Sashe 90
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ba magana nake miki ba? "cikin kuka tace dan Allah kayi haƙuri nidai kafita bazan ƙaraba dan Allah kafita,
shiru yayi yana binta da wani irin mugun kallo yarasa ma wane irin hukunci zaiyi mata nayi masa wannan ƙarar acikin kunne gashi kuma ta cije shi ji yake kamar ya rufeta da mugun duka da zaisa tadena numfashi haka yayi tsaye akanta shi baifitaba kuma shi bai daina kallon ta ba kuma baita ɓata ba,..... itama kuma bata tashi ba daga gurin tana nan yanda take sai hawaye dake zubo mata kamar famfo.....
ummy dake ɗaki ma saida tajiyo ƙarar duka gidan ma saida yaɗauki ƙarar da tayi maama da bacci tajiyo ƙarar kamar amafarki ahankali ta shiga buɗe idon ta tana salati ta tashi zaune tare da dafe kanta tana tunanin ƙarar wacece haka ta tasheta daga baccin da take me daɗi tana mafarki tashi tayi ta wuce bandaki dan tayi wanka tafiya taji meke faruwa ko ba lafiya ba,
ummy dake ƙoƙarin dauko mata kaya jin ƙarar yasata tabar ɗaukowa ta fito da sauri ta fara taka benen dan ita atunanin ta ko faɗiwar ta ƙara yi,
tana zuwa taji ƙofar ɗakin arufe da ƙarfi ta bubbuga tana kiran sunanshi,
yakai hannunsa kenan zai damƙo gashin kanta yaji bugun ƙofar ko ba afaɗa ba yasan ummy ce dan haka da sauri ya janye hannun sa tare da fita daga banɗakin ya nufo wajen ƙofar yana ja ta buɗu ashe daman ƙofar ba akulle take ba kallon sa tayi tace me yake faruwa najiyo ihunta ko wani abun kayi mata?
kai ya girgiza mata yace ni kuma ummy me zan mata ba abun da nayi mata nima ina nan azaune najiyo ƙararta shine naje bakin ƙofar nake tambayar ta me yasameta tace faɗuwa tayi amma yanzude ta tashi tama ce ta kusa gama wankan,
"ayya Allah sarki wallahi nima saida nayi tunanin hakan nace ko faɗuwa tayi ashede hakanne daman nasan da ƙyar zata iya yin tafiya ƙafar nan fa naga alamar wataƙil sai mun kaita asibiti dan kamar ƙara kunbura tayi,
Meer yace eh nima haka nake tunani bari mugama sai muje adubata ko tasamu gocewar ƙashi,
ummy tace to shikenan yanzu bari in maida itama can ɗakin kawai ta shirya idan muka karya sai mutafi gaba ɗaya yanzu je ka taso maama ta shirya muci abinci bari ni intaimakawa wannan yarinyar infito da ita,
badan yaso ba ya amsa mata sannan ya fice daga ɗakin ransa babu daɗi na rashin hukunta tan da baiyi ba amma ba komai zasu haɗu agaba dan haka ya sauka ƙasa ya nufi ɗakin maama nocking yayi ta bashi izinin shigowa yana shiga yama tarar har ta shirya gaida ita yayi sannan yasanar da ita aiken ummy tace ai tama gama suje kawai dan haka atare suka fito dashi inda yaga an jajjere abinci wajen dinning nan yajata sukaje suka zauna yace sujira anan yanzu zasu fito,
kai yaro nikuwa intambaye ka ɗazu ina bacci naji kamar ƙarar yaro bande saniba macece ko namiji ko ba anan gidan bane,
yatsina fuska yayi yace eh anan gidan ne munyi baƙuwa ne ɗazu shine ta faɗi aƙasa shiyasa kikaji tayi wannan ƙarar suna tare da ummy yanzu zasu fito,
maama tace baƙuwa kuma daga ina daga zuwan mu sai baƙuwa ko daman kuna da ƴan uwa anan ne,
"a'a bamu da kowa"
ammade yanzu kiyi shiru kawai kibari idan ummy tafito tagaya miki ko wacece ita danni bazan iya doguwar magana ba ina baki labari.....
da mamaki ta kalle sa amma batace masa komai ba kawai tayi shiru kamar yanda ya nuna yana da bukatar hakan dan haka bata ƙara ko kallon inda yake ba bare tayi masa magana dan itama fa akwai miskilan ci dan yama fi yawa a halaye ta dan magana bata dameta ba.......
ummy nashiga taga Ameesha tsugunne tana faman kuka da sauri taje tana yi mata sannu sannan ta miƙar da ita da ta tai maka mata ta ƙarasa wankan tana ta faman jijjin kunya shaka har suka ƙarasa ta kamota suka fito jikin ta ɗaure da towel suna tafiya tana yi mata sannu har suka fito daga ɗakin suka fara saukowa kan benen dake yana yin falon mutum idan ya sauko daga sama bazaiga na kan dinning ba haka shima nakan dinning ɗin bazaiga me saukowa ba dan haka har suka sauko suka shige basu gansu ba,
ɗayan ɗakin da yake extra ta kaita ta zaunar sannan taje ta lalubo mata wata ƴar doguwar riga da ita ta ɗage mata kuma tayi mata kaɗan daman sannan ta kawo mata tabata ta saka amma duk da haka ta yi mata yawa yawo take aciki bata daura ɗan kwali ba tabar gashin ta dake daure babu komai afuskar ta amma tayi kyau dan ma fuskar tata ta ɗan kun bura saboda kukan da tasha,
kamo hannun ta ummy tayi tana ɗan ɗingisawa ta taka ƙafar da kyar da kuma taimakon ummy suka fito daga ɗakin dinning ɗin ta nufa da ita acewar ta idan ta zaunar da ita sai taje ta taso sauran kowa yafito suci abinci sai kuma taga harma sun rigata zuwa,
da ɗan fara'arta ta ƙarasa gurin tana gaida maama, maama ta amsa mata gaisuwar idon ta yana kan Ameesha da kanta ke ƙasa batare da ta ɗago ba kawai tace ina kwana,
maimakon maama ta amsa mata gaisuwar sai kawai tace a ina kuka samo yarinya naji ɗanki yace wai baƙuwa kukayi amma inbari inkin fito in tambaye ki ko wacece,
jin abun da tace yasa Ameesha ɗagowa dan ganin mai maganar caraf idon su ya haɗe da na juna,
maama ba ƙaramin tsorata tayi ba da ganinta ji tayi ƙirjinta ya wani irin bugawa sakamakon kamanni da tagani a fuskar yarinyar,
da ƙyar ta iya haɗo kalmomin bakin tace ya sunanki?
kallon ta Ameesha ta ƙarayi sannan tace Ameesha,
"A'a na gaskiya kuma full name zaki gaya min,
dan numfasawa Ameesha tayi sannan tace Khadijah Sameer ya.........
ai bata ƙarasa faɗar sunan ba maama tayi zunbur ta miƙe cikin ɗaga murya tace Sameer Sameer Sameer de...... sai ambaton sunan sameer take takasa wata maganar,
gaba ɗayansu suka shiga binta da kallon mamaki.......✍️✍️
Please more comment
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/6, 11:35 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 82
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
" maama ce ta fara takawa ahankali har ta karasa gaban Ameesha taba zuwa takara kurawa fuskarta ido tade tabbatar da kamannin de datagani da gaske ne,
"ina iyayen ki suke ina kuma mahaifin naki, maama ke tambayar ta,
Ameesha shiru tayj takasa bata amsa itama tana kallon ta,
Ummy tace "maama wai meke faruwa kin santane naga kina mara kallon sani,
Juyo maama tayi tana kallon ta tace ko bansan taba amma wannan duk inda ta shiga ta fito tabbas jini nace wallahi yarinyar nan jinina ce ni naji hakan ajikina kallo daya naimata nagane hakan domin ga kamannin dana nan afuskar ta kamar su daya sak tana fitowa naga kamar shi sak,
duk mikewa sukayi suna kara duban su da mamaki dan har suna tunanin anyama kuwa ba ciwon tane ya tashi ba,
ummy ce ta karasa gabanta tare da riko hannun ta tace maama anya kuwa dagaske ne wannan fa yarinyar dazu suka hadu da babana yanzu kina ganin har zaki iya tuna kamannin sa bayan kindade rabon ki dashi inaganin de gaskiya kamace kawai ki manta da wannan maganar kawai kizo muci abinci sai kisha magani,
Kasake maama tayi tana kallon ta idanun ta har sun cicciko da hawaye ta bude baki da kyar tace me kike nufi da insha magani kina nufin ina haukane bansan me nake ba bani da tunani bansan kama ba nida dana taya kike tunanin zan iya manta kamannin sa har yanzu kamannin sa basu bar idona ba ina tuna lokacin da mukayi rayuwa dashi dan haka koma me zakuce kuce amma nidai nasan wannan yarinyar jini nace gashinan tace sunan baban ta sameer kuma nima dana sunan shi sameer,
wallahi ke jini nace kar ki dauki maganar su ina cikin hankalina nake wannan maganar kitaimaka maama duk tabi ta rude sai zuba surutu take tana hawaye tana jan Ameesha sutafi ita kawai akaita wajen danta, ita kuma Ameesha taki binta kuma taki cewa komai sai kuka da takeyi itama takasa magana,
Abu ne da yagama karantar su gaba dayan su yakaraso gabansu batare da yace da su komai ba ya riko hannun Ameesha itama maama ya riko hannun ta sannan yace ya kamata mu zauan sai anfi fahimtar juna yana fadar haka yajasu zuwa falo suma su ummy da meer binsu sukayi abaya,
Afalon kowa yazaunada kyar maama ta zauna shima tare da Ameesha kujera daya suka zauna tarirrike mata hannu dan jitake kamar zata gudu idan tasake ta,
Abu ne yafara magana sunan maama ya kira ta bata amsa masa ba kuma bata dago ba saboda hankalin ta gaba daya yana kan Ameesha sai kara kallon ta take,
maama yakamata kafin kifara yanke hukun ci kifara jin ko ita wacece ban karyata kiba nacewar jinin kice domin jini ba karya bane ko baki fada ba ga kamannin ku kuna kama ana kallon ku ansan jini daya ne saidai kuma banda tabbacin hakan saboda hakan tana iya faruwa kaga me kama dakai alhalin kuma baku hada dangi ba amma de yanzu muna so kifara bamu labarin ki inyaso sai itama muji nata labarin kinga tanan za agane idan kuna da alaka idan kuma labarin ku yasha bambam kinga baku da wata alaka sai mu dauka amatsayin kama ce kawai,
shiru yayi yana binta da wani irin mugun kallo yarasa ma wane irin hukunci zaiyi mata nayi masa wannan ƙarar acikin kunne gashi kuma ta cije shi ji yake kamar ya rufeta da mugun duka da zaisa tadena numfashi haka yayi tsaye akanta shi baifitaba kuma shi bai daina kallon ta ba kuma baita ɓata ba,..... itama kuma bata tashi ba daga gurin tana nan yanda take sai hawaye dake zubo mata kamar famfo.....
ummy dake ɗaki ma saida tajiyo ƙarar duka gidan ma saida yaɗauki ƙarar da tayi maama da bacci tajiyo ƙarar kamar amafarki ahankali ta shiga buɗe idon ta tana salati ta tashi zaune tare da dafe kanta tana tunanin ƙarar wacece haka ta tasheta daga baccin da take me daɗi tana mafarki tashi tayi ta wuce bandaki dan tayi wanka tafiya taji meke faruwa ko ba lafiya ba,
ummy dake ƙoƙarin dauko mata kaya jin ƙarar yasata tabar ɗaukowa ta fito da sauri ta fara taka benen dan ita atunanin ta ko faɗiwar ta ƙara yi,
tana zuwa taji ƙofar ɗakin arufe da ƙarfi ta bubbuga tana kiran sunanshi,
yakai hannunsa kenan zai damƙo gashin kanta yaji bugun ƙofar ko ba afaɗa ba yasan ummy ce dan haka da sauri ya janye hannun sa tare da fita daga banɗakin ya nufo wajen ƙofar yana ja ta buɗu ashe daman ƙofar ba akulle take ba kallon sa tayi tace me yake faruwa najiyo ihunta ko wani abun kayi mata?
kai ya girgiza mata yace ni kuma ummy me zan mata ba abun da nayi mata nima ina nan azaune najiyo ƙararta shine naje bakin ƙofar nake tambayar ta me yasameta tace faɗuwa tayi amma yanzude ta tashi tama ce ta kusa gama wankan,
"ayya Allah sarki wallahi nima saida nayi tunanin hakan nace ko faɗuwa tayi ashede hakanne daman nasan da ƙyar zata iya yin tafiya ƙafar nan fa naga alamar wataƙil sai mun kaita asibiti dan kamar ƙara kunbura tayi,
Meer yace eh nima haka nake tunani bari mugama sai muje adubata ko tasamu gocewar ƙashi,
ummy tace to shikenan yanzu bari in maida itama can ɗakin kawai ta shirya idan muka karya sai mutafi gaba ɗaya yanzu je ka taso maama ta shirya muci abinci bari ni intaimakawa wannan yarinyar infito da ita,
badan yaso ba ya amsa mata sannan ya fice daga ɗakin ransa babu daɗi na rashin hukunta tan da baiyi ba amma ba komai zasu haɗu agaba dan haka ya sauka ƙasa ya nufi ɗakin maama nocking yayi ta bashi izinin shigowa yana shiga yama tarar har ta shirya gaida ita yayi sannan yasanar da ita aiken ummy tace ai tama gama suje kawai dan haka atare suka fito dashi inda yaga an jajjere abinci wajen dinning nan yajata sukaje suka zauna yace sujira anan yanzu zasu fito,
kai yaro nikuwa intambaye ka ɗazu ina bacci naji kamar ƙarar yaro bande saniba macece ko namiji ko ba anan gidan bane,
yatsina fuska yayi yace eh anan gidan ne munyi baƙuwa ne ɗazu shine ta faɗi aƙasa shiyasa kikaji tayi wannan ƙarar suna tare da ummy yanzu zasu fito,
maama tace baƙuwa kuma daga ina daga zuwan mu sai baƙuwa ko daman kuna da ƴan uwa anan ne,
"a'a bamu da kowa"
ammade yanzu kiyi shiru kawai kibari idan ummy tafito tagaya miki ko wacece ita danni bazan iya doguwar magana ba ina baki labari.....
da mamaki ta kalle sa amma batace masa komai ba kawai tayi shiru kamar yanda ya nuna yana da bukatar hakan dan haka bata ƙara ko kallon inda yake ba bare tayi masa magana dan itama fa akwai miskilan ci dan yama fi yawa a halaye ta dan magana bata dameta ba.......
ummy nashiga taga Ameesha tsugunne tana faman kuka da sauri taje tana yi mata sannu sannan ta miƙar da ita da ta tai maka mata ta ƙarasa wankan tana ta faman jijjin kunya shaka har suka ƙarasa ta kamota suka fito jikin ta ɗaure da towel suna tafiya tana yi mata sannu har suka fito daga ɗakin suka fara saukowa kan benen dake yana yin falon mutum idan ya sauko daga sama bazaiga na kan dinning ba haka shima nakan dinning ɗin bazaiga me saukowa ba dan haka har suka sauko suka shige basu gansu ba,
ɗayan ɗakin da yake extra ta kaita ta zaunar sannan taje ta lalubo mata wata ƴar doguwar riga da ita ta ɗage mata kuma tayi mata kaɗan daman sannan ta kawo mata tabata ta saka amma duk da haka ta yi mata yawa yawo take aciki bata daura ɗan kwali ba tabar gashin ta dake daure babu komai afuskar ta amma tayi kyau dan ma fuskar tata ta ɗan kun bura saboda kukan da tasha,
kamo hannun ta ummy tayi tana ɗan ɗingisawa ta taka ƙafar da kyar da kuma taimakon ummy suka fito daga ɗakin dinning ɗin ta nufa da ita acewar ta idan ta zaunar da ita sai taje ta taso sauran kowa yafito suci abinci sai kuma taga harma sun rigata zuwa,
da ɗan fara'arta ta ƙarasa gurin tana gaida maama, maama ta amsa mata gaisuwar idon ta yana kan Ameesha da kanta ke ƙasa batare da ta ɗago ba kawai tace ina kwana,
maimakon maama ta amsa mata gaisuwar sai kawai tace a ina kuka samo yarinya naji ɗanki yace wai baƙuwa kukayi amma inbari inkin fito in tambaye ki ko wacece,
jin abun da tace yasa Ameesha ɗagowa dan ganin mai maganar caraf idon su ya haɗe da na juna,
maama ba ƙaramin tsorata tayi ba da ganinta ji tayi ƙirjinta ya wani irin bugawa sakamakon kamanni da tagani a fuskar yarinyar,
da ƙyar ta iya haɗo kalmomin bakin tace ya sunanki?
kallon ta Ameesha ta ƙarayi sannan tace Ameesha,
"A'a na gaskiya kuma full name zaki gaya min,
dan numfasawa Ameesha tayi sannan tace Khadijah Sameer ya.........
ai bata ƙarasa faɗar sunan ba maama tayi zunbur ta miƙe cikin ɗaga murya tace Sameer Sameer Sameer de...... sai ambaton sunan sameer take takasa wata maganar,
gaba ɗayansu suka shiga binta da kallon mamaki.......✍️✍️
Please more comment
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/6, 11:35 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 82
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
" maama ce ta fara takawa ahankali har ta karasa gaban Ameesha taba zuwa takara kurawa fuskarta ido tade tabbatar da kamannin de datagani da gaske ne,
"ina iyayen ki suke ina kuma mahaifin naki, maama ke tambayar ta,
Ameesha shiru tayj takasa bata amsa itama tana kallon ta,
Ummy tace "maama wai meke faruwa kin santane naga kina mara kallon sani,
Juyo maama tayi tana kallon ta tace ko bansan taba amma wannan duk inda ta shiga ta fito tabbas jini nace wallahi yarinyar nan jinina ce ni naji hakan ajikina kallo daya naimata nagane hakan domin ga kamannin dana nan afuskar ta kamar su daya sak tana fitowa naga kamar shi sak,
duk mikewa sukayi suna kara duban su da mamaki dan har suna tunanin anyama kuwa ba ciwon tane ya tashi ba,
ummy ce ta karasa gabanta tare da riko hannun ta tace maama anya kuwa dagaske ne wannan fa yarinyar dazu suka hadu da babana yanzu kina ganin har zaki iya tuna kamannin sa bayan kindade rabon ki dashi inaganin de gaskiya kamace kawai ki manta da wannan maganar kawai kizo muci abinci sai kisha magani,
Kasake maama tayi tana kallon ta idanun ta har sun cicciko da hawaye ta bude baki da kyar tace me kike nufi da insha magani kina nufin ina haukane bansan me nake ba bani da tunani bansan kama ba nida dana taya kike tunanin zan iya manta kamannin sa har yanzu kamannin sa basu bar idona ba ina tuna lokacin da mukayi rayuwa dashi dan haka koma me zakuce kuce amma nidai nasan wannan yarinyar jini nace gashinan tace sunan baban ta sameer kuma nima dana sunan shi sameer,
wallahi ke jini nace kar ki dauki maganar su ina cikin hankalina nake wannan maganar kitaimaka maama duk tabi ta rude sai zuba surutu take tana hawaye tana jan Ameesha sutafi ita kawai akaita wajen danta, ita kuma Ameesha taki binta kuma taki cewa komai sai kuka da takeyi itama takasa magana,
Abu ne da yagama karantar su gaba dayan su yakaraso gabansu batare da yace da su komai ba ya riko hannun Ameesha itama maama ya riko hannun ta sannan yace ya kamata mu zauan sai anfi fahimtar juna yana fadar haka yajasu zuwa falo suma su ummy da meer binsu sukayi abaya,
Afalon kowa yazaunada kyar maama ta zauna shima tare da Ameesha kujera daya suka zauna tarirrike mata hannu dan jitake kamar zata gudu idan tasake ta,
Abu ne yafara magana sunan maama ya kira ta bata amsa masa ba kuma bata dago ba saboda hankalin ta gaba daya yana kan Ameesha sai kara kallon ta take,
maama yakamata kafin kifara yanke hukun ci kifara jin ko ita wacece ban karyata kiba nacewar jinin kice domin jini ba karya bane ko baki fada ba ga kamannin ku kuna kama ana kallon ku ansan jini daya ne saidai kuma banda tabbacin hakan saboda hakan tana iya faruwa kaga me kama dakai alhalin kuma baku hada dangi ba amma de yanzu muna so kifara bamu labarin ki inyaso sai itama muji nata labarin kinga tanan za agane idan kuna da alaka idan kuma labarin ku yasha bambam kinga baku da wata alaka sai mu dauka amatsayin kama ce kawai,