← Book details Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 57 OF 139

Sashe 57

Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ai baigama yin miƙar ba ya katseta tare da zaro ido da mamakin kansa sai yanzu ya tuna wai bacci yayi agurin nan zuba mata idanu yayi yana kallon ta ganin ko motsawa ma batayi baccin ta kawai take yana so ya motsa amma yakasa hakannan yaji bayaso ya tashe ta,
mayar da kansa yayi jikin seat din motar tare da ƙara lumshe idon sa hakan nan yaji duk wata kasala ta saukar masa kodan daman ance ba kyau bacci bayan sallar la'asr idan ka tashi sai kaji jikin duk ya mutu ga ɓacin ra da zaka tashi dashi to watakila shima hakan ce ta faru dashi,
    yana ahaka shi ba bacci ba shi ba ido biyu ba yanajin har aka tayar da sallah a masallaci amma yakasa motsawa Saida aka kusa idarwa sannan yasamu damar buɗe idon sa still de ya da take tunɗazu ha take har yanzu bata motsaba, ahankali ya shiga ɗaga hannun sa za tashe ta sai kuma yafasa yana tunani ta yanda zai tashe ta din tsoron shima kar ya tasheta tazo taci gaba da yi masa kuka kamar ɗazu,
    ba yanda ya iya haka ya daure yakai hannun sa zai ɗan daki gefen ta sai kawai yaga tayi juyi ta juyo da fuskarta gabansa da fuskarta can wajen staring take kalla yanzu kuma da ta juyo sai yazamana suna facing din juna yana kallon fuskarta sosai,
acikin rashin sani cikin magagin bacci ta ɗora hannun ta akan cinyar sa ashe shikuma hannun ta tunda ba controlling dinsa akeba sai ya wuce inda ba a akeshiba, ya sauka akan Alulun sa (bana dinsa sandar girman sa) ,
zabura yayi jin inda ta taɓa tare da kallon gurin zaro ido yayi ganin batama san tanayi ba kuma hannun nata nakan Alulun sa bata cire ba runtsi ido yayi ƙam jin wani abu ya taho masa tundaga kan ɗan yatsan sa ƙafa harzuwa can ƙololuwar kwanyar kansa take yaji jikin yayi masa yimmm gaba ɗaya sai kace wanda sanyi yake shiga haka yake jinsa yimmm abu na mishi yawo acikin kansa,

shide tunda yake baitaɓa tsintar kansa cikin irin wannan yanayin ba duk dazaman waje da yayi amma baitaɓa riqe wata maceba bare har ya haɗa jiki da ita bare kuma takai ga antaɓa masa babbar masarautar sa,
shiyasa yake jin abun kamar a mafarki kamar ba gaskiya ba wai yau shine guri ɗaya da mace kuma ta kwanta masa akan jikin sa harda taɓasa amma yakasa ɗaukar mataki lalle wannan yarinyar ba ƙaramar sa'ace da ita ba data nemi dagula masa lissafi loƙaci guda,
dafe kansa yayi kawai tare da ƙanƙame idon sa sannan ya budesu duk aloƙaci guda sannan yakai hannun sa kan nata hannun da niyar ya dauke shi daga kansa sai kawai yaga tajanye hannun tare da ɗora kanta akan hannun ta kuma still de agurin ta ƙara kwanciya tana wani mitsin mitsin da bakai alamar de bacci yaƙara yi mata daɗi tashi ba yanzu ba kenan,

Oh my God yafaɗa a fili tare da kaima ta dukan da bai shirya ba dan ya fahimci inyaci gaba da biye mata za a iya samun matsala kuma shine aruwa
shiyasa ya ɗalamata duka a dantsen ta na hannu,.
azabure ta tashi zaune ba shiri tana warwaro manyan idanun ta waje kamar zasu faɗo tare da dafa gurin da yadake ta dan taji zafi sosai cikin motar ta shiga bi da kallo tare da juyawa wajen window tanakallon waje ganin duhu yasata juyowa da sauri ta kalle sa tace naga dare yayi me nufinka tun ɗazu ina cikin motar nan tungari da haske fa muka taho amma yanzu inga dare yayi ya akai hakan ta faru dan Allah me kayimin meyasa nakai tsawon wannan loƙacin kagafa dare yayi wayyo Allah na Abbana na shiga uku na dan Allah ka faɗa mun abun da ka bani nasha da yasa na fita hayyacina har nakai tsawon wannan loƙacin dan Allah ka gaya min?
  duk surutun da take masa bai tankama ta ba kuma baya jin zai iya  tanka mata ɗin ahalin yanzu  saboda halin da ya kuma tsintar kansa bayan ta tashima daga kan sa yafi jin abun akan yanzu akan ɗazu,

magana fa nake maka kayi min banza ka gayamin abun da kayi min acikin motar nan tafaɗa tare da ɗan daga murya,

yanzuma banza yayi mata sai kawai ma ya kifa kansa akan staring din motar yana damke ido shi kadai yasan yanda yake ji sauƙin sama ɗaya batasan abun dake faruwa ba yasan da shikenan rainasa zatayi amma tunda batasan aika aikan da tayi masa shikenan gwara yayi mata banza dan hakan sai yafiye masa,

magana taƙara yi masa yagaya mata meyasa takai wannan loƙacin acikin motarsa amma nan ma bashiru ba amsa,
haka taci gaba dayi masa bala'i tana ɗaga murya saboda shirun da yayi mata ba ƙaramin hassalata yake ba,

  jin ta damesa ta isheshi ta takura masa yasashi ɗan ɗagowa batare da ya kalleta ya kalli gefe sannan yace fitar min amota  yafaɗa alamun rai aɓace,
    bazan fita ba sai ka gaya min abun daya faru dani yaza ayi ina maka magana kayi min banza kagaya min abun da kayi min,

   "Jijjiga kai kawai yakeyi kiris yake jira dan tagama kaishi ƙarshe kawaide yana ɗan ɗaga mata ƙafane saboda yasan shine bashi da gaskiya kuma bama yaso ta fahimci halin da yake ciki tafara zargin wani abun shiyasa amma badan hakaba da tuni ya fita ya buɗe mata ƙofa ya jefata waje,

    "so yake kawai  tafita yana buƙatar zama shikaɗai amma sai ɓata masa loƙaci takeyi ganin hakan yasashi miƙa hannu  batare da ya kalleta ba ya buɗe mata ƙofa yace fita kuma bai matsa daga jikin motar ba dan hannun sa har hana gogan ƙirjin ta ɗan baya tayi tana mannewa jikin kujera numfashin ta har daukewa yakeyi  saboda kusancin da sukayi Allah Allah take ya matsa amma yaƙi matsawa jin yaƙi matsawa yasa ta bude idon ta da ta rufesu, tana budewa suka haɗa ido da ita harara ya wurga mata tare da yayimata kallon up and down ganin yanda duk ta bi ta takure ajikin kujerar wai duk dan kar ya taɓata, tsaki yaja cikin ƙasa ƙasa da murya yace ai ke kin iya taɓa wani tare da matsawa daga gurin yakoma kan kujerar sa,

sarai taji abun da yace amma takasa fahimtar inda maganar tasa ta dosa,
itama tsakin taja kamar yanda yayi mata tace zamu kwana anan kenan dan ba inda zani sai naji abun da kayi min wayasani ma ko wani abun ka shaƙamin ka kaini wani wajen daban Allah kaɗai yasan adadin cutarwar da kayi min ayau saidai ince Allah yasakamin Kuma wallahi Allah ya issss.....

bum taji ya doke mata baki, rau rau tayi da ido hawaye har sun taru a idon ta, ' dafe bakin tayi da hannu dan baƙaramin zafi taji ba aranta taci gaba da jera masa Allah ya isa mugu azzalumi ba kalar zagin da batayi masa ba amma acikin ranta,

muryar sace ta katse mata abun da takeyi,
zaki fita ko sai nayi maganin ki yayi maganar a ɗan fusace dan yagaji da abun da take masa,
itama afusacen cike da taƙaicin dukar mata baki da yayi tace " sai naji inda ka kaini tsawon wannan loƙacin

kamo kwalar hijabin ta yayi tare da jawota daf da fuskarsa har suna iya jin numfashin junan su zuba mata rikitattun idanun su da har yanzu basu gama dawowa daidai ba,
kasa jura tayi kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke idon ganin irin kallon da yake mata yasa taki loƙaci ɗaya tsoro ya dirar mata taji ma takasa faɗa masa abun da tayi niyya,
look at me taji yace mata amma sai ta kasa ɗagowa ta kalle sa,
"kinaso kiji abun danayi miki right?
sai yanzu ta ɗago ta kallesa ido cikin ido sannan tace "eh"
wani gida nakaiki nayi miki ciki..!

pls kuyi haƙuri zaku ga kwana biyu banayi dayawa wani sa'in ma banayi gaba ɗaya wallahi biki mukeyi wannan satin nayi busy dayawa sai ahankali,

                   💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
     👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
       by(ster lady)

*2,GIDAN AUNTY*
       by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
      by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*
      by(mrs bbk)

*5,YA FITA ZAKKA*
       by(mum Sayyid)

[6/14, 8:40 PM] #momyn twins#:   ❤XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

   💖*the talent troupe writer's*💖

                 *Book 2*

    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*

                        🅿️55&56

✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨

✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨

Bismilah............✍️

"kinaso kiji abun danayi miki right?
  sai yanzu ta ɗago ta kallesa ido cikin ido sannan tace "eh"
   "wani gida nakaiki nayi miki ciki..!!

  zaro ido tayi tare da ware su akan sa bata taɓa tunanin jin hakan daga gare sa  ba ita duk atunanin ta zai nuna wata rashin gaskiya daga tambayar datayi masa bata taɓa kawo hakan ba sai taji dama bata tambaye sa ba da tasan zai iya gaya mata wannan maganar,  " tazata irin zaiyi mata wani kwana kwana yanda zatasamu damar yi masa abun da taga dama amma saitaji akasin haka shi ko kunyar faɗan cikin beye ba duk da tasan ma bahakan bane ashe sarai tasan bacci tayi amma take masa wannan tambayar daman ance tabarmar kunya da hauka ake naɗeta dan kar yakawo mata wani zancen akan ta kwanta masa ajiki shiyasa tayi masa haka ashe daidai da ita yake,
Chapter 57 · 0% Book details