Sashe 115
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri Ameesha ta jawo jakar tare da buɗewa zata zaro wayar Meer yayi ball da wayar da jakar tare da hannun Ameesha a tsorace taja baya tana yarfe hannun ta saboda zafin da taji ƙafar yaƙara ɗagawa zai buga kan Rasheeda da ita Ameesha tayi saurin shiga tsakiyar su aikwa ya sauketa akan ta wata gigitaciyar ƙara tasaki tare da ɗora hannun wanta akan,
dafe kansa yayi tare da cewa oh God this girl is very trouble tsaki yaja tare da ɗan ranƙwafawa kanta zai taɓata tayi saurin ja da baya tana karkarwar jiki sai hawaye dake zirya a kumatun ta,
mamaki ne yakama sa ganin yanda ta wani matsa haushi ma ya hanasa motsawa wallahi badan ƴar uwar sa bace da sai yayi maganin ta,
hannu yasa ya fincikota ya ɗago da ita tsaye sannan ya riƙe hannun ta yafarajanta tana ta kuka tana cewa ta saketa tana kiran aunty Rasheeda sai turjewa take tana jan hannun ta amma ko gizau ɗin alamun zai saketa baiyi ba har suka fice daga gurin bata daina kukan ba tana juyawa baya tana waiwayon gurin,
saida sukaje wajen motar sannan ya sake ta ummy ce tayi saurin fitowa daga motar ta kama hannun ta tana kallon meer tace me yafaru da ita badai dukanta kayi ba daga shiga kiranka sai yarinya ta fito da kuka me kayi mata shiru yayi yana huci tare da kawar da kansa gefe baida biyar bata amsa kenan,
maida dubanta tayi ga Ameesha sannan tace ƴata me yafaru me yayi miki itama kasa bata amsa tayi saboda kukan da take,
ganin duk basu da niyara bada amsa tasa ummy ta shigar da ita motar tace sai kazo mutafi kazo ka shanya mutane mun kai wajen 30 minutes muna zaune muna jiran ka saboda ka raina mutane kuma kafito anayi maka magana ka saka yarinya kuka kuma kayi shiru kaƙi magana ta ƙarasa maganar cike da ta ƙaicin abun da yayi sannan ta shiga itama,
maama dake jinsu tayi shiru abayan mota ta ɗanyi murmushi sannan tace banda abunki tunda kika gansu haka ai ba lfy sai kibari muƙara sa sannan kowa yafara saukowa sai muji me yafaru ko kiyi masa uzuri muƙara sa,
kallon ta Ummy tayi tace Allah maama yaron ne ya iya abun haushi kafito da yarinya tana kuka kuma anyi masa magana yamaida mutane ƴan iska wallahi bana son wannan halayyar tasa da kullum gaba take mutum kullum sai baƙar zuciya da baƙin hali,
Murmushi dai maama ta ƙara yimata batace mata komai ba,
Abu ma da ransa ya ɓaci ya ɗan ɗaga murya yace ba magana ake maka bane in kuma baza katafi ba bani key ɗin ni sai inyi driving ɗin tunda kai ba a isa dakai ba idan kaga dama ka dawwama anan gurin atsaye har ranar da zaka mutu dan iskanci da wulaƙanci daga cewa bari ka shiga ka fito shine ka shiga kayi zaman ka ai da kasani baka fito ba kai zamanka acan shima dai faɗa ya rufe sa da shi, ashe duk wannan tsawon loƙacin da ya ɗauka aciki yana lugudar su Rasheeda suna nan suna jiran sa,
duk da faɗan da abu yayi masa amma ba aloƙacin ya shiga ba saida ya ƙara ɓata loƙaci yana tunanin su Rasheeda ji yake kamar ya koma ya cigaba da dukan su har sai yaga sundaina motsawa sannan ya rabu dasu dan gani yake su suka ƙara sakawa akayi masa faɗa yanzu abundai biyu ne ya haɗar masa ga ɓata masa ran da sukayi ga kuma faɗan Abu da ummy cike da ɓacin rai sai huci yake fitar wa kamar dafaffan abinci da ƙarfi yaja murfin motar kamar zai ɓallesa haka yajawo sa ya buɗe sannan ya shiga fuskar nan tasa tamau babu ɗigon annuri akanta idon sa har ƙanƙancewa suke saboda tsabar baƙin cikin da yake cin zuciyar sa gashi sai ta farfasa take,
yana tayar da motar yaja wani mugun reavers aguje ya kwashi motar kamar zai tashi sama haka gafara janta tunkan ya hau kan titin ma,
maama na ganin haka tayi saurin cewa ɗan gwaggo ina da magana ɗan tsayar da motar minti ɗaya baiji abun da tace ba yana shirin hawa titi abu yadaka masa tsawa tare da cewa ba magana ake maka ba wallahi idan baka shiga hankalin ka ba sai nayi maganin ka agunnan,
burkin ma da ƙarfi yataka sa duk saida sukayi gaba suka dawo Allah ma ya tsare babu wanda ya bugu,
cike da masifa Abu ya sauko zai sauke masa maama tayi saurin dakatar dashi tace yi shiru kar kace komai banni dashi badan Abu yaso ba ya rabu dashi amma shima zuciyar tasa akusa take yakaisa ƙarshe,
shiru motar ta ɗauka kowa yayi shiru dan Ameesha dake kuka dataga abun yafi ƙarfin tayi saurin yin shiru,
maama duk wannan halayyar tasu da suke babu abun da yabata haushi hakan ma da sukeyi ita daɗi yake mata tayi musu hakane dan aɗan samu loƙaci kowa zuciyar sa ta ɗan lafa,
bayan kamar minti goma duk suna jiran suji ta bakin amma tayi shiru,
saidaga bisani ta kalli ummy tace "kin iya tuƙi ko?
ummy ta kalle ta sannan tace "eh,
Maama tace "zakiya mayar damu gida,
ummy ta girgiza kai tace gaskiya maama ba lalle ba saboda bansan kan hanya ba ga kuma dare yayi ki barshi yakaimu kawai sai yatafi ahankali bari inyi masa magana,
maama tace "a'a rabu dashi ai ko kinyi masa bazai taɓa yin yanda akeso ba adai wannan halin da yake ciki kuma idan yayi tuƙin nan komai ma zai iya faruwa dan haka kiyi haƙuri kiyi sai in ringa nuna maki inda zaki bi,
ummy tace to maama tafaɗa tana niyar buɗe motar Abu yace "maama kawai dan ransa ya ɓaci kuma sai aringa rabuwa dashi waye ba ayi masa laifi kuma ka gansa nml idan rai yaɓaci hankali ai ba ya gushewa idan shi mahaukaci ne yayi tuƙin da zai kashemu kowama sai huta tunda shikaɗai Allah yayiwa zuciya,
maama tayi murmushi sosai sannan tace bashi kaɗai bane hardakai kaima ai kana da ita shiyasa bance kayi driving ɗin ba saboda kaima ranka yanzu aɓace yake koda ka karɓa kai kanka bazaka iya yin driving ɗin cikin hayyacin kaba shiyasa nace ita tayi dan haka nagama yankewa kar wanda yaƙara magana, babana ɗan albarka dawo kusa dani kagaya min damuwar ka kaji tafaɗa tare da dafa kafaɗar meer,
ganin ko motsawa baiyiba yasa ta fito daga cikin motar ta zagayo wajen sa sannan ta buɗe masa ƙofar ta kamo hannun sa bai musa mataba ya fito daga ciki basu shiga tace to fito kishiga fitowa ummy tayi ta koma driver seat sannan maama tace Ameesha ta shige ciki matsawa tayi sai ta fara saka meer aciki sannan itama ta shiga yazamana shine a tsakiyar maama da Ameesha,
tayar da motar ummy tayi tafara tuƙawa ahankali har suka hau kan titi suka fara tafiya cike da nutsuwa takeyi ba gudu kuma baiyi slow da yawa ba, Abu ne dake gaba yafara kwatan ta mata inda zatabi...,
maama ce ta jawo meer ta kwantar da kansa akan kafaɗar ta tace ɗan albarka waye ya taɓa min kai nasan wannan fushin naka ba abanza ba da kwai ƙwaƙƙwaran dalili ko har yanzu zuciyar bata fara sanyi ba,
shiru yayi baice da ita komai,
ganin hakan yasa ta ɗago da kansa tana kallon fuskar sa idon sa har yanzu yana nan ajansa bai raguba hakan da tagani kuma ya tabbatar mata da bazata taɓa samun amsa yanzu ba daga gare sa dan haka sai kawai tace kwanta anan ta nuna masa kan cinyar ta ko kunya baiji ba ƙato dashi ya kwantawa ƴar tsohuwa akan cinya,
Ameesha bata san loƙacin da bakin ta ya suɓice ba tace kai babba ne fa tana faɗa kuma tayi sauri tasa hannu ta toshe bakin ta,
dariya maama tayi tana kallon ta tace to ina ruwanki da girman sa bama son sa ido, tana gama faɗa mata haka tasa hannu tana shafa masa kai tana cewa idan bai kwanta ba waye zai kwanta kinga ke kina da daddar ki ni kuma ga nawa shalelen nafi ji dashi akan kowa duk wanda ya taɓasa ma sai inda ƙarfina ya ƙare,
ummy dake tuƙi tace wallahi maama wannan dakike gani ba ayi masa gwanin ta idan ya tashi rashin mutun cinsa har ke zai haɗa kar ƙiƙara lalata sa yaci gaba da abun da yake ya lafiyar kura bare ta ƴaƴan ta,
Maama tace au ashe ƴan baƙin cikin da yawa to kwa ƙwalelan ku cinya ce ya kwanta saidai ɗan baƙin ciki ya mutu,
Ameesha tayi dariya tace tabb wallahi abun ma ko kyan gani ma babu dan Allah maama kice ya tashi,
duk abun da suke yana jin su bai tankawa kowa ba saida yaji abun da Ameesha tace sannan ya girgiza kai tare da ɗaga ƙafafuwan sa gaba ɗaya biyun ya saukesu akan cinyar ta itama tare da matseta da jikin kujera yanda zaiyi blance ya miƙar da ƙafarsa,
Wayyo maama kinyi masa magana wallahi da nauyi ƙafata zata karye daman kuma zafi take mun tayi maganar cike da shagwaɓa kamar zatayi kuka,
dariya sosai maama tayi mata tace "haka yake so yaji sa daman idan yabar ƙafar sa aƙasa bazaiji daɗin kwanciyar ba amma kinga idan yayi haka sai yafi jin daidai,
miƙa hannu tayi ta ƙara gyara masa ƙafafun ya miƙar dasu da kyau sannan taci gaba da shafa masa gashin kansa tana ɗan bubbuga wa tace maza kayi yanda kake so a inda kake so kaji daɗi babban jikana, tayi maganar tana satan kallon Ameesha dan taji me zatace tana ɗan murmusawa,
hawaye Ameesha tafara zubarawa tace wallahi da nasan hakane da ban biyo kiba kinsa haka zaki min kika rabani da dadda ta,
to ko asaukeki koma maama tace da ita,
goge hawayen tayi tana haɗe rai tana turo baki tace "nidai wallahi kice masa ya ɗaga ni ƙafara zafi zata karye,
maama tace baki da baki bagaki gashi ba ke kigaya masa mana,
dafe kansa yayi tare da cewa oh God this girl is very trouble tsaki yaja tare da ɗan ranƙwafawa kanta zai taɓata tayi saurin ja da baya tana karkarwar jiki sai hawaye dake zirya a kumatun ta,
mamaki ne yakama sa ganin yanda ta wani matsa haushi ma ya hanasa motsawa wallahi badan ƴar uwar sa bace da sai yayi maganin ta,
hannu yasa ya fincikota ya ɗago da ita tsaye sannan ya riƙe hannun ta yafarajanta tana ta kuka tana cewa ta saketa tana kiran aunty Rasheeda sai turjewa take tana jan hannun ta amma ko gizau ɗin alamun zai saketa baiyi ba har suka fice daga gurin bata daina kukan ba tana juyawa baya tana waiwayon gurin,
saida sukaje wajen motar sannan ya sake ta ummy ce tayi saurin fitowa daga motar ta kama hannun ta tana kallon meer tace me yafaru da ita badai dukanta kayi ba daga shiga kiranka sai yarinya ta fito da kuka me kayi mata shiru yayi yana huci tare da kawar da kansa gefe baida biyar bata amsa kenan,
maida dubanta tayi ga Ameesha sannan tace ƴata me yafaru me yayi miki itama kasa bata amsa tayi saboda kukan da take,
ganin duk basu da niyara bada amsa tasa ummy ta shigar da ita motar tace sai kazo mutafi kazo ka shanya mutane mun kai wajen 30 minutes muna zaune muna jiran ka saboda ka raina mutane kuma kafito anayi maka magana ka saka yarinya kuka kuma kayi shiru kaƙi magana ta ƙarasa maganar cike da ta ƙaicin abun da yayi sannan ta shiga itama,
maama dake jinsu tayi shiru abayan mota ta ɗanyi murmushi sannan tace banda abunki tunda kika gansu haka ai ba lfy sai kibari muƙara sa sannan kowa yafara saukowa sai muji me yafaru ko kiyi masa uzuri muƙara sa,
kallon ta Ummy tayi tace Allah maama yaron ne ya iya abun haushi kafito da yarinya tana kuka kuma anyi masa magana yamaida mutane ƴan iska wallahi bana son wannan halayyar tasa da kullum gaba take mutum kullum sai baƙar zuciya da baƙin hali,
Murmushi dai maama ta ƙara yimata batace mata komai ba,
Abu ma da ransa ya ɓaci ya ɗan ɗaga murya yace ba magana ake maka bane in kuma baza katafi ba bani key ɗin ni sai inyi driving ɗin tunda kai ba a isa dakai ba idan kaga dama ka dawwama anan gurin atsaye har ranar da zaka mutu dan iskanci da wulaƙanci daga cewa bari ka shiga ka fito shine ka shiga kayi zaman ka ai da kasani baka fito ba kai zamanka acan shima dai faɗa ya rufe sa da shi, ashe duk wannan tsawon loƙacin da ya ɗauka aciki yana lugudar su Rasheeda suna nan suna jiran sa,
duk da faɗan da abu yayi masa amma ba aloƙacin ya shiga ba saida ya ƙara ɓata loƙaci yana tunanin su Rasheeda ji yake kamar ya koma ya cigaba da dukan su har sai yaga sundaina motsawa sannan ya rabu dasu dan gani yake su suka ƙara sakawa akayi masa faɗa yanzu abundai biyu ne ya haɗar masa ga ɓata masa ran da sukayi ga kuma faɗan Abu da ummy cike da ɓacin rai sai huci yake fitar wa kamar dafaffan abinci da ƙarfi yaja murfin motar kamar zai ɓallesa haka yajawo sa ya buɗe sannan ya shiga fuskar nan tasa tamau babu ɗigon annuri akanta idon sa har ƙanƙancewa suke saboda tsabar baƙin cikin da yake cin zuciyar sa gashi sai ta farfasa take,
yana tayar da motar yaja wani mugun reavers aguje ya kwashi motar kamar zai tashi sama haka gafara janta tunkan ya hau kan titin ma,
maama na ganin haka tayi saurin cewa ɗan gwaggo ina da magana ɗan tsayar da motar minti ɗaya baiji abun da tace ba yana shirin hawa titi abu yadaka masa tsawa tare da cewa ba magana ake maka ba wallahi idan baka shiga hankalin ka ba sai nayi maganin ka agunnan,
burkin ma da ƙarfi yataka sa duk saida sukayi gaba suka dawo Allah ma ya tsare babu wanda ya bugu,
cike da masifa Abu ya sauko zai sauke masa maama tayi saurin dakatar dashi tace yi shiru kar kace komai banni dashi badan Abu yaso ba ya rabu dashi amma shima zuciyar tasa akusa take yakaisa ƙarshe,
shiru motar ta ɗauka kowa yayi shiru dan Ameesha dake kuka dataga abun yafi ƙarfin tayi saurin yin shiru,
maama duk wannan halayyar tasu da suke babu abun da yabata haushi hakan ma da sukeyi ita daɗi yake mata tayi musu hakane dan aɗan samu loƙaci kowa zuciyar sa ta ɗan lafa,
bayan kamar minti goma duk suna jiran suji ta bakin amma tayi shiru,
saidaga bisani ta kalli ummy tace "kin iya tuƙi ko?
ummy ta kalle ta sannan tace "eh,
Maama tace "zakiya mayar damu gida,
ummy ta girgiza kai tace gaskiya maama ba lalle ba saboda bansan kan hanya ba ga kuma dare yayi ki barshi yakaimu kawai sai yatafi ahankali bari inyi masa magana,
maama tace "a'a rabu dashi ai ko kinyi masa bazai taɓa yin yanda akeso ba adai wannan halin da yake ciki kuma idan yayi tuƙin nan komai ma zai iya faruwa dan haka kiyi haƙuri kiyi sai in ringa nuna maki inda zaki bi,
ummy tace to maama tafaɗa tana niyar buɗe motar Abu yace "maama kawai dan ransa ya ɓaci kuma sai aringa rabuwa dashi waye ba ayi masa laifi kuma ka gansa nml idan rai yaɓaci hankali ai ba ya gushewa idan shi mahaukaci ne yayi tuƙin da zai kashemu kowama sai huta tunda shikaɗai Allah yayiwa zuciya,
maama tayi murmushi sosai sannan tace bashi kaɗai bane hardakai kaima ai kana da ita shiyasa bance kayi driving ɗin ba saboda kaima ranka yanzu aɓace yake koda ka karɓa kai kanka bazaka iya yin driving ɗin cikin hayyacin kaba shiyasa nace ita tayi dan haka nagama yankewa kar wanda yaƙara magana, babana ɗan albarka dawo kusa dani kagaya min damuwar ka kaji tafaɗa tare da dafa kafaɗar meer,
ganin ko motsawa baiyiba yasa ta fito daga cikin motar ta zagayo wajen sa sannan ta buɗe masa ƙofar ta kamo hannun sa bai musa mataba ya fito daga ciki basu shiga tace to fito kishiga fitowa ummy tayi ta koma driver seat sannan maama tace Ameesha ta shige ciki matsawa tayi sai ta fara saka meer aciki sannan itama ta shiga yazamana shine a tsakiyar maama da Ameesha,
tayar da motar ummy tayi tafara tuƙawa ahankali har suka hau kan titi suka fara tafiya cike da nutsuwa takeyi ba gudu kuma baiyi slow da yawa ba, Abu ne dake gaba yafara kwatan ta mata inda zatabi...,
maama ce ta jawo meer ta kwantar da kansa akan kafaɗar ta tace ɗan albarka waye ya taɓa min kai nasan wannan fushin naka ba abanza ba da kwai ƙwaƙƙwaran dalili ko har yanzu zuciyar bata fara sanyi ba,
shiru yayi baice da ita komai,
ganin hakan yasa ta ɗago da kansa tana kallon fuskar sa idon sa har yanzu yana nan ajansa bai raguba hakan da tagani kuma ya tabbatar mata da bazata taɓa samun amsa yanzu ba daga gare sa dan haka sai kawai tace kwanta anan ta nuna masa kan cinyar ta ko kunya baiji ba ƙato dashi ya kwantawa ƴar tsohuwa akan cinya,
Ameesha bata san loƙacin da bakin ta ya suɓice ba tace kai babba ne fa tana faɗa kuma tayi sauri tasa hannu ta toshe bakin ta,
dariya maama tayi tana kallon ta tace to ina ruwanki da girman sa bama son sa ido, tana gama faɗa mata haka tasa hannu tana shafa masa kai tana cewa idan bai kwanta ba waye zai kwanta kinga ke kina da daddar ki ni kuma ga nawa shalelen nafi ji dashi akan kowa duk wanda ya taɓasa ma sai inda ƙarfina ya ƙare,
ummy dake tuƙi tace wallahi maama wannan dakike gani ba ayi masa gwanin ta idan ya tashi rashin mutun cinsa har ke zai haɗa kar ƙiƙara lalata sa yaci gaba da abun da yake ya lafiyar kura bare ta ƴaƴan ta,
Maama tace au ashe ƴan baƙin cikin da yawa to kwa ƙwalelan ku cinya ce ya kwanta saidai ɗan baƙin ciki ya mutu,
Ameesha tayi dariya tace tabb wallahi abun ma ko kyan gani ma babu dan Allah maama kice ya tashi,
duk abun da suke yana jin su bai tankawa kowa ba saida yaji abun da Ameesha tace sannan ya girgiza kai tare da ɗaga ƙafafuwan sa gaba ɗaya biyun ya saukesu akan cinyar ta itama tare da matseta da jikin kujera yanda zaiyi blance ya miƙar da ƙafarsa,
Wayyo maama kinyi masa magana wallahi da nauyi ƙafata zata karye daman kuma zafi take mun tayi maganar cike da shagwaɓa kamar zatayi kuka,
dariya sosai maama tayi mata tace "haka yake so yaji sa daman idan yabar ƙafar sa aƙasa bazaiji daɗin kwanciyar ba amma kinga idan yayi haka sai yafi jin daidai,
miƙa hannu tayi ta ƙara gyara masa ƙafafun ya miƙar dasu da kyau sannan taci gaba da shafa masa gashin kansa tana ɗan bubbuga wa tace maza kayi yanda kake so a inda kake so kaji daɗi babban jikana, tayi maganar tana satan kallon Ameesha dan taji me zatace tana ɗan murmusawa,
hawaye Ameesha tafara zubarawa tace wallahi da nasan hakane da ban biyo kiba kinsa haka zaki min kika rabani da dadda ta,
to ko asaukeki koma maama tace da ita,
goge hawayen tayi tana haɗe rai tana turo baki tace "nidai wallahi kice masa ya ɗaga ni ƙafara zafi zata karye,
maama tace baki da baki bagaki gashi ba ke kigaya masa mana,