Sashe 84
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da taimakon ummy ta miƙe tsaye amma tana miƙewa sai tayi saurin riƙe ummy saboda azabar da taji tama fi ta koyaushe,
sannu ummy tayi mata sannan tace hayatee kaga bazata iyaba ɗauko ta kawai muje wannan ai saidai ma ayi mata wanka dan naga alamar duka jikin tama ba daɗi yake mata ba duk yayi tsami muje agasata da ruwan zafi sai tafi jin daɗin jikin ta,
tabb Ameesha ba ƙaramin tsorata tayi ba jin ance wai za ayi mata wanka da girman ta za ayi mata wanka duk da itama tana mugun buƙatar wankan amma bazata taɓa yarda ayi mata ba gwara tace gaba da zama ahaka,
kamar ya haɗiyi zuciya ya mutu dan baƙin ciki haka yake ji shifa ya tsani ya haɗa jiki da ita bayanda ya iya dole ya sunkuceta cikin fushi yakaita banɗakin yana gama ayyana abun da zai kuma yi mata dan wallahi tunda ta shigo rayuwar sa ba shi kaɗai zai shiga uku ba itama ta shiga uku duk sanda zata sa ace yayi mata wani abu to sai yarama ta wani ɓangaren,
ummy ce taje ta haɗa mata ruwan zafi me ɗumi sannan da taimakon ta cire kayan ta sai Ummy ta haɗa mata komai sannan tace to tayi bari ta bata waje,
ajiyar zuciya ta sauke ganin ita zatayi wankan ta ba yimata za ayi ba dan haka tashiga yin wanka daman abuƙace take dashi,
Ummy na fitowa meer ya dubeta cike da damuwa da ta arota yanzu yanzzunnan yace ummy ya kuka fito kika barta bafa zata iyayi da kanta ba ko inje inyi mata kinga ƙafarta da ciwo ba sauƙi tayi ba bazara iya ba,
"ai na haɗa mata komai zata iya yanzu kawai kajira kai banda abubkama inakai inayiwa mace wanka kana ƙatoto dakai wannan ai baidace ba kade tsaya anan idan ta gama sai kaje ka fito da ita nasan zatayi magana ka zauna bari ni kuma inje in samo mata abun da zata saka idan tafito,
To kawai yace bahaka yaso ba yaso ace yaje yayi mata da taga mugunta shikaɗai ya tana abun da zai yi mata sai kuma aka hanasa kodan yanzun ma ai bata ɓaci ba tunda ummy ɗin ta fita bari kawai yaje ya tarfata a banɗakin,
yana gama ayyana hakan ya nufi ban ɗakin kansa tsaye shi anasa wajen baya tunani wai ai bai kamata ta shiga yaganta ayanayin da baidace ba saboda kallon yarinya yake mata(hmm yarinya ko) san haka bayasa wai zaiganta tsirara shi ba wannanne aransa ba burinsa kawai yaje yaƙara sakata kuka yafito,
ahankali ya shiga tura ƙofar har yagama budeta gaba ɗaya,
bataji buɗe ƙofa ba bataga shigowar saba saboda wanke fuska take ƙarasawa yayi gaban ta tare da binta da wani banzan kallo tundaga sama har ƙasa da ƙirjinta ya zubawa ido yana kallo baya ko ƙiftawa,
ɗauraye fuskar ta tayi bude idon da zatayi tayi karo da gardin namiji agaban ta loƙacin da ta buɗe ido shikuma loƙacin ya ɗago kansa haɗa ido sukayi dashi,
atsorace ta buɗe baki zata saki ƙara yayi saurin saka hannun sa ya toshe mata baki gudan kada ƙarar ta fito ummy taji ta taho ɗakin...........✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/3, 7:40 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️79&80
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
__________*Sam*__________
suna shiga part ɗin mommo aka fara ruwannan gaba ɗayan su afalo suka baje dadda sai faman baza ido take acikin falon jira take kawai ruwan ya tsaya dan har yanzu tana kan bakarta saitaje har gaban sarki ta sanar dashi abun dake faruwa dan bata yarda dasu ba har yanzu,
suna shiga daman twins suka wuce gurin momma sukaje mata da labarin duk abun da yafaru har da labarin dadda saida suka bata hankalin tane ya ƙara tashi ta shiga damuwa,
suna zaune ita da su Amran sameer shima ya shigo ɗakin momma ɗin guri ya samu ya zauna kusa da ita tunkan yayi maganar ma momma tafara yi masa,
" yanzu su hamra suke ban labari ina matar take yanzu momma ta faɗa tana kallon sam ɗan numfasawa yayi sannan yace momma tana falo nasan ruwannan ne yasatayi shiru da tuni kinjiyo maganar ta ma ai momma bansan yazanyi da matar nan ba gashi kuma inda mukaje babu wani tsayayyen labari abu guda de da muka sani shine motar da Amra ta gani tana binsu wai ɗazu taga fitar daga cikin gidan nan,
"au da gaske ne ai tagagaya min na ƙaryata tata tun ɗazu da safe na ɗauka ai shirmen tane shiyasa banɗauki maganar tata serious ba,
"mumade bamu da tabbas ammade so muke idan ruwan nan ya tsaya muje musami me gadin da maganar mu tuntuɓeshi muji,
"gaskiya de yakamata agwada ko Allah zaisa yasan suwaye kaga abunma zaizo da sauƙi wajen gano su waye amma fa abun yaban mamaki ya za ayi ace anɗauke ta acan waje kuma ace anga motar da ta sace tan agidan nan anya ba shirmen Amra bane,
"ba wani shirme momma da gaske ne muma duk abun da ya ɗaure mana kai kenan saboda jiya da daddare ɗayan abokin mu ya tsinci abun hannun ta acan wajen bayan parking space,
"abun hannun tafa kace acikin nan gidan kuma ba wajen sukaje ba ta jefar dashi ga su Amra nan ki tambaye su kiji sunce su basuje ba gurin, da sunje ma ai da zaki sani,
"cike da al'ajabi momma tace tofa wata sabuwa amma abun akwai ban mamaki ah dole a tambayi me gadi dole ma motar ce tunda karde an tsinci abun hannun to babu shakka motar da Amra yagani itace,
,"nima shiyasa na yarda da hakan amma daman da bazan taɓa ɗaukan zancen ba amma yanzu dole na yarda,
,"Momma to yanzu de yazanyi da matar cen dan wallahi idan tasan yarinyar nan ta ɓata to wallahi gaba ɗayan mu sai ranmu ya ɓaci dan wasan bazata taɓa haƙura ba sai ta ɗaga mana hankali gashi kuma munshigo da ita bansan yanda zamuyi da itaba yaƙarasa maganar cike da damuwa a fuskar sa,
kamo hannu sa momma tayi sannan tace kar kadamu kanka yanzu de kaje har ƙasa ka hawo da ita nikuma duk wani abu da zaisa hankalin yakauda ga gurin ku ku kuma kuje kuyi aikin gabanku daga yau zuwa gobe ku tabbatar kunyi ƙoƙarin kun nemota kafin ta ankare inyaso koda ansamu waɗanda suka ɗauke ta ɗin inyaso sai ayi mata bayani daga baya ina ganin hakanne kawai masalaha amma inba nan tazo ba bazata taɓa barinku ku fita daga nanba sai ta biku idan kuma tabiku ba yanda za ayi kuyi maganar agabanta,
eh hakan kwa za ayi bari in kira miki ita Allah yasanya tazi ṣin dan waccen matar bata da kirkir idan taso ga masifa,
momma tayi murmushi sannan tace batsohuwa bace ai daman duk wani tsoho haka yake da faɗa ɗaiɗai kune masu sauƙin kai nasande duk tijararta bata kai gwaggwa ba,
"kai momma wallahi zasu iya yin kai ɗaya ammade ai zaki zauna da ita yanzu da kanki zaki bada labari,
"ai na saba da fitinar gwaggwo nasan wannan bazata ban wata wahalaba,
"hakade kike gani momma amma bari inje in kawo miki ita sai ku zauna yauwa hamra ki ince ma Amra nasanki da surutu kamar aku to ayau nake son surutun nan yayi aiki kusaka ta agaba kuyi ta bata labari ku cikata da hira ku mantar da ita abun dake damun ta kun gane yafaɗa yana kafe su da ido duk amsa masa sukayi da to, sannan shikuma yafita dagaɗakin,
yana zuwa falo yaga dadda a tsaye wai ai ruwa ya tsaya ita zata fita akaita wajen sarki haƙuri suka bata da cewa ai sarki yanzu yana wajen iyalin sa baya fada kuma indai yana tare da iyalen sa ba aganin sa har sai yafito saidai tajira zuwa anjima idan ya fito sai akaita har gabansa da wannan batun ta yarda ta koma ta zauna, tana zama kuma tace to yaushe zamu tafi can gidan ɗin sukace mata anjima kaɗan yaude duk yanda dadda take so binta suke sau da ƙafa suna mata komai cikin lallami da lamana gudun karta ƙara tubure musu su rasa yanda zasuyi da ita,
Amma banda bossay saboda har yanzu da guntun haushin ta aransa itama kuma ta lura da hakan amma bata kulasa itama ta share shi
"cikin sanyin murya Sameer yace tazo suje wajen mahaifiyar sa su gaisa batayi wata wata ba kuwa ta tashi suka tafi ɗakin momma yakaita suna shiga momma ta tashi taje ta rungume ta tana faman sakin murmushin dole sannan faran faran ta shiga gaida ita aikwa dadda taji daɗin yanda momma tayi mata dan haka itama tasaki fuska wajen amsa mata gaisuwar sannan momma takamata ta zaunar da ita kan gado,
Sameer ne ya kalli su hamra da ido yayi musu alamar suje kusa da ita da sauri Amra ta fara tashi daga kan kujerar da suke tana zuwa ta faɗa kan dadda tana dariya sannan ta shiga gaida ita tana cewa ai kema kaka tace tunda ke kakar Ameesha ce to Nima daga yanzu kin zama kakata amma fa sai kinyi haƙuri dani dan bana jin magana zan ta tsokanar ki har sai kingaji dani da halina dan haka nakewa gwaggwo na kema kuma haka zan ringayi miki kinji tafaɗa tana jawa dadda kumatu,
sannu ummy tayi mata sannan tace hayatee kaga bazata iyaba ɗauko ta kawai muje wannan ai saidai ma ayi mata wanka dan naga alamar duka jikin tama ba daɗi yake mata ba duk yayi tsami muje agasata da ruwan zafi sai tafi jin daɗin jikin ta,
tabb Ameesha ba ƙaramin tsorata tayi ba jin ance wai za ayi mata wanka da girman ta za ayi mata wanka duk da itama tana mugun buƙatar wankan amma bazata taɓa yarda ayi mata ba gwara tace gaba da zama ahaka,
kamar ya haɗiyi zuciya ya mutu dan baƙin ciki haka yake ji shifa ya tsani ya haɗa jiki da ita bayanda ya iya dole ya sunkuceta cikin fushi yakaita banɗakin yana gama ayyana abun da zai kuma yi mata dan wallahi tunda ta shigo rayuwar sa ba shi kaɗai zai shiga uku ba itama ta shiga uku duk sanda zata sa ace yayi mata wani abu to sai yarama ta wani ɓangaren,
ummy ce taje ta haɗa mata ruwan zafi me ɗumi sannan da taimakon ta cire kayan ta sai Ummy ta haɗa mata komai sannan tace to tayi bari ta bata waje,
ajiyar zuciya ta sauke ganin ita zatayi wankan ta ba yimata za ayi ba dan haka tashiga yin wanka daman abuƙace take dashi,
Ummy na fitowa meer ya dubeta cike da damuwa da ta arota yanzu yanzzunnan yace ummy ya kuka fito kika barta bafa zata iyayi da kanta ba ko inje inyi mata kinga ƙafarta da ciwo ba sauƙi tayi ba bazara iya ba,
"ai na haɗa mata komai zata iya yanzu kawai kajira kai banda abubkama inakai inayiwa mace wanka kana ƙatoto dakai wannan ai baidace ba kade tsaya anan idan ta gama sai kaje ka fito da ita nasan zatayi magana ka zauna bari ni kuma inje in samo mata abun da zata saka idan tafito,
To kawai yace bahaka yaso ba yaso ace yaje yayi mata da taga mugunta shikaɗai ya tana abun da zai yi mata sai kuma aka hanasa kodan yanzun ma ai bata ɓaci ba tunda ummy ɗin ta fita bari kawai yaje ya tarfata a banɗakin,
yana gama ayyana hakan ya nufi ban ɗakin kansa tsaye shi anasa wajen baya tunani wai ai bai kamata ta shiga yaganta ayanayin da baidace ba saboda kallon yarinya yake mata(hmm yarinya ko) san haka bayasa wai zaiganta tsirara shi ba wannanne aransa ba burinsa kawai yaje yaƙara sakata kuka yafito,
ahankali ya shiga tura ƙofar har yagama budeta gaba ɗaya,
bataji buɗe ƙofa ba bataga shigowar saba saboda wanke fuska take ƙarasawa yayi gaban ta tare da binta da wani banzan kallo tundaga sama har ƙasa da ƙirjinta ya zubawa ido yana kallo baya ko ƙiftawa,
ɗauraye fuskar ta tayi bude idon da zatayi tayi karo da gardin namiji agaban ta loƙacin da ta buɗe ido shikuma loƙacin ya ɗago kansa haɗa ido sukayi dashi,
atsorace ta buɗe baki zata saki ƙara yayi saurin saka hannun sa ya toshe mata baki gudan kada ƙarar ta fito ummy taji ta taho ɗakin...........✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/3, 7:40 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️79&80
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
__________*Sam*__________
suna shiga part ɗin mommo aka fara ruwannan gaba ɗayan su afalo suka baje dadda sai faman baza ido take acikin falon jira take kawai ruwan ya tsaya dan har yanzu tana kan bakarta saitaje har gaban sarki ta sanar dashi abun dake faruwa dan bata yarda dasu ba har yanzu,
suna shiga daman twins suka wuce gurin momma sukaje mata da labarin duk abun da yafaru har da labarin dadda saida suka bata hankalin tane ya ƙara tashi ta shiga damuwa,
suna zaune ita da su Amran sameer shima ya shigo ɗakin momma ɗin guri ya samu ya zauna kusa da ita tunkan yayi maganar ma momma tafara yi masa,
" yanzu su hamra suke ban labari ina matar take yanzu momma ta faɗa tana kallon sam ɗan numfasawa yayi sannan yace momma tana falo nasan ruwannan ne yasatayi shiru da tuni kinjiyo maganar ta ma ai momma bansan yazanyi da matar nan ba gashi kuma inda mukaje babu wani tsayayyen labari abu guda de da muka sani shine motar da Amra ta gani tana binsu wai ɗazu taga fitar daga cikin gidan nan,
"au da gaske ne ai tagagaya min na ƙaryata tata tun ɗazu da safe na ɗauka ai shirmen tane shiyasa banɗauki maganar tata serious ba,
"mumade bamu da tabbas ammade so muke idan ruwan nan ya tsaya muje musami me gadin da maganar mu tuntuɓeshi muji,
"gaskiya de yakamata agwada ko Allah zaisa yasan suwaye kaga abunma zaizo da sauƙi wajen gano su waye amma fa abun yaban mamaki ya za ayi ace anɗauke ta acan waje kuma ace anga motar da ta sace tan agidan nan anya ba shirmen Amra bane,
"ba wani shirme momma da gaske ne muma duk abun da ya ɗaure mana kai kenan saboda jiya da daddare ɗayan abokin mu ya tsinci abun hannun ta acan wajen bayan parking space,
"abun hannun tafa kace acikin nan gidan kuma ba wajen sukaje ba ta jefar dashi ga su Amra nan ki tambaye su kiji sunce su basuje ba gurin, da sunje ma ai da zaki sani,
"cike da al'ajabi momma tace tofa wata sabuwa amma abun akwai ban mamaki ah dole a tambayi me gadi dole ma motar ce tunda karde an tsinci abun hannun to babu shakka motar da Amra yagani itace,
,"nima shiyasa na yarda da hakan amma daman da bazan taɓa ɗaukan zancen ba amma yanzu dole na yarda,
,"Momma to yanzu de yazanyi da matar cen dan wallahi idan tasan yarinyar nan ta ɓata to wallahi gaba ɗayan mu sai ranmu ya ɓaci dan wasan bazata taɓa haƙura ba sai ta ɗaga mana hankali gashi kuma munshigo da ita bansan yanda zamuyi da itaba yaƙarasa maganar cike da damuwa a fuskar sa,
kamo hannu sa momma tayi sannan tace kar kadamu kanka yanzu de kaje har ƙasa ka hawo da ita nikuma duk wani abu da zaisa hankalin yakauda ga gurin ku ku kuma kuje kuyi aikin gabanku daga yau zuwa gobe ku tabbatar kunyi ƙoƙarin kun nemota kafin ta ankare inyaso koda ansamu waɗanda suka ɗauke ta ɗin inyaso sai ayi mata bayani daga baya ina ganin hakanne kawai masalaha amma inba nan tazo ba bazata taɓa barinku ku fita daga nanba sai ta biku idan kuma tabiku ba yanda za ayi kuyi maganar agabanta,
eh hakan kwa za ayi bari in kira miki ita Allah yasanya tazi ṣin dan waccen matar bata da kirkir idan taso ga masifa,
momma tayi murmushi sannan tace batsohuwa bace ai daman duk wani tsoho haka yake da faɗa ɗaiɗai kune masu sauƙin kai nasande duk tijararta bata kai gwaggwa ba,
"kai momma wallahi zasu iya yin kai ɗaya ammade ai zaki zauna da ita yanzu da kanki zaki bada labari,
"ai na saba da fitinar gwaggwo nasan wannan bazata ban wata wahalaba,
"hakade kike gani momma amma bari inje in kawo miki ita sai ku zauna yauwa hamra ki ince ma Amra nasanki da surutu kamar aku to ayau nake son surutun nan yayi aiki kusaka ta agaba kuyi ta bata labari ku cikata da hira ku mantar da ita abun dake damun ta kun gane yafaɗa yana kafe su da ido duk amsa masa sukayi da to, sannan shikuma yafita dagaɗakin,
yana zuwa falo yaga dadda a tsaye wai ai ruwa ya tsaya ita zata fita akaita wajen sarki haƙuri suka bata da cewa ai sarki yanzu yana wajen iyalin sa baya fada kuma indai yana tare da iyalen sa ba aganin sa har sai yafito saidai tajira zuwa anjima idan ya fito sai akaita har gabansa da wannan batun ta yarda ta koma ta zauna, tana zama kuma tace to yaushe zamu tafi can gidan ɗin sukace mata anjima kaɗan yaude duk yanda dadda take so binta suke sau da ƙafa suna mata komai cikin lallami da lamana gudun karta ƙara tubure musu su rasa yanda zasuyi da ita,
Amma banda bossay saboda har yanzu da guntun haushin ta aransa itama kuma ta lura da hakan amma bata kulasa itama ta share shi
"cikin sanyin murya Sameer yace tazo suje wajen mahaifiyar sa su gaisa batayi wata wata ba kuwa ta tashi suka tafi ɗakin momma yakaita suna shiga momma ta tashi taje ta rungume ta tana faman sakin murmushin dole sannan faran faran ta shiga gaida ita aikwa dadda taji daɗin yanda momma tayi mata dan haka itama tasaki fuska wajen amsa mata gaisuwar sannan momma takamata ta zaunar da ita kan gado,
Sameer ne ya kalli su hamra da ido yayi musu alamar suje kusa da ita da sauri Amra ta fara tashi daga kan kujerar da suke tana zuwa ta faɗa kan dadda tana dariya sannan ta shiga gaida ita tana cewa ai kema kaka tace tunda ke kakar Ameesha ce to Nima daga yanzu kin zama kakata amma fa sai kinyi haƙuri dani dan bana jin magana zan ta tsokanar ki har sai kingaji dani da halina dan haka nakewa gwaggwo na kema kuma haka zan ringayi miki kinji tafaɗa tana jawa dadda kumatu,