Sashe 95
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jin murayar sa yasata ɗagowa tana ganin shine ta faɗaɗa fara'ar fuskarta tana miƙewa tsayi tare da cewa oyo oyo wata sabon gani kode ɓatan hanya kayi baka saniba shima fuska aɗan sake yace inajin dai nayi ɓatan hanyar bari injuya wataƙil bana nan bane yafaɗa tare da ɗan juyawa kamar zai koma tayi saurin dakatar dashi murmushi sukayi gaba ɗayan su sannan yasamu kujera yazauna itama zama tayi sannan suka shiga gaisawa cike da kewar juna na andaɗe ba ahaɗu ba,
tace "wallahi yaron nan baka da kirki yanzu ga baki ga hanci amma sai infi shekara bangan ƙeyar kaba acikin gidan nan,
"kinsande ai ba agarin nake zama ba kuma idan nazoma bawani daɗewa nake ba, nake komawa shiyasa,
"daman haka kake cewa kullum idan anyi maka magana yanzu ko kwana 2 kake a garin bazaka iya bada awa ɗaya ba kazo mugaisa ba bare ma kanafin kwanakin 2 bade kayi niya ba kawai,
"tode yanzu kiyi haƙuri hajjaju abar abun da yariga ya wuce tundade yanzu gani agabanki,
"kace haka mana yanzn ma ni banyarda dakai ba nasan wani abunne yakawo ka,
"aidai nazo ke nifa idan kika takura min sai intashi in tafiyata,
"hmmm to ai shikenan nayi shiru da bakin amma kuma wannan yarinyar fa bansan taba a ina ka samota,
kallon sumy yayi da ta wani takure guri ɗaya tunda ta suka shigo ta gaida matar bata ƙara ko motsawa ba kamar wacce take a tsorace haka take zaune awajen,
"wannan baƙuwa ce nakawo miki ita,
ɗan harar wasa tayi masa tace" bangane baƙuwa ba kode sirikar ce sai yanzu Allah ya kawota,
"kinga matsalara dake kenan shiyasa bana son zuwa wajen ki to ba wata sirika tana cikin wani haline shiyasa nakawo ta nan ki ɗan riƙe min ita kafin nan da wani loƙaci zanzo na ɗauketa, yanzu de bani da loƙacin yi miki bayani zan dawo gobe sai muyi maganar,
"tofa wane irin hali kuma ai yau yakamata kayi min bayani ko sai infi jin daɗin zama da ita amma kawai ka kawota kace zaka wani dawo gobe salon innemeka in rasa dan nasan halin ka bakada tabbas,
"Allah hajjaju zan dawo tunda nafaɗa yanzu sauri nake ne zanje wani wajenne shiyasa nabiyo nakawo miki ita kuma nasan ke kaɗai ce zaki iya yimin wannan abun,
"nifa bana son wani daɗin bakin ka daka saba yi min amma de shikenan na rabu dakai kaje kadawo ɗin ina jiran ka,
"yauwa hajjajuna nagode bari inje yafaɗa tare da muƙewa tsaye sannan ya kalli sumy da takejin kamar tace masa bazata zauna ba amma ba hali dole ta zauna duk da bata san ko ina ne yakawo ta ba tade san kawai bazai taɓa cutar da itaba,
"kizauna anan zan dawo gobe zamuyi magana dake kisaki jikin ki anan wannan kakata ce bakida matsala da ita komai kikeso ki tambayeta kinji?
kai ta ɗaga masa sannan tace "nagode cikin sanyin murya,
jiyayi tausayin ta yaƙara kamasa yanasane yaƙi tamabayar ta abun dake faruwa da ita saboda yasan yanzu take cikin halin ba lalle tagaya masa komai ba idan ma zata gaya masa to sai tayi masa kuka shikuma bayaso shiyasa yabarta zuwa gobe koma jibi dan baya tunanin zaizo goben faɗe dai kawai yayi yasan zuwa loƙacin ta dawo cikin nutsuwar ta...,
sallama yayi da su sannan yafita daga gidan,
tanaji tana ganin yafita yabarta badan tasoba hakannan taji gidan bai kwanta mata araiba,
yana fita hajjaju ta kalleta awani wulaƙance tace keɗin wacece daga ina ya ɗauko ki shi duk wani shirgi ya iya jajubowa kansa yarasa inda zai zuba bolar sa sai gidana,
gabanta taji yafaɗi daman shiyasa taji batason gidan yanzu agaban sa ta nuna komai nml amma daga fitar sa zata fara yi mata wannan abun to inaga taci gaba da zama aikwa yana zuwa gobe zata bisa gwanda yamayar da ita gida tasaba daman da waccen wahalar amma wannan bata san ya kallar halin ta yake ba,
tsawa ta daka mata "ba magana nake miki ba kinyi min shiru wata kon ga ƴar iska namiki magana ko,
aɗan zabure tace "a'a " kiyi haƙuri amma nima kaina bansan ko ni wacece ba nade taso a hannun mahaifina kishiyar mahai....
"ke ke ke dakata ni ba dogon zance na tambaye kiba meye alaƙarki dashi me ya haɗaku,
hawaye har yafara zubo mata cikin muryar kuka tace "babu abun da yake tsakanin mu,
ƙarya kike banyarda ba to barima kiji ingaya miki idan ma bacci kike ki farka Sameer ba sa'an yin kibane yafi ƙarfin ki nesa ba kusa ba kifita daga harkar sa inma kina tunanin wani abun akansa to kicire tun kan loƙaci ya ƙure miki,
shiru sumy tayi tana tunanin ikon Allah yau taga takanta daga zuwa sai faman uban surutu takeyi da wani abunma bata gane me take nufi ko wayace mata tana da wata manufa akansa shikenan yanzu mutum bazai taimake ka ba sai da wata alaƙa a tsakanin su tab aikam yazama dole tabar gidan dan bazata juri cin mutumci da zarafi ba bataji ba bata gani ba ta gwammace ta koma gida aci gaba yimata tasan wannan gidan ubantane kuma tasaba dashi,
haka matar nan taitayi mata bala'i ta inda take shiga batanan take fita ba daga haɗuwa sai masifa sai kace daman ƙiris take jira,
saida tagaji dan kanta sannan ta tashi tabarmata falon tare dayi mata gargaɗin koda wasa tasake ta sanar sam wani abun na lahira sai yafita jin daɗi,
zaune tayi afalon duk jikin ta babu daɗi tana tunanin kode tayi tafiyar tama kawai yanzu sai kuma tayi wani tunani gwanda ta tsaya inyazo gobe sukayi maganar ita tayarda ma yakaita inda ya rufe mata mahaifi itama ya haɗa da ita ya rufesu hakan sai yafi mata kwanciyar hankali,
da wannan shawarar ta barwa ranta tayi haƙuri taci gaba da zaman falon ita kaɗai,
(wannan matar itace ƴar autar su Ammah ƙanwa take ga Ammah saidai ita halin su baizo ɗayaba dan bata iya zama da mutane ba ita komai sai nata idan kaga kuna shiri da ita to kai najikin tane ko kuma tana son wani agurin ka sai kaga tana nan nan dakai abun da yasa kuma take son sam shikuma saboda tanaso ahaɗa auren su da jikarta itama kaf jikokin ta tafi ji da yarinyar shiyasa take jansa ajiki wannan kenan,,
************************
*Maama*
bayan maama tagama basu labari tabari ta fashe da kuka tare da komawa kan kujera ta zauna gaba ɗayan su cike da tausawa suka shiga bata haƙuri,
Ummy ce tafara magana "gskiya waɗannan mutanen basu da imani yanzu mutum da gidan mijin sa da ƴaƴan amma arabasu ta ƙarfi da yaji saboda da tsabar son abun duniya meye abun soma asuarauta nasan duk dan saboda itane suka rabaki da iyalan ki irin waɗannan bai kamata ana barin suba ai wannan abun da suka aikata miki maama bake yakamata ki ɗauki mataki da kanki ba da hukuma yakamata ahaɗasu duk wani wanda yake cikin masarautar sai ankamasa zasu fito da wanda yashirya miki wannan ƙullin kamar fa kisan kai sukai yara tun suna ciki aringa kashe su ansamu kuma ɗaya yazo duniya shima arabasa da mahaifiyar sa wataƙil ma kuma kashe shi sukayi fa ai wallahi maama yanzunnan basai anjima ba za muje gidan mutafar musu da hukuma abi miki haƙƙin ki dan wallahi sai inda ƙarfinmu ya ƙare, ummy sai faman zuba take ko numfasawa batayi jitake kamar ita akayiwa haka ko kuma wani ɗan uwanta najiki abun ba ƙaramin haushi yabata ba,
Abu ma ya ɗora da nasa nima hakan nayi tunani ai bawani ɓata loƙaci kawai muje yanzu mu shigar da report sannan mu tafi gidan ba gidan sarki ba ko gidan shugaban kasa ne yau sai hukuma ta shiga kuma anyi sharri'a ko shi sarkinne da laifi wallahi sai ankamasa tunda ga hujjoji abayyane ba a ɓoye ba, abun haushin ma indai basa sa hannun saba meyasa tsawon loƙacin nan basu nemetaba ai kamata yayi ba ko ina su baza neman ta gari gari basai iya garin suba amma duk sunyi burus to kowa sai ya kwashi kashin sa ahannu duk wani me sa hannun a al'amarin,
ummy tace "dole kuwa koma waye sai anɗau mataki akansa, gashi kuma duk de mugun tarsu Allah yayi bazata mutuba kuma gashi Allah yanuna musu ishara ya haɗata da jikarta ta hanya mefi sauƙi kuma in sha Allah ɗanki bai mutu ba sai anbinciko mahaifin ta aduk inda yake yanda baki mutuba da yardar Allah ma gaba ɗaya ƴaƴan ki suna raye babu wanda yarasa ransa sai kun koma cikin gidan ku ko suna so ko basa so Allah yafisu,
Abu yace insha Allah wannan azaune take shigarta gidan kamar ta shiga ne domin yanzu za ayita ta ƙare basai anje ko ina ba dan haka zama bai ganmu ba ku tashi gaba ɗayan ku mutafi,
MEER ne yayi saurin miƙe tsaye yace ba wata hukuma da za akira ni nan da kaina zanyi maganin ko wane ɗan iska ɗaya bayan ɗaya sai na halaka su wallahi bazan barsu ba,
maama sai murmushi jin daɗi take tasamu masu ƙwato mata ƴancin ta ba dangin iya bana baba amma gashi sunzame mata gatan rayuwa badan suba tasan da tuni wani labarin ake ba wannan ba,
cike da farin ciki tace "tace"kuyi haƙuri bari inkatse muku hanzarin ku ta bakin yaron nan wannan ba maganar hukuma bace nima nafiso inɗau mataki da kaina inyaso daga baya idan aka gama tara komai akasan masu hannu aciki sai a shigar da ƙarar daga baga baya ina ganin hakan sai yafi mana sauƙi, yanzu tunanin ta inda zamu fara yakamata muyi tunda tace wasu sun fara bincike aciki yakamata ta haɗamu dasu inyaso sai muji wane abu suka gano daga nan sai mu ɗora daga inda suka tsaya,
tace "wallahi yaron nan baka da kirki yanzu ga baki ga hanci amma sai infi shekara bangan ƙeyar kaba acikin gidan nan,
"kinsande ai ba agarin nake zama ba kuma idan nazoma bawani daɗewa nake ba, nake komawa shiyasa,
"daman haka kake cewa kullum idan anyi maka magana yanzu ko kwana 2 kake a garin bazaka iya bada awa ɗaya ba kazo mugaisa ba bare ma kanafin kwanakin 2 bade kayi niya ba kawai,
"tode yanzu kiyi haƙuri hajjaju abar abun da yariga ya wuce tundade yanzu gani agabanki,
"kace haka mana yanzn ma ni banyarda dakai ba nasan wani abunne yakawo ka,
"aidai nazo ke nifa idan kika takura min sai intashi in tafiyata,
"hmmm to ai shikenan nayi shiru da bakin amma kuma wannan yarinyar fa bansan taba a ina ka samota,
kallon sumy yayi da ta wani takure guri ɗaya tunda ta suka shigo ta gaida matar bata ƙara ko motsawa ba kamar wacce take a tsorace haka take zaune awajen,
"wannan baƙuwa ce nakawo miki ita,
ɗan harar wasa tayi masa tace" bangane baƙuwa ba kode sirikar ce sai yanzu Allah ya kawota,
"kinga matsalara dake kenan shiyasa bana son zuwa wajen ki to ba wata sirika tana cikin wani haline shiyasa nakawo ta nan ki ɗan riƙe min ita kafin nan da wani loƙaci zanzo na ɗauketa, yanzu de bani da loƙacin yi miki bayani zan dawo gobe sai muyi maganar,
"tofa wane irin hali kuma ai yau yakamata kayi min bayani ko sai infi jin daɗin zama da ita amma kawai ka kawota kace zaka wani dawo gobe salon innemeka in rasa dan nasan halin ka bakada tabbas,
"Allah hajjaju zan dawo tunda nafaɗa yanzu sauri nake ne zanje wani wajenne shiyasa nabiyo nakawo miki ita kuma nasan ke kaɗai ce zaki iya yimin wannan abun,
"nifa bana son wani daɗin bakin ka daka saba yi min amma de shikenan na rabu dakai kaje kadawo ɗin ina jiran ka,
"yauwa hajjajuna nagode bari inje yafaɗa tare da muƙewa tsaye sannan ya kalli sumy da takejin kamar tace masa bazata zauna ba amma ba hali dole ta zauna duk da bata san ko ina ne yakawo ta ba tade san kawai bazai taɓa cutar da itaba,
"kizauna anan zan dawo gobe zamuyi magana dake kisaki jikin ki anan wannan kakata ce bakida matsala da ita komai kikeso ki tambayeta kinji?
kai ta ɗaga masa sannan tace "nagode cikin sanyin murya,
jiyayi tausayin ta yaƙara kamasa yanasane yaƙi tamabayar ta abun dake faruwa da ita saboda yasan yanzu take cikin halin ba lalle tagaya masa komai ba idan ma zata gaya masa to sai tayi masa kuka shikuma bayaso shiyasa yabarta zuwa gobe koma jibi dan baya tunanin zaizo goben faɗe dai kawai yayi yasan zuwa loƙacin ta dawo cikin nutsuwar ta...,
sallama yayi da su sannan yafita daga gidan,
tanaji tana ganin yafita yabarta badan tasoba hakannan taji gidan bai kwanta mata araiba,
yana fita hajjaju ta kalleta awani wulaƙance tace keɗin wacece daga ina ya ɗauko ki shi duk wani shirgi ya iya jajubowa kansa yarasa inda zai zuba bolar sa sai gidana,
gabanta taji yafaɗi daman shiyasa taji batason gidan yanzu agaban sa ta nuna komai nml amma daga fitar sa zata fara yi mata wannan abun to inaga taci gaba da zama aikwa yana zuwa gobe zata bisa gwanda yamayar da ita gida tasaba daman da waccen wahalar amma wannan bata san ya kallar halin ta yake ba,
tsawa ta daka mata "ba magana nake miki ba kinyi min shiru wata kon ga ƴar iska namiki magana ko,
aɗan zabure tace "a'a " kiyi haƙuri amma nima kaina bansan ko ni wacece ba nade taso a hannun mahaifina kishiyar mahai....
"ke ke ke dakata ni ba dogon zance na tambaye kiba meye alaƙarki dashi me ya haɗaku,
hawaye har yafara zubo mata cikin muryar kuka tace "babu abun da yake tsakanin mu,
ƙarya kike banyarda ba to barima kiji ingaya miki idan ma bacci kike ki farka Sameer ba sa'an yin kibane yafi ƙarfin ki nesa ba kusa ba kifita daga harkar sa inma kina tunanin wani abun akansa to kicire tun kan loƙaci ya ƙure miki,
shiru sumy tayi tana tunanin ikon Allah yau taga takanta daga zuwa sai faman uban surutu takeyi da wani abunma bata gane me take nufi ko wayace mata tana da wata manufa akansa shikenan yanzu mutum bazai taimake ka ba sai da wata alaƙa a tsakanin su tab aikam yazama dole tabar gidan dan bazata juri cin mutumci da zarafi ba bataji ba bata gani ba ta gwammace ta koma gida aci gaba yimata tasan wannan gidan ubantane kuma tasaba dashi,
haka matar nan taitayi mata bala'i ta inda take shiga batanan take fita ba daga haɗuwa sai masifa sai kace daman ƙiris take jira,
saida tagaji dan kanta sannan ta tashi tabarmata falon tare dayi mata gargaɗin koda wasa tasake ta sanar sam wani abun na lahira sai yafita jin daɗi,
zaune tayi afalon duk jikin ta babu daɗi tana tunanin kode tayi tafiyar tama kawai yanzu sai kuma tayi wani tunani gwanda ta tsaya inyazo gobe sukayi maganar ita tayarda ma yakaita inda ya rufe mata mahaifi itama ya haɗa da ita ya rufesu hakan sai yafi mata kwanciyar hankali,
da wannan shawarar ta barwa ranta tayi haƙuri taci gaba da zaman falon ita kaɗai,
(wannan matar itace ƴar autar su Ammah ƙanwa take ga Ammah saidai ita halin su baizo ɗayaba dan bata iya zama da mutane ba ita komai sai nata idan kaga kuna shiri da ita to kai najikin tane ko kuma tana son wani agurin ka sai kaga tana nan nan dakai abun da yasa kuma take son sam shikuma saboda tanaso ahaɗa auren su da jikarta itama kaf jikokin ta tafi ji da yarinyar shiyasa take jansa ajiki wannan kenan,,
************************
*Maama*
bayan maama tagama basu labari tabari ta fashe da kuka tare da komawa kan kujera ta zauna gaba ɗayan su cike da tausawa suka shiga bata haƙuri,
Ummy ce tafara magana "gskiya waɗannan mutanen basu da imani yanzu mutum da gidan mijin sa da ƴaƴan amma arabasu ta ƙarfi da yaji saboda da tsabar son abun duniya meye abun soma asuarauta nasan duk dan saboda itane suka rabaki da iyalan ki irin waɗannan bai kamata ana barin suba ai wannan abun da suka aikata miki maama bake yakamata ki ɗauki mataki da kanki ba da hukuma yakamata ahaɗasu duk wani wanda yake cikin masarautar sai ankamasa zasu fito da wanda yashirya miki wannan ƙullin kamar fa kisan kai sukai yara tun suna ciki aringa kashe su ansamu kuma ɗaya yazo duniya shima arabasa da mahaifiyar sa wataƙil ma kuma kashe shi sukayi fa ai wallahi maama yanzunnan basai anjima ba za muje gidan mutafar musu da hukuma abi miki haƙƙin ki dan wallahi sai inda ƙarfinmu ya ƙare, ummy sai faman zuba take ko numfasawa batayi jitake kamar ita akayiwa haka ko kuma wani ɗan uwanta najiki abun ba ƙaramin haushi yabata ba,
Abu ma ya ɗora da nasa nima hakan nayi tunani ai bawani ɓata loƙaci kawai muje yanzu mu shigar da report sannan mu tafi gidan ba gidan sarki ba ko gidan shugaban kasa ne yau sai hukuma ta shiga kuma anyi sharri'a ko shi sarkinne da laifi wallahi sai ankamasa tunda ga hujjoji abayyane ba a ɓoye ba, abun haushin ma indai basa sa hannun saba meyasa tsawon loƙacin nan basu nemetaba ai kamata yayi ba ko ina su baza neman ta gari gari basai iya garin suba amma duk sunyi burus to kowa sai ya kwashi kashin sa ahannu duk wani me sa hannun a al'amarin,
ummy tace "dole kuwa koma waye sai anɗau mataki akansa, gashi kuma duk de mugun tarsu Allah yayi bazata mutuba kuma gashi Allah yanuna musu ishara ya haɗata da jikarta ta hanya mefi sauƙi kuma in sha Allah ɗanki bai mutu ba sai anbinciko mahaifin ta aduk inda yake yanda baki mutuba da yardar Allah ma gaba ɗaya ƴaƴan ki suna raye babu wanda yarasa ransa sai kun koma cikin gidan ku ko suna so ko basa so Allah yafisu,
Abu yace insha Allah wannan azaune take shigarta gidan kamar ta shiga ne domin yanzu za ayita ta ƙare basai anje ko ina ba dan haka zama bai ganmu ba ku tashi gaba ɗayan ku mutafi,
MEER ne yayi saurin miƙe tsaye yace ba wata hukuma da za akira ni nan da kaina zanyi maganin ko wane ɗan iska ɗaya bayan ɗaya sai na halaka su wallahi bazan barsu ba,
maama sai murmushi jin daɗi take tasamu masu ƙwato mata ƴancin ta ba dangin iya bana baba amma gashi sunzame mata gatan rayuwa badan suba tasan da tuni wani labarin ake ba wannan ba,
cike da farin ciki tace "tace"kuyi haƙuri bari inkatse muku hanzarin ku ta bakin yaron nan wannan ba maganar hukuma bace nima nafiso inɗau mataki da kaina inyaso daga baya idan aka gama tara komai akasan masu hannu aciki sai a shigar da ƙarar daga baga baya ina ganin hakan sai yafi mana sauƙi, yanzu tunanin ta inda zamu fara yakamata muyi tunda tace wasu sun fara bincike aciki yakamata ta haɗamu dasu inyaso sai muji wane abu suka gano daga nan sai mu ɗora daga inda suka tsaya,