Sashe 59
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" babu komai yaji tabashi amsa"
"really? Shima yace mata
"eh tabashi amsa
ni ba taɓa ganin inda akayi kuka hakannan ba duk inda akayi kuka dole akwai dalili musamman ma irin wannan kukan dakikeyi kar ki ɓoue min gaya min abun da yasaki kuka haka,
Shiru tayi bata basa amsa ba saboda batason tagaya masa ainahin abun da yafaru da ita hartayi kuka,
cikin ƙasa ƙasa da murya tace kawai na tuna mahaifina ne dan Allah karka cutar min dashi ka taimaka kadawo min dashi goben kamar yanda kayi min alƙawari ɗazu ina kewarsa da yawa ina buƙatar sa akusa dani bani da kowa sai shi Please and please na roƙeka kar kucutar dashi ta ƙarasa maganar tana shirin fashewa da wani kukan,
shiiiiit taji yace ta cikin wayar sannan ya ɗora da cewa ya isa haka kar kisake yin kuka nibnayi miki alƙawari kuma zan cika miki shi da yardar Allah amma nima kimin wani alƙawar kar kisake kukan akan wannan maganar ki kwantar da hankaliki zan kawosa da kaina kamar yanda nagaya miki sannan kuma ki yafe min duk abun danayi miki tun farkon haɗuwata dake har zuwa yanzu karki ƙara dangantani da kalomomin da kike kirana dasu ni ba mugu bane kamar yanda kike tunani kuma ba ɗan iska bane bana kula kowa bana shiga harkar kowa duk wanda kikaga nayiwa wani abu to shi ya shiga harkata idan baka kulani ba ko inda kake ban kalla bare inshiga harkar da batawa ba dan haka kiyaye kar nasake jin wata kalma marar daɗi ta fito daga gare ki kuma kidena kukan nan ina ƙara gaya miki kinji abun da nace ko,
cikin sanyin jiki tace to kayi haƙuri bazan ƙaraba,
"tom shikenan komai ya wuce sai anjima,
zai kashe wayar kenan yaji yace gobe da ƙarfe nawa zaka kawo shi?
ina ruwan ki bade nace zan kawoshi da safe ba sai kijira kigani ko sai kinsani abun da banga dama ba mtswa yaja tsaki tare da kashe wayar,
ɗif taji ya kashe wayar zare wayar tayi daga kunnen ta tare da hararar wayar kamar ita tayi mata laifin aranta tace masifaffe kai ba agama magana ta arziƙi dakai yanzu yagama yimaka magana cikin sanyin murya kugama lafiya amma sai ka ƙara jinsa yayi sama kamar me almutsutse ta faɗa tana turo baki sannan ta ƙara kiran sa amma sai taji wayar ma akashe tsaki taja daman tanaso yagaya mata loƙacin saboda bataso matar gidan taga loƙacin da za akawosa dan batasan awane irin yanayi za akawo sa ba tunda duk taga jini ajikin sa ɗazu kuma duk yabi yajigata bataso sauran mutanen gidan susan halin da yake ciki, amma tunda yakashe wayar ta ƙara gwada kiran nashi gobe da safe kafin yataho sai tagaya masa inda zai kaisa,
tashi tayi daga kan gadon ta cire hijab ɗin da tun ɗazu takasa cire wa sai yanzu bayan ta cire ta hau cire kayan jikin ta ta ɗaura zani sannan ta shiga banɗaki dan gabatar da wankan ba jimawa ta fito tare da canza kaya sannan ta shinfida sallaya tafara jero sallolin da ake binta,
yana kashe wayar yasakata a airplane mode,saboda yasan zata iya kirannasa shikuma yagaji da wayar shiyasa yayi hakan duk da yana tausayin nata amma ta wani ɓangaren na zuciyar sa hakannan yakejin haushin abun da takeyi masa kuma ya biye mata,
ɗora kansa yayi akan staring din motar tundaga farkon haɗuwar su da loƙacin da tatafito har tazo inda yake kalaman da yayi mata ne yashiga dawo masa da loƙacin da harta shiga mota har zuwa can da abubuwan da suka faru acan da baccin da tayi masa akan cinya da abun da tayi masa harde zuwa rabuwar su da kuma wayar dasukayi yanzu babu abun da bai tunaba kansa ne ya ƙulle ya rasa wane kalar tunani zaiyi da irin wannan sabon halin da ya aro yakeyi dan yasan ba halin sa bane,
yana mata magana cikin sanyin murya harda rarrashinta da bata haƙuri da naiman yafiyar ta shi shi da kansa kamar ba Sameer ba yau wata na niyar canza masa tunani dole yadakatar da wannan tafiyar tasu zaima sakata a blacklist sannan ya goge number ta gaba ɗaya mahaifinta kuma yafasa kaishi da kansa zai sallame sa kawai ai ba ƙaramin yaro bane da har sai ankaishi agida shima idan akarabu dashi zai iya zuwa da kansa, shikenan ya rabu dasu bazai ƙara shiga harkar suba yarinyar kuma bazai ƙara ganin taba itama bazata ƙara ganin saba daga yau
yau suka haɗu kuma yau zasu rabu duk dade acikin mata tayi masa abun da ba macen da ta taɓa yi masa makamamcin irin abubuwan da tayi masa ayau kuma ya rabu da ita,
atake agun yagama yanke sharar duk yanda zaiyi tare da yin blocking din ta sannan ya goge number kamar yanda yace zaiyi, saida ya kawar da komai da tunanin ta aransa da duk abun da ya wakana atsakanin su,
sannan ya tayar da motar ya cigaba da tafiya yamaida akalar tunanin sa kan yanda zasu shirya tafiyar tasu gobe yana tunani yana tuƙin sa ahankali kamar ba abun dake damunsa bai isa gida ba sai wajen ƙarfe tara da wani abun ya ƙarasa,
bayan ya shiga ba zarce ko ina ba sai part ɗin fulani inda nasa part ɗinsa yake baibi takan su shettima duk da daf da shigowar sa yaga kiran shettima yasan basu tafi ba amma ayamzude baida loƙacin su hutu kawai yake buƙata a halin yanzu,
momma ce ta sauko daga step din upstairs, maida hankalinsu sukayi gareta kafin tafi magana ma ta rigasu da cewa yanzu na hango shigowar sa ta window ya tafi part ɗinsa yabarku da jira,
cike da ƙosawar gajiya da zaman gurin shettima yace momma rabu dashi wulaƙanci yakeji dashi yasanu sarai jiransa muke kuma sai kiran sa nake baiɗaga ba shine ya shigo gidan ya tafi yayi wucewar sa bari muje mu same sa dan ina so in wuce gida da wuri gashi har goma ta kusa,
wannan yaron wallahi wulaƙancin sa dayawa yake kuɗin ma da kuke tare ashe bai tsallake kuba kowa sai ya nuna masa halin sa Allah ya shirye sa ya rage wannan mugun halin nasa,
dan murmushi shettima yayi yana miƙewa tsaye sannan yace haba momma inda sabo ai munsaba wataƙil yagaji ne shiyasa kikaga yayi mana haka amma masana ko ba muje ba ma zai mememu saboda wani aiki da muke bari kawai muje,
tace to Allah ya kyauta dan mutum kuma yagaji sai ya sauke gajiyar tasa akan kowama nidai wannan halin nasa ba ƙaunar sa nake ba,
momma sai haƙuri wataran zaidaina dayayi aure ne zai rage wasu abubuwan,
Mamman tace to ahaka taya zai samu matar auren duk wacce aka haɗasama da ita wallahi an cuceta dan wuya zata sha ba matar da zata ita zama dashi da wannan halin nasa,
shida matan ma ba kulawa yake ba yace ai nan duk ba matar da zai iya aura duk faɗan da nake masa ba saurara ta yake ba saidai ma yafaɗi abun da yayi niya yaƙara gaba yabarni agun,
cikin dariya shettima yace kar ki damu momma sirikar is coming very soon keda ki zuba ido kawai ki sha kallo,
har cikin ranta kuwa taki daɗin abun da yace sannan tace banason wasa da gaske kake yana da budurwa?
a'a momma baza aji mutuwar sarki abakina ba kibari idan tayi tsami kyaji da kanki kinsa ance waƙa abakin me ita tafi daɗi,
aikam cike da farin ciki da annashuwa tace to Allah ya nuna min wannan ranar idan da gaske kake danni nasan wannan abune me wahala bazan yarda ba har sai lokacin da ya tabbata,
to shikenan momma zaki yarda ne bari de muje kawai muna ƙara ɓata loƙaci to shikenan sai kundawo ku tuso min ƙyeyarsa yazo yaci abinci kafin ku wuce,
"yace to momma ai zama mubiyo mu ɗauki Ameesha idan zamu tafi,
dan taɓe baki tayi tace ai bangaya muku bama ai yarinyar nan tazama ƴar gida yanzu hakama basa cikin nan bakuji ba hayaniyar suba sunshiga cikin gida wataƙil ma suna sashen su Maman Ammar (yar uwar ta wacce aka haifesu tare me suna karima),
kubarta tunda ba makaranta tayi week end anan agayawa mahaifiyar ta kun ara mana ita dan haka kuje abun ku dan tasamu ƙawaye baka ga yanda ta sake acikin suba,
duk shiru sukayi babu wanda ya iya tanka mata,
naji kunyi shiru ko baza kubarta bane ta katse musu shirun nasu
da sauri bossay yace a'a shikenan ba matsala Allah yakaimu,
shide shettima ba haka yaso ba gaba ɗayan suma ba haka suka so ba amma ba yanda suka iya baza su iya cemata a'a ba suna ganin girmanta baikamata tazo musu da wata buƙata ba su hanata bata cancanci haka agare suba dole su amince ko suna so ko basa so,
sallama sukayi mata sannan suka tafi shettima ne yayi bossay jagora har suka ƙarasa part ɗin mama fulani suna shiga ba kowa afalon direct suka nufi dakin sa afalo sukayi sallama amma ba amsa dan haka kai tsaye shettima yatura kofar suka shiga ciki,
nan made bayanan dan haka suka ƙara nufar ɗakin sa,
"akan sallaya suka gansa yana sallah zama sukayi sukajira har ya idar sannan suka fara yi masa magana suna tsokanar sa yanzu ka kyauta mana dan Allah awa nawa mukayi muna jiranka ko soyayya ce tayi daɗi ka manta damu, banza yayi dasu ya tashi daga kai yadauke sallayar sannan yasaka kayan bacci yagama duk yana jinsu amma yaƙi tanka musu har yaƙarasa duk abun da zaiyi ya haye gado tare da jan abun rufa,
kutumar ubanan shettima yace tare da miƙewa tsaye ya doshi inda yake kwance yana zuwa ya yaye abun rufar tasa..............✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/15, 11:22 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
"really? Shima yace mata
"eh tabashi amsa
ni ba taɓa ganin inda akayi kuka hakannan ba duk inda akayi kuka dole akwai dalili musamman ma irin wannan kukan dakikeyi kar ki ɓoue min gaya min abun da yasaki kuka haka,
Shiru tayi bata basa amsa ba saboda batason tagaya masa ainahin abun da yafaru da ita hartayi kuka,
cikin ƙasa ƙasa da murya tace kawai na tuna mahaifina ne dan Allah karka cutar min dashi ka taimaka kadawo min dashi goben kamar yanda kayi min alƙawari ɗazu ina kewarsa da yawa ina buƙatar sa akusa dani bani da kowa sai shi Please and please na roƙeka kar kucutar dashi ta ƙarasa maganar tana shirin fashewa da wani kukan,
shiiiiit taji yace ta cikin wayar sannan ya ɗora da cewa ya isa haka kar kisake yin kuka nibnayi miki alƙawari kuma zan cika miki shi da yardar Allah amma nima kimin wani alƙawar kar kisake kukan akan wannan maganar ki kwantar da hankaliki zan kawosa da kaina kamar yanda nagaya miki sannan kuma ki yafe min duk abun danayi miki tun farkon haɗuwata dake har zuwa yanzu karki ƙara dangantani da kalomomin da kike kirana dasu ni ba mugu bane kamar yanda kike tunani kuma ba ɗan iska bane bana kula kowa bana shiga harkar kowa duk wanda kikaga nayiwa wani abu to shi ya shiga harkata idan baka kulani ba ko inda kake ban kalla bare inshiga harkar da batawa ba dan haka kiyaye kar nasake jin wata kalma marar daɗi ta fito daga gare ki kuma kidena kukan nan ina ƙara gaya miki kinji abun da nace ko,
cikin sanyin jiki tace to kayi haƙuri bazan ƙaraba,
"tom shikenan komai ya wuce sai anjima,
zai kashe wayar kenan yaji yace gobe da ƙarfe nawa zaka kawo shi?
ina ruwan ki bade nace zan kawoshi da safe ba sai kijira kigani ko sai kinsani abun da banga dama ba mtswa yaja tsaki tare da kashe wayar,
ɗif taji ya kashe wayar zare wayar tayi daga kunnen ta tare da hararar wayar kamar ita tayi mata laifin aranta tace masifaffe kai ba agama magana ta arziƙi dakai yanzu yagama yimaka magana cikin sanyin murya kugama lafiya amma sai ka ƙara jinsa yayi sama kamar me almutsutse ta faɗa tana turo baki sannan ta ƙara kiran sa amma sai taji wayar ma akashe tsaki taja daman tanaso yagaya mata loƙacin saboda bataso matar gidan taga loƙacin da za akawosa dan batasan awane irin yanayi za akawo sa ba tunda duk taga jini ajikin sa ɗazu kuma duk yabi yajigata bataso sauran mutanen gidan susan halin da yake ciki, amma tunda yakashe wayar ta ƙara gwada kiran nashi gobe da safe kafin yataho sai tagaya masa inda zai kaisa,
tashi tayi daga kan gadon ta cire hijab ɗin da tun ɗazu takasa cire wa sai yanzu bayan ta cire ta hau cire kayan jikin ta ta ɗaura zani sannan ta shiga banɗaki dan gabatar da wankan ba jimawa ta fito tare da canza kaya sannan ta shinfida sallaya tafara jero sallolin da ake binta,
yana kashe wayar yasakata a airplane mode,saboda yasan zata iya kirannasa shikuma yagaji da wayar shiyasa yayi hakan duk da yana tausayin nata amma ta wani ɓangaren na zuciyar sa hakannan yakejin haushin abun da takeyi masa kuma ya biye mata,
ɗora kansa yayi akan staring din motar tundaga farkon haɗuwar su da loƙacin da tatafito har tazo inda yake kalaman da yayi mata ne yashiga dawo masa da loƙacin da harta shiga mota har zuwa can da abubuwan da suka faru acan da baccin da tayi masa akan cinya da abun da tayi masa harde zuwa rabuwar su da kuma wayar dasukayi yanzu babu abun da bai tunaba kansa ne ya ƙulle ya rasa wane kalar tunani zaiyi da irin wannan sabon halin da ya aro yakeyi dan yasan ba halin sa bane,
yana mata magana cikin sanyin murya harda rarrashinta da bata haƙuri da naiman yafiyar ta shi shi da kansa kamar ba Sameer ba yau wata na niyar canza masa tunani dole yadakatar da wannan tafiyar tasu zaima sakata a blacklist sannan ya goge number ta gaba ɗaya mahaifinta kuma yafasa kaishi da kansa zai sallame sa kawai ai ba ƙaramin yaro bane da har sai ankaishi agida shima idan akarabu dashi zai iya zuwa da kansa, shikenan ya rabu dasu bazai ƙara shiga harkar suba yarinyar kuma bazai ƙara ganin taba itama bazata ƙara ganin saba daga yau
yau suka haɗu kuma yau zasu rabu duk dade acikin mata tayi masa abun da ba macen da ta taɓa yi masa makamamcin irin abubuwan da tayi masa ayau kuma ya rabu da ita,
atake agun yagama yanke sharar duk yanda zaiyi tare da yin blocking din ta sannan ya goge number kamar yanda yace zaiyi, saida ya kawar da komai da tunanin ta aransa da duk abun da ya wakana atsakanin su,
sannan ya tayar da motar ya cigaba da tafiya yamaida akalar tunanin sa kan yanda zasu shirya tafiyar tasu gobe yana tunani yana tuƙin sa ahankali kamar ba abun dake damunsa bai isa gida ba sai wajen ƙarfe tara da wani abun ya ƙarasa,
bayan ya shiga ba zarce ko ina ba sai part ɗin fulani inda nasa part ɗinsa yake baibi takan su shettima duk da daf da shigowar sa yaga kiran shettima yasan basu tafi ba amma ayamzude baida loƙacin su hutu kawai yake buƙata a halin yanzu,
momma ce ta sauko daga step din upstairs, maida hankalinsu sukayi gareta kafin tafi magana ma ta rigasu da cewa yanzu na hango shigowar sa ta window ya tafi part ɗinsa yabarku da jira,
cike da ƙosawar gajiya da zaman gurin shettima yace momma rabu dashi wulaƙanci yakeji dashi yasanu sarai jiransa muke kuma sai kiran sa nake baiɗaga ba shine ya shigo gidan ya tafi yayi wucewar sa bari muje mu same sa dan ina so in wuce gida da wuri gashi har goma ta kusa,
wannan yaron wallahi wulaƙancin sa dayawa yake kuɗin ma da kuke tare ashe bai tsallake kuba kowa sai ya nuna masa halin sa Allah ya shirye sa ya rage wannan mugun halin nasa,
dan murmushi shettima yayi yana miƙewa tsaye sannan yace haba momma inda sabo ai munsaba wataƙil yagaji ne shiyasa kikaga yayi mana haka amma masana ko ba muje ba ma zai mememu saboda wani aiki da muke bari kawai muje,
tace to Allah ya kyauta dan mutum kuma yagaji sai ya sauke gajiyar tasa akan kowama nidai wannan halin nasa ba ƙaunar sa nake ba,
momma sai haƙuri wataran zaidaina dayayi aure ne zai rage wasu abubuwan,
Mamman tace to ahaka taya zai samu matar auren duk wacce aka haɗasama da ita wallahi an cuceta dan wuya zata sha ba matar da zata ita zama dashi da wannan halin nasa,
shida matan ma ba kulawa yake ba yace ai nan duk ba matar da zai iya aura duk faɗan da nake masa ba saurara ta yake ba saidai ma yafaɗi abun da yayi niya yaƙara gaba yabarni agun,
cikin dariya shettima yace kar ki damu momma sirikar is coming very soon keda ki zuba ido kawai ki sha kallo,
har cikin ranta kuwa taki daɗin abun da yace sannan tace banason wasa da gaske kake yana da budurwa?
a'a momma baza aji mutuwar sarki abakina ba kibari idan tayi tsami kyaji da kanki kinsa ance waƙa abakin me ita tafi daɗi,
aikam cike da farin ciki da annashuwa tace to Allah ya nuna min wannan ranar idan da gaske kake danni nasan wannan abune me wahala bazan yarda ba har sai lokacin da ya tabbata,
to shikenan momma zaki yarda ne bari de muje kawai muna ƙara ɓata loƙaci to shikenan sai kundawo ku tuso min ƙyeyarsa yazo yaci abinci kafin ku wuce,
"yace to momma ai zama mubiyo mu ɗauki Ameesha idan zamu tafi,
dan taɓe baki tayi tace ai bangaya muku bama ai yarinyar nan tazama ƴar gida yanzu hakama basa cikin nan bakuji ba hayaniyar suba sunshiga cikin gida wataƙil ma suna sashen su Maman Ammar (yar uwar ta wacce aka haifesu tare me suna karima),
kubarta tunda ba makaranta tayi week end anan agayawa mahaifiyar ta kun ara mana ita dan haka kuje abun ku dan tasamu ƙawaye baka ga yanda ta sake acikin suba,
duk shiru sukayi babu wanda ya iya tanka mata,
naji kunyi shiru ko baza kubarta bane ta katse musu shirun nasu
da sauri bossay yace a'a shikenan ba matsala Allah yakaimu,
shide shettima ba haka yaso ba gaba ɗayan suma ba haka suka so ba amma ba yanda suka iya baza su iya cemata a'a ba suna ganin girmanta baikamata tazo musu da wata buƙata ba su hanata bata cancanci haka agare suba dole su amince ko suna so ko basa so,
sallama sukayi mata sannan suka tafi shettima ne yayi bossay jagora har suka ƙarasa part ɗin mama fulani suna shiga ba kowa afalon direct suka nufi dakin sa afalo sukayi sallama amma ba amsa dan haka kai tsaye shettima yatura kofar suka shiga ciki,
nan made bayanan dan haka suka ƙara nufar ɗakin sa,
"akan sallaya suka gansa yana sallah zama sukayi sukajira har ya idar sannan suka fara yi masa magana suna tsokanar sa yanzu ka kyauta mana dan Allah awa nawa mukayi muna jiranka ko soyayya ce tayi daɗi ka manta damu, banza yayi dasu ya tashi daga kai yadauke sallayar sannan yasaka kayan bacci yagama duk yana jinsu amma yaƙi tanka musu har yaƙarasa duk abun da zaiyi ya haye gado tare da jan abun rufa,
kutumar ubanan shettima yace tare da miƙewa tsaye ya doshi inda yake kwance yana zuwa ya yaye abun rufar tasa..............✍️✍️✍️
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
[6/15, 11:22 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*