Sashe 37
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
abagaren meer kuma yana kudanar da aikin sa cikin kwanciyar hankali amma fa beda mutunci ko kadan kowa tsoron sa yake ji saboda fadan sa gashi da fadan rashin gaskiya kuma abu kadan zakayi yace ya kore ka beda aboki be qawa saboda girman kasan da jijida kai babu wanda ya isa ya tunkare sa da wata maganar baya dariya baya magana sai yaga dama kuma itama sai ta zamar masa dole inbaiga dama ba idan kaje kana masa magana ko da zaka kwana agun ko daga kai ya kalle ka bayayi bare yayi maka magana gashi da shegiyar mugunta wanda inbaiga dama ba har marasa lafiya yakeyiwa saidai kuma duk abunsa yana dagawa marassa lafiya qafa yana kuka dasu yanda yakamata baya kuskurewa ko wasa awajen aiki shiyasa duk wanda yaga yasa wasa a aikin sa koda tsautsayi ne yajawo hakan tofa sai ya koresa koma yahada maka da duka ba ruwansa duk girmanka shiyasa kowa yaje shakkar ko anhanya su hadu dan akwai wadanda ma idan suka gansa kafi yazo waje sun nemi wajen buya basa hada hanya dashi,
mata kwa dayawa suna crushing akansa amma ba wacce tayi gigin tunkarar sa wata sabuwar maikaciyace da ka dauka da bata sana halinsa ba tsautsayi yasa taje masa wai tana wani kwarkwasa da saka takalmi me tsini dan ta ja hankalin sa da tashiga office dinsa harda jan rigarta yanda qirjinta zaifito da kyau wai ita gata cikakkiyar yar iska yana zaune akan kujera yaji shigowar mutum amma be dago yavkalle ta ba bazato ba tsammani kawai yaji ana shafa masa baya tare da cewa hy dear tabb babbar magana marya mace kuma hannun ta ajikin sa cike da zafin nama yatashi tsaye yajuyo afusace sai kawai ta rungume sa cak ya tsaya be qara motsawa ba jin hakan yasa ta qara narke masa ajiki tare da goga masa kirjinta aqijinsa ganin be motsaba tafara tunanin tarkonta yayi kamu dan haka sai ta dago kanta tana wani kashe ido tare da fari da idanun ta ta shafa fuskarsa da hannu daya hannu ya dora agadon bayan ta tare da sauke zip din rigar ya balle bra din wani irin ajiyar zuciya tasauke jin saukar hannun sa ajikin farata qara narke wa tayi ta kwanta akan kirjinsa daman doguwar rigace ajinkin hannunta ma malline ajiki zip din kuma har wajen duwawun ta yake ga mamakin sa sai yaga ko pant bata sakaba kar kada kai yayi basani ba har ya sauke mata rigar harqasa tare da jefar da bra din har wani lunshe ido take tana sauke numfashi da shaqar daddadan turaren jikin sa kamar saukar aradu haka taji ya buga mata hannu sa atsakiyar kai ba shiri ta sakeshi wata qatuwar waya yajawo akusa da table dinsa tare da kaimata shaqa awuya ta hada ta da bango kanta ya bugu qara tasaki tana dafe kanta wayar ya daga yafara zuba mata ita ta ko ina ihu take kamar ranta zai fita amma babu wanda ya iya kawo mata agaji duk da kasancewar wasu mutanen suna jiyo ta amma suna tsoron shigowa,
sosai yazage yana tafkarta harsaida yafara ganin jini ajikin ta amma be qaleta ba yace gaba da zuba mata taba ihu azabace tasata suma ganin ta dena motsi yasashi gane sume masa tayi ruwa yaje ya dauko me sanyin tsiya yazo ya juye mata roba daya afuska da sauri ta farfado tana qara sakin kukan azaba memakon yabar ta sai kawai yaciga ba da dukan ta kamar yasamu jaka saida yatabbatar da cewa ya hada mata jikin ta ya hadu sannan a haka a turarar ya ruqo qafarta yafara jawota zuwa hanyar waje acikin mawuyacin halin da take ciki ta bude baki da kyar tace kayana kar kafitar dan ahaka na roqeka ko kallonta beyi ba sai canqasan qasa da hausarsa da bata fita yace ba iskanci kike so ba aigwara kinunawa kowa ke shegiyace sai afiyarda daganan yayi shiru yajefota wajen tare da mayar da qofara ya rufe har ya rufe sai kuma ya tuna da kayan ta aciki budewa yayi yaga mutane har sun fara taruwa ana kallon ta suna ganin bude qofar sa kowa yafara beman hanyar guduwa tsaki yaja tare da nuna wani namiji da hannu alamar yazo gabansane yafadi yana tunanin karde ko shima dukan nasa zaiyi be isa yaki zuwa ba dan haka dole ya lallaba cike da fargaba ya shiga office din kayan kawai yanuna masa da hannu lamar yavwkashe su ajiyar zuciya ya sauke tare da kwasar su yayi saurin fita harda hadawa da dan gudu gudun sa,
yana fitowa mutanen gurin harsun qara taruwa kowa na kallon ta babu wanda yayi yunqurin taimaka mata da wani abun da zafa rufe jikin ta dashi,
ita kuma tana gefe ta takure guri daya sai karkarwa take tasaka hannun ta dafe qirjinta dashi sai faman kuka take jitayi andora mata kaya ajikin ta wani kukan taqara saki sakamakon zafin data qara ji da yadora mata akan ciwukanta jikin ta duk ya fara tashi yayi shatin bulala ture kayan tayi taci gaba da kukan ta saboda batason ma tashi qafafunta bazasu iya daukan ta ba ga kunya da tagama rufeta bazata iya hada ido da kowa ba,
wata qawartace ta qaraso gurin da sauri tana cewa subhanallah tima me yake faruwa ta juyo tana kallon su da jiran qarin bayani nan fa akafara gayamata abun da suka gani wani ne daga cikinsu daman haushin ta yakeji tunfarkon zuwanta yace yana sonta amma taci masa mutunci saboda tana taqama da kyaunta da irin halittar da Allah yabata me daukan hankalin maza shiyasa take ji tawuce ajin kowa,
budar bakinsa cike da sheqiyanci dajin dadin yanayin da yaganta yana dariya budar bakin sa sai cewa yayi iskanci taje aka koya mata anfita iyawa ga qarshen iskanci ne ta dauka irin tane amma yanzu ai tagane ba daidan tabane mudin da take rainawa yanzu bamaso abun da ake mana gadara dashi gashi abaina nasi abun ma ashe akayane yake kyau dan nidai yanzu ko kyauta baza mu karba ba sai akai wani wajen yaqara sa fada yana qara nunata da hannu tare da sakin wata dariyar kowa Allah wadai yake da abun da taje tayi,
gashinan yanzu ankoya mata ai an koya mata hankali magnin dan iska kenan nan fa gurin yafara daukar magana kowa nafadar albarkancin bakinsa masu jin haushin ta sukaji dadin abun harda dariyar su wasu kuma tabasu tausayi sun tausaya mata,
wasu kuma sun qara jinjinawa rashin tausayin sa da wulakancin sa abun har yakai ga kayiwa mutum tunbur tsirara haihuwar uwarsa sannan kadakesa kuma katurosa ahaka gaban mutane wannan abun baikamata komai taimaka baikamasa baikamata yayi mata irin wannan hukuncin ba hakade kankace me magana ta karade ko ina dan magana hartafara fita waje da kyar aka kawarta ta saka mata hijabi shima tana ta kukan zafi zafi da haka de da kyar da taimakon qawar tata suka fita daga asibitin atakaicedai tundaga wannan lokacin bata qara dawowa asibitin ba kuma babu wani mataki da zara dauka saboda tasan ita tajawa kanta kuma da kunya ta fada agida ga abun da yafaru da ita dole ta koma gidan su qawarta saida tagama jinuar jikin ta sannan ta koma garinsu daman irin masu zaman kannan nasune wanda sai yanda sukayi da iyayensu dan haka bamai tambayarta ina take kwana sude kawai tabasu kudi sukashe Koma ta wane hanya ta samo ba ruwansu basu tambayaba(hmmm Allah ya kyauta)
"tundaga lokacin kowa yaqara baya baya dashi shikam abangaren sa yama manta da rayuwarta dalilin da yasa kenan har yanzu bashi da budurwa kuma basa gabansa dan haushinsu ma yake ji gaba daya shiyasa shi kadai yake rayuwar sa inka gansa yana hira me dan tsayi to da mahaifiyar sa ne dan ko mahaifin sa baifiya sakewa dashi ba kamar yanda yake sakewa da mahaifiyar sa duk da itama ba wani hira me tsawo suke da ita ba kawaidai gwara de ita akan kowa,
"ranar wata lahadi aka kawo musu wata mata marar lafiya wanda natama yayi worst da yawa saboda a daddaure aka kawo ta kuma saida akayi mata allurai ma da yasata bacci sannan aka iya kawota asibitin,
ba bata lokaci aka kaita inda za abata kulawa aka kwantar da ita dayane daga ciki yanemi iso ga doctor din bay an anyi masa rakiya wajen meer sungaisa yake masa bayanin marar lafiyar da suka dawo akan cewa motace ta bugeta tunda ganan kuma ba aqara gane kanta ba saboda sai da akayi mata aiki akanta da magunguna harta warke ta wannan bangaren to saidai kuma sunkasa gane kanta kullum cikin bige bige da fisge fisge akan sai anbarta ta fita kuma bata magana shiyasa suka yanke shawarar kawota wajensa nande meer ya nemi ganin ta bayan yake ya dubata yace ina iyayen ta kode wani nakusa da ita mutumin yake cemasa wallahi suma basu san kowa nata ba tsuntar ta sukai wani mutumine yakirasu akan suzo su daiketa ya bugeta to da sukaje bayan sun daukota amotar su mutumin na binsu abaya suna zuwa asibitin suka nemeshi suka rasa ya gudu haka suka cigaba da kula da ita aqarqashin kulawar me asibitin shine daga baya da yaga abun nata ba sauqi sai ya turosu wajen sa,
sosai yagamsu da bayanen sa kuma yaji matar ta bashi tausayi sai kawai yace subar masa komai a hannun sa shima daga yanzu ya dauki nauyin ta suje kawai idan ta samu lafiya angano daga inda take zai nemesu nande sukayi sallama suna yi masa godiya da mamakin saukin kansa da tausayin sa yanda lokaci daya ya yarda dasu kuma ya amince gaskiya irinsa kadan ne aduniya bakowa bane lokaci daya zai yarda da hakan cike da jin dadi a zukatansu sukabar asibitin hankalin su na kwanciya saboda jinsu suke kamar sun sauke wani nauyi,
tundaga wannan lokacin meer yake bawa matar nan kulawa ta musamma shide a iya binciken da yayi yaka sa gane wata matsala da take damunta saboda kwakwalwar ta bata da wani matsala amma gashi idan tana abu tanayi irin na mahaukata,
mata kwa dayawa suna crushing akansa amma ba wacce tayi gigin tunkarar sa wata sabuwar maikaciyace da ka dauka da bata sana halinsa ba tsautsayi yasa taje masa wai tana wani kwarkwasa da saka takalmi me tsini dan ta ja hankalin sa da tashiga office dinsa harda jan rigarta yanda qirjinta zaifito da kyau wai ita gata cikakkiyar yar iska yana zaune akan kujera yaji shigowar mutum amma be dago yavkalle ta ba bazato ba tsammani kawai yaji ana shafa masa baya tare da cewa hy dear tabb babbar magana marya mace kuma hannun ta ajikin sa cike da zafin nama yatashi tsaye yajuyo afusace sai kawai ta rungume sa cak ya tsaya be qara motsawa ba jin hakan yasa ta qara narke masa ajiki tare da goga masa kirjinta aqijinsa ganin be motsaba tafara tunanin tarkonta yayi kamu dan haka sai ta dago kanta tana wani kashe ido tare da fari da idanun ta ta shafa fuskarsa da hannu daya hannu ya dora agadon bayan ta tare da sauke zip din rigar ya balle bra din wani irin ajiyar zuciya tasauke jin saukar hannun sa ajikin farata qara narke wa tayi ta kwanta akan kirjinsa daman doguwar rigace ajinkin hannunta ma malline ajiki zip din kuma har wajen duwawun ta yake ga mamakin sa sai yaga ko pant bata sakaba kar kada kai yayi basani ba har ya sauke mata rigar harqasa tare da jefar da bra din har wani lunshe ido take tana sauke numfashi da shaqar daddadan turaren jikin sa kamar saukar aradu haka taji ya buga mata hannu sa atsakiyar kai ba shiri ta sakeshi wata qatuwar waya yajawo akusa da table dinsa tare da kaimata shaqa awuya ta hada ta da bango kanta ya bugu qara tasaki tana dafe kanta wayar ya daga yafara zuba mata ita ta ko ina ihu take kamar ranta zai fita amma babu wanda ya iya kawo mata agaji duk da kasancewar wasu mutanen suna jiyo ta amma suna tsoron shigowa,
sosai yazage yana tafkarta harsaida yafara ganin jini ajikin ta amma be qaleta ba yace gaba da zuba mata taba ihu azabace tasata suma ganin ta dena motsi yasashi gane sume masa tayi ruwa yaje ya dauko me sanyin tsiya yazo ya juye mata roba daya afuska da sauri ta farfado tana qara sakin kukan azaba memakon yabar ta sai kawai yaciga ba da dukan ta kamar yasamu jaka saida yatabbatar da cewa ya hada mata jikin ta ya hadu sannan a haka a turarar ya ruqo qafarta yafara jawota zuwa hanyar waje acikin mawuyacin halin da take ciki ta bude baki da kyar tace kayana kar kafitar dan ahaka na roqeka ko kallonta beyi ba sai canqasan qasa da hausarsa da bata fita yace ba iskanci kike so ba aigwara kinunawa kowa ke shegiyace sai afiyarda daganan yayi shiru yajefota wajen tare da mayar da qofara ya rufe har ya rufe sai kuma ya tuna da kayan ta aciki budewa yayi yaga mutane har sun fara taruwa ana kallon ta suna ganin bude qofar sa kowa yafara beman hanyar guduwa tsaki yaja tare da nuna wani namiji da hannu alamar yazo gabansane yafadi yana tunanin karde ko shima dukan nasa zaiyi be isa yaki zuwa ba dan haka dole ya lallaba cike da fargaba ya shiga office din kayan kawai yanuna masa da hannu lamar yavwkashe su ajiyar zuciya ya sauke tare da kwasar su yayi saurin fita harda hadawa da dan gudu gudun sa,
yana fitowa mutanen gurin harsun qara taruwa kowa na kallon ta babu wanda yayi yunqurin taimaka mata da wani abun da zafa rufe jikin ta dashi,
ita kuma tana gefe ta takure guri daya sai karkarwa take tasaka hannun ta dafe qirjinta dashi sai faman kuka take jitayi andora mata kaya ajikin ta wani kukan taqara saki sakamakon zafin data qara ji da yadora mata akan ciwukanta jikin ta duk ya fara tashi yayi shatin bulala ture kayan tayi taci gaba da kukan ta saboda batason ma tashi qafafunta bazasu iya daukan ta ba ga kunya da tagama rufeta bazata iya hada ido da kowa ba,
wata qawartace ta qaraso gurin da sauri tana cewa subhanallah tima me yake faruwa ta juyo tana kallon su da jiran qarin bayani nan fa akafara gayamata abun da suka gani wani ne daga cikinsu daman haushin ta yakeji tunfarkon zuwanta yace yana sonta amma taci masa mutunci saboda tana taqama da kyaunta da irin halittar da Allah yabata me daukan hankalin maza shiyasa take ji tawuce ajin kowa,
budar bakinsa cike da sheqiyanci dajin dadin yanayin da yaganta yana dariya budar bakin sa sai cewa yayi iskanci taje aka koya mata anfita iyawa ga qarshen iskanci ne ta dauka irin tane amma yanzu ai tagane ba daidan tabane mudin da take rainawa yanzu bamaso abun da ake mana gadara dashi gashi abaina nasi abun ma ashe akayane yake kyau dan nidai yanzu ko kyauta baza mu karba ba sai akai wani wajen yaqara sa fada yana qara nunata da hannu tare da sakin wata dariyar kowa Allah wadai yake da abun da taje tayi,
gashinan yanzu ankoya mata ai an koya mata hankali magnin dan iska kenan nan fa gurin yafara daukar magana kowa nafadar albarkancin bakinsa masu jin haushin ta sukaji dadin abun harda dariyar su wasu kuma tabasu tausayi sun tausaya mata,
wasu kuma sun qara jinjinawa rashin tausayin sa da wulakancin sa abun har yakai ga kayiwa mutum tunbur tsirara haihuwar uwarsa sannan kadakesa kuma katurosa ahaka gaban mutane wannan abun baikamata komai taimaka baikamasa baikamata yayi mata irin wannan hukuncin ba hakade kankace me magana ta karade ko ina dan magana hartafara fita waje da kyar aka kawarta ta saka mata hijabi shima tana ta kukan zafi zafi da haka de da kyar da taimakon qawar tata suka fita daga asibitin atakaicedai tundaga wannan lokacin bata qara dawowa asibitin ba kuma babu wani mataki da zara dauka saboda tasan ita tajawa kanta kuma da kunya ta fada agida ga abun da yafaru da ita dole ta koma gidan su qawarta saida tagama jinuar jikin ta sannan ta koma garinsu daman irin masu zaman kannan nasune wanda sai yanda sukayi da iyayensu dan haka bamai tambayarta ina take kwana sude kawai tabasu kudi sukashe Koma ta wane hanya ta samo ba ruwansu basu tambayaba(hmmm Allah ya kyauta)
"tundaga lokacin kowa yaqara baya baya dashi shikam abangaren sa yama manta da rayuwarta dalilin da yasa kenan har yanzu bashi da budurwa kuma basa gabansa dan haushinsu ma yake ji gaba daya shiyasa shi kadai yake rayuwar sa inka gansa yana hira me dan tsayi to da mahaifiyar sa ne dan ko mahaifin sa baifiya sakewa dashi ba kamar yanda yake sakewa da mahaifiyar sa duk da itama ba wani hira me tsawo suke da ita ba kawaidai gwara de ita akan kowa,
"ranar wata lahadi aka kawo musu wata mata marar lafiya wanda natama yayi worst da yawa saboda a daddaure aka kawo ta kuma saida akayi mata allurai ma da yasata bacci sannan aka iya kawota asibitin,
ba bata lokaci aka kaita inda za abata kulawa aka kwantar da ita dayane daga ciki yanemi iso ga doctor din bay an anyi masa rakiya wajen meer sungaisa yake masa bayanin marar lafiyar da suka dawo akan cewa motace ta bugeta tunda ganan kuma ba aqara gane kanta ba saboda sai da akayi mata aiki akanta da magunguna harta warke ta wannan bangaren to saidai kuma sunkasa gane kanta kullum cikin bige bige da fisge fisge akan sai anbarta ta fita kuma bata magana shiyasa suka yanke shawarar kawota wajensa nande meer ya nemi ganin ta bayan yake ya dubata yace ina iyayen ta kode wani nakusa da ita mutumin yake cemasa wallahi suma basu san kowa nata ba tsuntar ta sukai wani mutumine yakirasu akan suzo su daiketa ya bugeta to da sukaje bayan sun daukota amotar su mutumin na binsu abaya suna zuwa asibitin suka nemeshi suka rasa ya gudu haka suka cigaba da kula da ita aqarqashin kulawar me asibitin shine daga baya da yaga abun nata ba sauqi sai ya turosu wajen sa,
sosai yagamsu da bayanen sa kuma yaji matar ta bashi tausayi sai kawai yace subar masa komai a hannun sa shima daga yanzu ya dauki nauyin ta suje kawai idan ta samu lafiya angano daga inda take zai nemesu nande sukayi sallama suna yi masa godiya da mamakin saukin kansa da tausayin sa yanda lokaci daya ya yarda dasu kuma ya amince gaskiya irinsa kadan ne aduniya bakowa bane lokaci daya zai yarda da hakan cike da jin dadi a zukatansu sukabar asibitin hankalin su na kwanciya saboda jinsu suke kamar sun sauke wani nauyi,
tundaga wannan lokacin meer yake bawa matar nan kulawa ta musamma shide a iya binciken da yayi yaka sa gane wata matsala da take damunta saboda kwakwalwar ta bata da wani matsala amma gashi idan tana abu tanayi irin na mahaukata,