Sashe 22
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*BOSSAY*
ransa abace yakoma dakinsa rub da ciki yayi ya kifa kansa aqasa shikadai yasan radadin da zuciyarsa take masa akan wannan kwacen da sukayi masa wayar sace ta soma ruri banza yayi da ita har kiran ya katse wani yaqara shigowa be motsa daga inda yake ba saida yajide inba daga wa yayi ba baza adena kiraba ransa abace yadago daga kwanciyar dayayi tare da kai hannu yadauki wayar dake kan bed side drawer zaro ido yayi sakamakon ganin me kiran shifa gaba dayama yamanta da rayuwar ta yama mata da ita aduniyar nan gaba daya yana kallon number tata har be daga ba har tasake katsewa wani ne yasake shigowa yace mayya ai nasan bazaki dena ba ko zaki kira sai dari daga wa yayi tare da saka wayar a Hans free sannan yayi shiru yana jiran me zata fara cewa itama anata bangaren shirun tayi tana jiran yafara magana amma shiru ahankali tace hello baby uhm hum ykk jin muryarsa yasata sauke ajiyar zuciya sannan tace ba lafiya yace me yake damunki tace tambayata ma kake yanzu dan Allah kayi min adalci kenan idan bankiraka ba baza ka taba kirana ba ko kadena kirana ka dena zuwa gidan mu yanzu kusan 3 weeks rabona dakai tun lokacin dakazo gidan mu banfito ba kace zaka dawo haryau banganka tafada tana sakin wani marayen kuka shiru yayi yana sauraron ta saida tadena dan kanta sannan yace kingama tace a'a yace to cigaba yafada yana ajiye wayar gefe tareda kwanciya ya rufe idon sa yana sauraron tagana nata haukan shima ya nuna mata nasa tunda bata da hankali shifa arayuwar sa yatsani mutum marar zuciya da zubar da mutun cinsa kana jin taqara cewa tacikin wayar banza yayi mata be bata amsaba hakan be dameta ba ta dora da cewa tunda naga abun hakane nacewa dad dina kawai yayiwa mahaifinka magana asa ranar auren mu nan da wata daya dan naga alamar idan nayi wasa zan iya rasaka mamakin maganar ta yayi shi duk atunanin sa da yaji tace tunda abun hakane to nafasa auren amma sai yaji akasin haka wai nan da wata daya lalle yaqara yarda taci kai batasan kishin kanta ba sai ya fito mata amutum saida yabari takai aya sannan yace nikuma bazan yi aure nan da wata dayaba duk ma uban dakika gayawa kije kice ni banshirya ba kuma ba wanda ya isa yasa ni inyi abun da banyi niyaba inma zaki dena wannan maganar ki dena sannan kuma kibini ahankali inba hakaba kuma hmmm yafada yana cije baki kamar yana gabanta a zafafe ta fara magana yanzu nikake zagi abun yabar kaina ya koma kan ubana ince maka nagayawa dad dina shine zakace duk ma uban da nagayawa inje ince kai baka shirya ba to kasani zancen gama yariga da yagama auren mu nan da wata daya babu fashi sai ya tabbata saboda already sun gama magana da abban ka inkuma bakajin maganar iyayen ka sai kagayamin tsawa ya dakamata dakata ke harkin kai matsayin kigayamin magana son ranki to nikuma Aliyu nace nafasa auren ki ko ana dole kije ki nemi wani nima ina da wacce nake so yanzu banason ki ke nifa wlh ingaya miki gaskiyama hankaline baki dashi da baki gane banason ki har jakar kwakwalwarki take baki inasonki to daman zanbi umarnin mahaifiyata neshiyasa zan aure ki amma tunda kinzabi sanin ko waye ni gwara ingaya miki ni Aliyu bana sonki bana sonki bana sonki!!! Yanzu kuma na tsaneki kifita daga rayuwata kar kisake kirana sai kije kigayawa wanda yake daure miki gindin yin abun da kika ga dama kice wanda kikeso ya tsaneki bayason ganinki idan ya isa kuma yazo yasani insoki idan anaso dole banza ballagaza marar kamun kai be jira cewarta ba yayi katse kiran tare da wurgi da ita gefe yana faman huci kamar wanda yayi gudu tashi yayi yawuce bathroom yasakarwa kansa ruwa saboda yanda yake jin zuciyar sa nayi masa radadi,,
*RASHEEDA*
wani jakin ihu tasaki tare da durowa daga kan gadon da take har tana kifawa sannan tayi saurin tashi ta bude qofa tafita aguje tana kwadawa mom dinta kira mom mom nashiga uku na lalace wayyo Allah na wayyo Allah na nashiga uku duk da girman jikin ta jin kukan diyar tata hakan be hanata kwasowa aguje ba tayo inda taji kukan yar tata aguje ta fito daga kitchen tafara hawowa kan step din benan kicibus sukayi dan daura kadan mom ta gangaro qasa Allah ya taqaita wahala tayi saurin riqe qarfen benan tana haki dan ba qaramar wuya tace ba adan gudun nan da tayi ba saboda tsabar daukewar da numfashin ta yakeyi tama kasa yiwa yarta tata magana saidai kallon ta datake itakuma sai cewa take mom zan mutu wlh mutuwa zanyi nashiga uku tafada tana girgiza mom din tata mom kuceci rayuwata dan Allah wallah idan na rasashi mutuwa zanyi zan iya rasa rayuwata shine bugun nufashina kinji mom tafasa fuskar ta shabe shabe da hawaye lokaci guda duk ta fita a hayyacin ta tazama tamkar zararriya sai yanzu mom da taji numfashin ta yadan daidai ta cikin tashin hakalin tace ke kimin baya ni me yake faruwa waye kike magana akansa kinzo duk kindaga min hankali ni wallahi ma na dauka wani mugun abunne ya cijeki abanda ki me waye zai rabu dake mom bossay bossay ne yace yafasa aure na wai ya tsaneni mom kutaimakamin banason inrasa shi arayuwata jin abun da tace yasa itama tadanji wani iri saboda maganar tazo mata abazata kamo hannun ta tayi suka koma sama dakin ta tajata suka zauna abakin gado saidai suna zama kamar wadda ta zauna akan qaya haka ta miqe tsaye zata fita daga dakin aguje mom tayi daurin riqota tace ke wai baza ki nutsuba kinyi haukane kitsaya kiyim kwakwkwaron bayani bangane ba me ya hadaku yace yafasa auren ki watakil kinje kiyi masa haukan naki ko wlh mom ba abun da nayi masa hakan nan daman yadena kirana awaya kuma yadena zuwa gurina shine naked masa magana me gasa shine yadena sona baya sona harda zagina yaringayi yana cemin jaka mahaukaciya ballagaza marar kamun kai bani da hankali duk shi yake gaya miki wadannan maganganun cewar dad da shigowar sa kenan dakin yaji abun da take cewa aguje tanufi inda yake tare sa fadawa jikin shi tana sakin wani sabon kukan cikin kukan take cewa wlh dad duk shiyake gaya min wai danace ma kaje kayiwa babansa magana asaka ranar auren mu nan da wata daya shine yace wai koma uban waye yaje yafada inje ince be isa yasashi abun da bayaso ba sai abun da yayi niya kuma indai aure ne yafasa baze aure niba tafada tana rushewa da wani kukan sosai ran dady yabaci yace ya isa haka shine kuma keke tada hankalinki haka ai ko ubansane be isa yace anfasa auren nan ba bare kuma shi ki kwantar da hankalin ki kidena asarar hawayen ki aure kamar anyi shine angama aure dole ayi ko yana so ko baya so sai ya aureki kisa aranki yazama mijinki kuma ke kadai sai yanda kikaga damar juyashi ko wata be isa ya aura ba dake zai rayu mutuwa ce kawai zata rabaku yaqarasa fada yana rabata da jikin shi sannan yasa hannu ya goge mata hawayen ta yace yanzu abun da nake so da ke shine kar kisake damun kanki akan batun auren ku sannan kar kisake kiqara kiran shi kirabu dashi zanyi maganin sa itade mom tana zaune tana kallon su batace komai ba amma itama aranta tana kiyasta abubuwan da zatayi akan wannan cin mutum cin da yayi wa yarta tilo daya aduniya zai gane kurensa sosai dad ya rarrashi rashida har saida yaga ta kwantar da hankalin ta sannan ta koma dakin ta wayar da ta jefar ta dauka tana binta da kallo tare da sakin shu'umin murmushi tana jinjina kai.........✍
(kema kinzo kin taka sahun barawo bake kika kar zoman ba amma yanzu ya dora miki alhakin yin kisan yasau ke fushinsa akanki mutum daman baso yake ba kuma akazo masa da magana yana cikin fushi kinga kwa ko wane irin hukun ci zai iya zartarwa nikama bazance komai ba akai kar nima ya dawo kaina dan naga alamar Ameesha na neman tasa shi yafara dukan mutane saboda idon sa yafara rufewa koma ince ya rufe)
[5/14, 6:34 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿17&18
Bismilah.......✍
ransa abace yakoma dakinsa rub da ciki yayi ya kifa kansa aqasa shikadai yasan radadin da zuciyarsa take masa akan wannan kwacen da sukayi masa wayar sace ta soma ruri banza yayi da ita har kiran ya katse wani yaqara shigowa be motsa daga inda yake ba saida yajide inba daga wa yayi ba baza adena kiraba ransa abace yadago daga kwanciyar dayayi tare da kai hannu yadauki wayar dake kan bed side drawer zaro ido yayi sakamakon ganin me kiran shifa gaba dayama yamanta da rayuwar ta yama mata da ita aduniyar nan gaba daya yana kallon number tata har be daga ba har tasake katsewa wani ne yasake shigowa yace mayya ai nasan bazaki dena ba ko zaki kira sai dari daga wa yayi tare da saka wayar a Hans free sannan yayi shiru yana jiran me zata fara cewa itama anata bangaren shirun tayi tana jiran yafara magana amma shiru ahankali tace hello baby uhm hum ykk jin muryarsa yasata sauke ajiyar zuciya sannan tace ba lafiya yace me yake damunki tace tambayata ma kake yanzu dan Allah kayi min adalci kenan idan bankiraka ba baza ka taba kirana ba ko kadena kirana ka dena zuwa gidan mu yanzu kusan 3 weeks rabona dakai tun lokacin dakazo gidan mu banfito ba kace zaka dawo haryau banganka tafada tana sakin wani marayen kuka shiru yayi yana sauraron ta saida tadena dan kanta sannan yace kingama tace a'a yace to cigaba yafada yana ajiye wayar gefe tareda kwanciya ya rufe idon sa yana sauraron tagana nata haukan shima ya nuna mata nasa tunda bata da hankali shifa arayuwar sa yatsani mutum marar zuciya da zubar da mutun cinsa kana jin taqara cewa tacikin wayar banza yayi mata be bata amsaba hakan be dameta ba ta dora da cewa tunda naga abun hakane nacewa dad dina kawai yayiwa mahaifinka magana asa ranar auren mu nan da wata daya dan naga alamar idan nayi wasa zan iya rasaka mamakin maganar ta yayi shi duk atunanin sa da yaji tace tunda abun hakane to nafasa auren amma sai yaji akasin haka wai nan da wata daya lalle yaqara yarda taci kai batasan kishin kanta ba sai ya fito mata amutum saida yabari takai aya sannan yace nikuma bazan yi aure nan da wata dayaba duk ma uban dakika gayawa kije kice ni banshirya ba kuma ba wanda ya isa yasa ni inyi abun da banyi niyaba inma zaki dena wannan maganar ki dena sannan kuma kibini ahankali inba hakaba kuma hmmm yafada yana cije baki kamar yana gabanta a zafafe ta fara magana yanzu nikake zagi abun yabar kaina ya koma kan ubana ince maka nagayawa dad dina shine zakace duk ma uban da nagayawa inje ince kai baka shirya ba to kasani zancen gama yariga da yagama auren mu nan da wata daya babu fashi sai ya tabbata saboda already sun gama magana da abban ka inkuma bakajin maganar iyayen ka sai kagayamin tsawa ya dakamata dakata ke harkin kai matsayin kigayamin magana son ranki to nikuma Aliyu nace nafasa auren ki ko ana dole kije ki nemi wani nima ina da wacce nake so yanzu banason ki ke nifa wlh ingaya miki gaskiyama hankaline baki dashi da baki gane banason ki har jakar kwakwalwarki take baki inasonki to daman zanbi umarnin mahaifiyata neshiyasa zan aure ki amma tunda kinzabi sanin ko waye ni gwara ingaya miki ni Aliyu bana sonki bana sonki bana sonki!!! Yanzu kuma na tsaneki kifita daga rayuwata kar kisake kirana sai kije kigayawa wanda yake daure miki gindin yin abun da kika ga dama kice wanda kikeso ya tsaneki bayason ganinki idan ya isa kuma yazo yasani insoki idan anaso dole banza ballagaza marar kamun kai be jira cewarta ba yayi katse kiran tare da wurgi da ita gefe yana faman huci kamar wanda yayi gudu tashi yayi yawuce bathroom yasakarwa kansa ruwa saboda yanda yake jin zuciyar sa nayi masa radadi,,
*RASHEEDA*
wani jakin ihu tasaki tare da durowa daga kan gadon da take har tana kifawa sannan tayi saurin tashi ta bude qofa tafita aguje tana kwadawa mom dinta kira mom mom nashiga uku na lalace wayyo Allah na wayyo Allah na nashiga uku duk da girman jikin ta jin kukan diyar tata hakan be hanata kwasowa aguje ba tayo inda taji kukan yar tata aguje ta fito daga kitchen tafara hawowa kan step din benan kicibus sukayi dan daura kadan mom ta gangaro qasa Allah ya taqaita wahala tayi saurin riqe qarfen benan tana haki dan ba qaramar wuya tace ba adan gudun nan da tayi ba saboda tsabar daukewar da numfashin ta yakeyi tama kasa yiwa yarta tata magana saidai kallon ta datake itakuma sai cewa take mom zan mutu wlh mutuwa zanyi nashiga uku tafada tana girgiza mom din tata mom kuceci rayuwata dan Allah wallah idan na rasashi mutuwa zanyi zan iya rasa rayuwata shine bugun nufashina kinji mom tafasa fuskar ta shabe shabe da hawaye lokaci guda duk ta fita a hayyacin ta tazama tamkar zararriya sai yanzu mom da taji numfashin ta yadan daidai ta cikin tashin hakalin tace ke kimin baya ni me yake faruwa waye kike magana akansa kinzo duk kindaga min hankali ni wallahi ma na dauka wani mugun abunne ya cijeki abanda ki me waye zai rabu dake mom bossay bossay ne yace yafasa aure na wai ya tsaneni mom kutaimakamin banason inrasa shi arayuwata jin abun da tace yasa itama tadanji wani iri saboda maganar tazo mata abazata kamo hannun ta tayi suka koma sama dakin ta tajata suka zauna abakin gado saidai suna zama kamar wadda ta zauna akan qaya haka ta miqe tsaye zata fita daga dakin aguje mom tayi daurin riqota tace ke wai baza ki nutsuba kinyi haukane kitsaya kiyim kwakwkwaron bayani bangane ba me ya hadaku yace yafasa auren ki watakil kinje kiyi masa haukan naki ko wlh mom ba abun da nayi masa hakan nan daman yadena kirana awaya kuma yadena zuwa gurina shine naked masa magana me gasa shine yadena sona baya sona harda zagina yaringayi yana cemin jaka mahaukaciya ballagaza marar kamun kai bani da hankali duk shi yake gaya miki wadannan maganganun cewar dad da shigowar sa kenan dakin yaji abun da take cewa aguje tanufi inda yake tare sa fadawa jikin shi tana sakin wani sabon kukan cikin kukan take cewa wlh dad duk shiyake gaya min wai danace ma kaje kayiwa babansa magana asaka ranar auren mu nan da wata daya shine yace wai koma uban waye yaje yafada inje ince be isa yasashi abun da bayaso ba sai abun da yayi niya kuma indai aure ne yafasa baze aure niba tafada tana rushewa da wani kukan sosai ran dady yabaci yace ya isa haka shine kuma keke tada hankalinki haka ai ko ubansane be isa yace anfasa auren nan ba bare kuma shi ki kwantar da hankalin ki kidena asarar hawayen ki aure kamar anyi shine angama aure dole ayi ko yana so ko baya so sai ya aureki kisa aranki yazama mijinki kuma ke kadai sai yanda kikaga damar juyashi ko wata be isa ya aura ba dake zai rayu mutuwa ce kawai zata rabaku yaqarasa fada yana rabata da jikin shi sannan yasa hannu ya goge mata hawayen ta yace yanzu abun da nake so da ke shine kar kisake damun kanki akan batun auren ku sannan kar kisake kiqara kiran shi kirabu dashi zanyi maganin sa itade mom tana zaune tana kallon su batace komai ba amma itama aranta tana kiyasta abubuwan da zatayi akan wannan cin mutum cin da yayi wa yarta tilo daya aduniya zai gane kurensa sosai dad ya rarrashi rashida har saida yaga ta kwantar da hankalin ta sannan ta koma dakin ta wayar da ta jefar ta dauka tana binta da kallo tare da sakin shu'umin murmushi tana jinjina kai.........✍
(kema kinzo kin taka sahun barawo bake kika kar zoman ba amma yanzu ya dora miki alhakin yin kisan yasau ke fushinsa akanki mutum daman baso yake ba kuma akazo masa da magana yana cikin fushi kinga kwa ko wane irin hukun ci zai iya zartarwa nikama bazance komai ba akai kar nima ya dawo kaina dan naga alamar Ameesha na neman tasa shi yafara dukan mutane saboda idon sa yafara rufewa koma ince ya rufe)
[5/14, 6:34 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿17&18
Bismilah.......✍