Sashe 45
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"miƙewa tayi tana goge bakin ta da tissue sannan ta dubi minjin nata tace masa muje ko tanacen tana jiran mu fa,
shima miƙewa yayi yana gyara zaman galas din dake manne akan fuskarsa
cikin yaren su na larabci yake cewa nifa wlh har yanzu nakasa yarda da abun da kike fada dan wallahi abun yaban mamaki sosai ace mata tayi tsawon shekaru a kwance amma ace yau rana daya ta mike harma tana magana gaskiya wannan abun mamaki ne dan ya matuƙar daure min kai,
"kamo hannunsa tayi tare da daga kai tana kallon sa tace haba abu meer dan Allah kade ana maganar wannan kwa ba wani abun mamaki bane babu yanda Allah ba yaso yayi yanda yaso shi ya dora mata kuma shi yaye mata lokaci guda dan haka ni banga abun mamaki ba daman kullum addu'ar mu kenan Allah ya tashi kafaɗunta kuma Allah ya amshi addu'ar mu kaga sai mu ajiye batun mamaki munan farin cikin mu da godiyar mu ga ubangiji Allah ya ƙara mata lafiya kuma yabamu ikon gano inda danginta suke domin muqarasa ladanmu da mukayi niyya Allah ya cika mana burinmu akanta musauke nayin da muka daukarwa kanmu,
dan shafa fuskar ta yayi yana dan murmushi yace to shikenan na dena mata tagari Allah yayi miki albarka shiyasa nake sonki saboda sanin yakamatanki da kike dashi Allah yabaku lada keda babana du kuka tsaya ganin tasamu lafiya gashi kuma yau Allah yayi tashin nata Allah yataimakeku yabaku ikon cika aikin da kuka dauka,
"itama cike da jin dadin maganar mijin nata tana ta faman smiling tace Ameen ai hardakai, "yace a'a ni mainayi akanta ai kune duk kuke dawainiya da ita saida Allah yabiyaku Ni ba abun da natsinana mata tunda tazo kune komai nata amma yanzu nima zan shiga ciki domin asamin ladan naku yafaɗa yana ƙara sakin wani murmushin rungume shi tayi kadan sannan ta sakeshi tace muje dan Allah nasanka zancen ka baya ƙarewa yanzu sai mufi awanni amma batare da ka gama ba to meye aciki dan nayi zancen da yar aljanna idan banyi dakeba dawa kikeson inyi,.
bana gajiya wane dake shiyasa kikaga idan munatare inata riƙeaki da zancen,
to naji tace tare da kamo hannun sa suka fito atare kamar wani ƙaramin yaro saida ta zaunar dashi akan royal chair din sannan ta juya ta tafi dakin da ta bar maama,
yanzuma de kamar dazu haka tadawo ta same guri guda idan batayi ƙarya bama da saitace ko motsawa batayi ba,
jin anshigo yasa maama dagowa ta dubeta, fuskar ta cike da murmushin farin ciki taƙaraso gabanta tana cewa afuwan nadade ko nsbarki kina ta jira,
ba komai wlh cewar maama,.
yafito zamu iya fita,
tana rufe baki, maama ta miƙe tace yauwa to nuje ko dan jinta take kamar akan ƙaya take zaune ta matsu su mayar da ita gida,
yanzuma saida ta kama riqeta sannan suka fita daga dakin,.
suma ƙarasawa sukayi tare da zaunar da ita kan kujerar da take facing din ta Abu,
Suna fitowa saiga meer shima ya fito tare da qaraswa kan kujera shima yasamu waje yazauna tunda yafito idonsa akanta har yakai ga zama bai janye ba saida bisani yajanye idon sa daga kanta tare da mayar dasu kan Abu sannan yace sabahul khairi ya Abu,
ɗagowa Abu yayi yana duban nadan nasa sannan yace yau kuma ahaka za agaidani to ban amsaba yaƙarasa fadi yana sakin wani murmushin.
kai kasamu gaisuwar ma ni yau ko irinta bansamu ba cewar ummy
tunda suka fara maganar ba wanda ya tankawa hasalima daga ƙarshe mayar da kansa yayi jikin kujera ya kwantar harda rufe idon sama,
tunda ta zauna bata dago ta kalli kowa daga cikin su duk datasan su kallonta suke,
ummy ce tafara magana "to Alahamdulillah sai mufara dayiwa annabi salati kamar yanda ya kamata (yana da kyau idan za ayi zama anaso afara bude taro da addu'a koda mutum biyune kufara dayiwa annabi salati sannan kuyi addu'a kafin kufara abun da ya haɗa ku)
suma hakan sukayi bayan sungama salatin Ummy ta ɗora musu da addu'a,
Sannan ta dubi abu tace to Abu meer ko kai zakayi mata bayani?
a'a kawai kiyi mata wannan ai aikin kine kiyafi cancanta dakiyi shi,
dan hararar wasa tayi masa taƙasan ido batare da kowa ya lura da su ba, be kulata ba sai kawai murmushi da ya mayar mata dashi, kawar da kanta tayi gefe sannan tace tom maama takira sunan ta sai lokacin maama ta dago ta dubi inda suke idonta tafara saukewa akan ummy sannan ta mayar dashi kan abu da ya sunkuyar da kansa yana ƙokarin ɗaukar glass dinsa da tun shigowar sa falon ya cire yanzu kuma yaji yana bukatar sa shiyasa bata samu damar kallon fuskar saba,
ina saurarinki cewar maama, tare da mayar da kanta ƙasa,
cikin nutsuwa maama tafara yimata bayanin yanda suka hadu da ita tun lokacin da aka kawota daga wani asibitin zuwa nasu da adadin shekarun da ta dauka akwance awajen su kafin gurin suma kuma tayi shekaru da yawa awancen asibitin dan a ƙalla de a ƙiyasi zatakai wajen shekara ashirin da wani abun tana kwance babu hankali ajikin ta basu rage mata komai ba saida suka bata labari har zuwa yau data farfaɗo,
wannan labarin ba ƙaramin girgizata yayi ba jin adadun shekarun data dauka kuma batare da wani ɗaya daga yan uwanta tane taba to me yafaru da ita, itade abun datake iya tunawa shine danta da kuma mijin ta sai kuma iyayen ta amma fa sudin ma bazatace gasuba kawaidai aranta tasan dasu,
Ummy ce ta katse mata tunanin ta dacewa amma yanzu Alahamdulillah maama tunda har kindawo cikin hayyacinki munason kigaya mana ko ke wacece kuma awane gari kike kinga sai mu hadu gaba dayan mu muje,
ɗagowa maama tayi tana dubasu da kyau sannan tace maganar gaskiya bansan daga inda nake ba abunde da zan iya tunawa shine nasande ina da da kuma ina da miji amma ko kammanin su bazan iya tunawa ba bare kuma garin da nake,
Amma kubani lokaci ko Allah zaisa intuna koda garin da nake ne amma daga wane gari aka kawo ni nan kugayamin ko zan iya tunawa taƙarasa maganar muryarta cike da rauni ga hawayen da ya ke zubowa daga idonta ita kanta batasan da zubarsuba wani iri take jin jikinta kamar tana son tuna wani abun amma takasa ga wani irin ciwon kai da taji yana shirin rufeta hannu kawai tasa ta dafe danji take kamar zai tsage gida biyu kuma dazu batajin sa yanzu kawai tafara jinsa lokaci daya,
Abu ne dubi meer yace kasan daga inda aka kawota tunda kai aka kawowa ita,
kai ya girgiza masa sannan yace amma de inada Number dinsa bari in kirasa daukar wayarsa yayi yashiga laluben number wancen mutumin da suka kawota cikin sa'a kwa yasameta danna masa kira yayi tare da sanya wayar a speaker yanda kowa zaiji cikin rashin sa'a kam yana kira akace layin akashe yake ƙara kirayayi nanma still akashe sai da ya gwada wajen sau biyar amma duk taƙi shiga dole ya haƙura yadena kira,ummy tace zuwa anjima ya gwada ko Allah zaisa ta shiga,..
Abu ne ya kalli maama yace maama yanzu ko sunanki bazaki iya tunawa ba kinga da sai muje gidan Radio da kuma gidan tv da jaridu sai a watsa cigiyar ki ako ina ko Allah zaisa adace,
ɗagowa tayi taba kallon suna hada ido taji kanta yaƙara sara mata da ƙarfi da harsaida takaita da sakin ƙara tare da cewa kaina kaina wyyo kaina tafaɗa ta na sake riƙe kan da hannuwan ta sosai take jinsa kamar zai rabe gida biyu,
da sauri duk sukayi kanta suna mata sannu amma ba wanda ta iya saurara ciwon saima ƙara gaba yake,
nanfa hankalinsu yaƙara tashi suna ta tunani abun yi ummy ce ta zauna kusa da ita tare da tayata riƙe kan ganin de abun is not easy yasa ummy cewa muje asibiti kawai meer kamota muje Abu ne yayi saurin dakatar dasu yace a'a wannan inma kunje asibiti ba abun da zaku iyayi mata saboda baku da maganin da zaku bata ko kun bata bazai taba yimata aiki bashi take buƙata ba a halin yanzu, yaƙarasa maganar tare da zaro wayar sa yace bari akira malami kawai shikaɗai ne solution a halin yanzu,
Meer yace amma Abu....
Ummy ta daga masa hannun tare da cewa karkace komai hakan shi yakammata nikaina mantawa nayi da batun malamin da haryasa nace muje asibiti amma yanzu nagane hakan bata buƙatar wani drugs addu'a kadai take buƙata,
shiru yayi be ƙara magana ba tunda sunrunjaye sa dole yabisu a yanda sukeso ,
cikin sa'a kuwa bugu daya malamin da abu yake kira dagawa akayi tare da cewa "Assalamu alaikum warah matullah amsawa abu yayi sannan suka shiga gaisawa kafin daga baya yayi masa bayanin abun dake faruwa ,
ba bata lokaci kuwa malamin yace gashinan zuwa abashi minti talatin zai iso daha sukayi sallama ya ajiye wayar,.
yamaida kallonsa garesu sannan yasanar dasu yanda sukayi da cewa gashinan zuwa,
Sosai sukaji dadin hakan cigaba sukayi da yi mata sannu,.
ummy dake riƙe da ita duk addu'ar datazo bakinta yitake tana tofa mata,
gaba dayan suma haɗuwa sukayi suna yimata amma fa shiru kakeji itade bawani sauyi datake ji dan jitake ma kamar wani zafin suke ƙara mata,
ahaka suna tsaye akanta cikin rashin hankali da damuwa da kowanne su ya tsinci kansa,
ita kuma tanata faman damke kannata ga wasu zafafan hawaye masu dumi da suke zubo mata duk wanda yaga baiwar Allahn nan sai ya tausaya mata,
Suna cikin haka wayar abu tafa ringing da sauri yayi picking din call din yana dagawa yace kazo ne? ok kashigo kawai yana ajiye wayar yabar wajen ya nufi hanyar waje dan shigowa dashi,
yana fita badadewa suka dawo tare ƙarasowa sukayi inda take kallo daya malamin yayi mata ya kawar dakai tare da dan girgiza kai sannan yacewa su Ummy su saketa dakinta tayi tare da tashi daga kan kujerar tabashi waje,
shima miƙewa yayi yana gyara zaman galas din dake manne akan fuskarsa
cikin yaren su na larabci yake cewa nifa wlh har yanzu nakasa yarda da abun da kike fada dan wallahi abun yaban mamaki sosai ace mata tayi tsawon shekaru a kwance amma ace yau rana daya ta mike harma tana magana gaskiya wannan abun mamaki ne dan ya matuƙar daure min kai,
"kamo hannunsa tayi tare da daga kai tana kallon sa tace haba abu meer dan Allah kade ana maganar wannan kwa ba wani abun mamaki bane babu yanda Allah ba yaso yayi yanda yaso shi ya dora mata kuma shi yaye mata lokaci guda dan haka ni banga abun mamaki ba daman kullum addu'ar mu kenan Allah ya tashi kafaɗunta kuma Allah ya amshi addu'ar mu kaga sai mu ajiye batun mamaki munan farin cikin mu da godiyar mu ga ubangiji Allah ya ƙara mata lafiya kuma yabamu ikon gano inda danginta suke domin muqarasa ladanmu da mukayi niyya Allah ya cika mana burinmu akanta musauke nayin da muka daukarwa kanmu,
dan shafa fuskar ta yayi yana dan murmushi yace to shikenan na dena mata tagari Allah yayi miki albarka shiyasa nake sonki saboda sanin yakamatanki da kike dashi Allah yabaku lada keda babana du kuka tsaya ganin tasamu lafiya gashi kuma yau Allah yayi tashin nata Allah yataimakeku yabaku ikon cika aikin da kuka dauka,
"itama cike da jin dadin maganar mijin nata tana ta faman smiling tace Ameen ai hardakai, "yace a'a ni mainayi akanta ai kune duk kuke dawainiya da ita saida Allah yabiyaku Ni ba abun da natsinana mata tunda tazo kune komai nata amma yanzu nima zan shiga ciki domin asamin ladan naku yafaɗa yana ƙara sakin wani murmushin rungume shi tayi kadan sannan ta sakeshi tace muje dan Allah nasanka zancen ka baya ƙarewa yanzu sai mufi awanni amma batare da ka gama ba to meye aciki dan nayi zancen da yar aljanna idan banyi dakeba dawa kikeson inyi,.
bana gajiya wane dake shiyasa kikaga idan munatare inata riƙeaki da zancen,
to naji tace tare da kamo hannun sa suka fito atare kamar wani ƙaramin yaro saida ta zaunar dashi akan royal chair din sannan ta juya ta tafi dakin da ta bar maama,
yanzuma de kamar dazu haka tadawo ta same guri guda idan batayi ƙarya bama da saitace ko motsawa batayi ba,
jin anshigo yasa maama dagowa ta dubeta, fuskar ta cike da murmushin farin ciki taƙaraso gabanta tana cewa afuwan nadade ko nsbarki kina ta jira,
ba komai wlh cewar maama,.
yafito zamu iya fita,
tana rufe baki, maama ta miƙe tace yauwa to nuje ko dan jinta take kamar akan ƙaya take zaune ta matsu su mayar da ita gida,
yanzuma saida ta kama riqeta sannan suka fita daga dakin,.
suma ƙarasawa sukayi tare da zaunar da ita kan kujerar da take facing din ta Abu,
Suna fitowa saiga meer shima ya fito tare da qaraswa kan kujera shima yasamu waje yazauna tunda yafito idonsa akanta har yakai ga zama bai janye ba saida bisani yajanye idon sa daga kanta tare da mayar dasu kan Abu sannan yace sabahul khairi ya Abu,
ɗagowa Abu yayi yana duban nadan nasa sannan yace yau kuma ahaka za agaidani to ban amsaba yaƙarasa fadi yana sakin wani murmushin.
kai kasamu gaisuwar ma ni yau ko irinta bansamu ba cewar ummy
tunda suka fara maganar ba wanda ya tankawa hasalima daga ƙarshe mayar da kansa yayi jikin kujera ya kwantar harda rufe idon sama,
tunda ta zauna bata dago ta kalli kowa daga cikin su duk datasan su kallonta suke,
ummy ce tafara magana "to Alahamdulillah sai mufara dayiwa annabi salati kamar yanda ya kamata (yana da kyau idan za ayi zama anaso afara bude taro da addu'a koda mutum biyune kufara dayiwa annabi salati sannan kuyi addu'a kafin kufara abun da ya haɗa ku)
suma hakan sukayi bayan sungama salatin Ummy ta ɗora musu da addu'a,
Sannan ta dubi abu tace to Abu meer ko kai zakayi mata bayani?
a'a kawai kiyi mata wannan ai aikin kine kiyafi cancanta dakiyi shi,
dan hararar wasa tayi masa taƙasan ido batare da kowa ya lura da su ba, be kulata ba sai kawai murmushi da ya mayar mata dashi, kawar da kanta tayi gefe sannan tace tom maama takira sunan ta sai lokacin maama ta dago ta dubi inda suke idonta tafara saukewa akan ummy sannan ta mayar dashi kan abu da ya sunkuyar da kansa yana ƙokarin ɗaukar glass dinsa da tun shigowar sa falon ya cire yanzu kuma yaji yana bukatar sa shiyasa bata samu damar kallon fuskar saba,
ina saurarinki cewar maama, tare da mayar da kanta ƙasa,
cikin nutsuwa maama tafara yimata bayanin yanda suka hadu da ita tun lokacin da aka kawota daga wani asibitin zuwa nasu da adadin shekarun da ta dauka akwance awajen su kafin gurin suma kuma tayi shekaru da yawa awancen asibitin dan a ƙalla de a ƙiyasi zatakai wajen shekara ashirin da wani abun tana kwance babu hankali ajikin ta basu rage mata komai ba saida suka bata labari har zuwa yau data farfaɗo,
wannan labarin ba ƙaramin girgizata yayi ba jin adadun shekarun data dauka kuma batare da wani ɗaya daga yan uwanta tane taba to me yafaru da ita, itade abun datake iya tunawa shine danta da kuma mijin ta sai kuma iyayen ta amma fa sudin ma bazatace gasuba kawaidai aranta tasan dasu,
Ummy ce ta katse mata tunanin ta dacewa amma yanzu Alahamdulillah maama tunda har kindawo cikin hayyacinki munason kigaya mana ko ke wacece kuma awane gari kike kinga sai mu hadu gaba dayan mu muje,
ɗagowa maama tayi tana dubasu da kyau sannan tace maganar gaskiya bansan daga inda nake ba abunde da zan iya tunawa shine nasande ina da da kuma ina da miji amma ko kammanin su bazan iya tunawa ba bare kuma garin da nake,
Amma kubani lokaci ko Allah zaisa intuna koda garin da nake ne amma daga wane gari aka kawo ni nan kugayamin ko zan iya tunawa taƙarasa maganar muryarta cike da rauni ga hawayen da ya ke zubowa daga idonta ita kanta batasan da zubarsuba wani iri take jin jikinta kamar tana son tuna wani abun amma takasa ga wani irin ciwon kai da taji yana shirin rufeta hannu kawai tasa ta dafe danji take kamar zai tsage gida biyu kuma dazu batajin sa yanzu kawai tafara jinsa lokaci daya,
Abu ne dubi meer yace kasan daga inda aka kawota tunda kai aka kawowa ita,
kai ya girgiza masa sannan yace amma de inada Number dinsa bari in kirasa daukar wayarsa yayi yashiga laluben number wancen mutumin da suka kawota cikin sa'a kwa yasameta danna masa kira yayi tare da sanya wayar a speaker yanda kowa zaiji cikin rashin sa'a kam yana kira akace layin akashe yake ƙara kirayayi nanma still akashe sai da ya gwada wajen sau biyar amma duk taƙi shiga dole ya haƙura yadena kira,ummy tace zuwa anjima ya gwada ko Allah zaisa ta shiga,..
Abu ne ya kalli maama yace maama yanzu ko sunanki bazaki iya tunawa ba kinga da sai muje gidan Radio da kuma gidan tv da jaridu sai a watsa cigiyar ki ako ina ko Allah zaisa adace,
ɗagowa tayi taba kallon suna hada ido taji kanta yaƙara sara mata da ƙarfi da harsaida takaita da sakin ƙara tare da cewa kaina kaina wyyo kaina tafaɗa ta na sake riƙe kan da hannuwan ta sosai take jinsa kamar zai rabe gida biyu,
da sauri duk sukayi kanta suna mata sannu amma ba wanda ta iya saurara ciwon saima ƙara gaba yake,
nanfa hankalinsu yaƙara tashi suna ta tunani abun yi ummy ce ta zauna kusa da ita tare da tayata riƙe kan ganin de abun is not easy yasa ummy cewa muje asibiti kawai meer kamota muje Abu ne yayi saurin dakatar dasu yace a'a wannan inma kunje asibiti ba abun da zaku iyayi mata saboda baku da maganin da zaku bata ko kun bata bazai taba yimata aiki bashi take buƙata ba a halin yanzu, yaƙarasa maganar tare da zaro wayar sa yace bari akira malami kawai shikaɗai ne solution a halin yanzu,
Meer yace amma Abu....
Ummy ta daga masa hannun tare da cewa karkace komai hakan shi yakammata nikaina mantawa nayi da batun malamin da haryasa nace muje asibiti amma yanzu nagane hakan bata buƙatar wani drugs addu'a kadai take buƙata,
shiru yayi be ƙara magana ba tunda sunrunjaye sa dole yabisu a yanda sukeso ,
cikin sa'a kuwa bugu daya malamin da abu yake kira dagawa akayi tare da cewa "Assalamu alaikum warah matullah amsawa abu yayi sannan suka shiga gaisawa kafin daga baya yayi masa bayanin abun dake faruwa ,
ba bata lokaci kuwa malamin yace gashinan zuwa abashi minti talatin zai iso daha sukayi sallama ya ajiye wayar,.
yamaida kallonsa garesu sannan yasanar dasu yanda sukayi da cewa gashinan zuwa,
Sosai sukaji dadin hakan cigaba sukayi da yi mata sannu,.
ummy dake riƙe da ita duk addu'ar datazo bakinta yitake tana tofa mata,
gaba dayan suma haɗuwa sukayi suna yimata amma fa shiru kakeji itade bawani sauyi datake ji dan jitake ma kamar wani zafin suke ƙara mata,
ahaka suna tsaye akanta cikin rashin hankali da damuwa da kowanne su ya tsinci kansa,
ita kuma tanata faman damke kannata ga wasu zafafan hawaye masu dumi da suke zubo mata duk wanda yaga baiwar Allahn nan sai ya tausaya mata,
Suna cikin haka wayar abu tafa ringing da sauri yayi picking din call din yana dagawa yace kazo ne? ok kashigo kawai yana ajiye wayar yabar wajen ya nufi hanyar waje dan shigowa dashi,
yana fita badadewa suka dawo tare ƙarasowa sukayi inda take kallo daya malamin yayi mata ya kawar dakai tare da dan girgiza kai sannan yacewa su Ummy su saketa dakinta tayi tare da tashi daga kan kujerar tabashi waje,