jurar kallon nasaba,

raɓawa tayi ta gefen sa zata wuce yayi saurin tare ta ɗayan gefen ma ya tare da ɗayan hannun sa maganganun su sam me ya shiga dawo masa arai saurin kawar da tunanin yayi,

tagaji da abun da yake mata duk yabi yasakata awani hali ya hanata tafiya,

buɗar baki taƙara yi kamar yanda tayi magana ɗazu haka yanzuma ta ƙara yi cikin sanyin murya me kama da shagwaɓa tace "pls kabar ni intafi aiki fa nake na roƙeka plsssss,

yanda ta ƙara yin maganar tama fi ta ɗazu sakashi a wani halin,

"kinga yace da ita,

dagowa tayi tana kallon sa cikin marairacewa da murya yace nima plss sau ɗaya kawai da mamaki take kallon sa batare da tace komai ba me yake nufi da sau ɗaya kawai dan haka sai tayi shiru bata basa amsa ba ta juyar da kanta gefe,

hannu yasa ya juyo da fuskar tata suna fuskantar juna ya ƙura mata ido itama shiɗin take kallo yanzu bata janye ba,

da ƙyar ya buɗi bakin sa yace "kibani dama plsss ya faɗa yana lumshe ido yana buɗewa,

duk da batasan me yake nufi ba amma sai ta shiga girgiza masa kai..

wallahi ranki ya daɗe suna ciki yanzu nan fa yace infito daga ciki kuma ita baice ta fito ba shiyasa nayi gaggawar sanar dake saboda kizo ki kallewa idanun ki ganin ya kori ji,

atsorace Azeema ta kalle sa tace wayyo Allah na kajawo min masifa dan Allah kafita kar suzo sutarar damu ahaka,

ko gezau bayi ba saima ƙara matsawa dayayi jikin ta ya mannata da jikin sa,
Chapter 92 · 0% Book details