Sashe 96
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ina so ta farar ɗaya inyi musu dirar maƙiya tayanda kowa sai ya girgiza da lamarin ina so inbasu mamaki amma saida haɗin kanku sai mun haɗu ƙarfi da ƙarfe wajen yaƙar maƙiya, domin wannan faɗan ba mutum ɗaya bane da hannun mutane da yawa aciki bayanda za ayi ace wannan shirin duk Mutum ɗaya ne yayi shi kuma batare da sanin kowa ba dake cikin gidan wannan ƙarya ne bazai taɓa yiyuwa,
Abu ne yace "gaskiya ne wannan maganar taki haka take dole sai anyi shiri yanzu meye abunyi,
"abunyi ai shine kawai ku taso mutafi ita wannan yarinyar ta kaimu gidan waɗancen ɗin inda kakar ta take,
"shikenan ma kawai ƴata zadai ki gane gidan ko yanzu idan muka tafi,ummy ta tambaye ta tana riƙo hannun ta,
ɗaga mata kai tayi dan ita zuwa yanzu kanta yayi mata nauyi wani irin ciwo take ji yanayi mata shiyasa bata da bakin yin magana abun yafi ƙarfin ta har yanzu takasa yarda wai kakar tace wannan akusa da ita wacce ta haifi mahaifin ta daman tana da rabon ganin dangin ta aduniya kafin tabar duniya abun saba ta taɓa tunani ba bata taɓa kawowa aranta ba ita duk a lissafin ta bata taba kawo wai masarautar da taje ta kwana ba ita ake magana yanzu akai kwata kwata bata kawo wannan aranta ba wani tunanin take daban,
maama ce ta kamo hannun ta ta miƙar da ita tsaye sauran duk suka miƙe meer ne kan gaba dan kafinma suyi wani yunƙuri har yafice daga falon saboda jikin sa har tsuma yake ji yake kamar ace masa ga masu laifin agaban sa yafara dukan su haka yakeji hannun sa har ƙaiƙayi yake masa nason duka Allah Allah yake suyi sauri suje ai mutum ko ƙishin ƙishin rashin gaskiya ne dashi acikin al'amarin sai ya daku bazai barsa ba,
fitowa sukayi gaba ɗayan su suka shiga motar Meer da Abu agaba sai su ummy abaya tundaga cikin gidan yafara gudu tunkan yaƙaraso kwa bakin gate ɗin yadanne wajen horn ba shiri me gadi yayi saurin wangale masa gare ɗin yaja motar aguje yafita daga gidan,
Abu ne ga kalle sa yace malam karage gudun nan mana duk gaggawar asara ai ta jira samu ko kasan gidanne basai anyi maka kwanta ce ba,
"Ummy tace "ina fa saurin kawai shida ko unguwar ma baisaniba taya zai san gidan,
yana jinsu yarage gudun dan shi saida suka faɗama yatuna ashefa baisan inda za"aba,
ummy ce ta tambayi Ameesha sunan unguwar nan take tafaɗa musu maama tace ai tasan unguwar dan haka ba ɓata loƙaci Ameesha tayi musu kwatance har gidan dan haka suna tafiya maama nayi masa kwatancen hanyar da zaibi, dan har yanzu bata manta cikin kano ɗinba ita kuma Ameesha tade san sunan unguwar kuma tasan gidan ammade bata san inda za'abi aje gidan ba,
ahaka suka cigaba da tafiya maama na kwatance har sukaje unguwar Ameesha kuma ta karɓeta taciga da nuna kwanar da zasu bi har sukazo ƙofar gidan,
horn sukayi abakin gate ɗin akabuɗe musu suka shiga inda suka ga anyi parking anan Meer yayi sannan suka fito,
Ameesha ce agaba suna binta abaya har suka kai falon nocking sukayi amma shiru ba abuɗe ba sai sukayi sallama nan ma shiru kuma suna jiyo hayaniya aciki,
ummy ce ta gwada murɗa handle ɗin sai taji ta buɗu dan haka suka shiga ciki gaba ɗayan su suna ƙara yin wata sallamar sai loƙacin ƴan falon sukaji da suna ta ihun dady yadawo yajawo musu tsaraba sun tsaya ana ta raɓawa shiyasa basuji sallamar da suke yiba sai yanzu,
Ameesha na fita duk hankalin su yakoma kanta bossay kam yama ƙame agun dan yafi tunanin kode mafarkin ta yake ba gaskiya bane ko kuma gizau take masa yadai kasa tantancewa,
da sauri Ammi ta tashi tsaye tare da cewa Alahamdullillh Alahamdullillh Allah kaine abun godiya Ameesha ke nake gani kode mafarki nake ƙarasawa Ameesha tayi gurin ta tare da rungume ta tace nice Ammi,
gaba ɗaya babu wanda ya lura da su maama duk hankalin su yakoma kan Ameesha sai murna Ammi take bossay kwa har yanzu bai iya buɗar baki ba yayi magana,
saida Ammi ta sake ta sanann idon ta yasauka kan su ummy dake tsaye suna kallon su kamar tv,
sannu ku da zuwa bayin Allah hankalin duk yayi kanta ban lura dakuba Bismillah kuzauna zama sukayi sannan suka shiga gaggaisawa yaran ma suka gaisar da su Abu sannan suka bar falon zuwa ɗaki haka suke daman indai akayi baƙi babu wanda yake zama agurin wannan tarbiyyar Ammi ce ahaka ta horar dasu,
Ameesha ganin bossay bai kulataba yasa taji wani iri aranta tanaso taje wajen sa amma Ammi ta riƙe mata hannu dan haka ta tsaya bata jeba amma hankalin ta na kansa,
shiru falon ya ɗauka na ƴan da kiƙu,
Abu ne yayi gyaran muraya zai fara magana,
da sauri maama ta miƙe tsaye tana zazzara ido ta miƙa hannun ta tana nuna wani waje wallahi shine.......
ɗagowa sukayi ɗayansu suka bi gurin da take nunawa da hannu suka kalla........✍️✍️
tofa🤔🤔🤔
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/9, 8:47 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 85
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"ɗagowa sukayi ɗayansu suka bi gurin da take nunawa da hannu suka kalla........✍️✍️
tsaye suka tashi gaba dayan suna mamakin jin kalaman ta babu wanda ya iya yin magana acikin su duk sun zuba masa ido suna kallon sa kamar yanda maama take kallon sa itama,
adan tsorace ya shiga takowa zuwa gurin su cike da rashin fahimtar kallon masa da sukeyi yace me yake faruwa ne naga duk kun mike lafiyade,
Ammi ce tace muma bamu sani ba munga de ta tashi kuma tana n h naka tace kaine,
kasan tane ko ince kunsan junane?
girgiza kai yayi yace ko kadan bantaba ganin ta ba yau nafara ganita,
karyane wallahi karya kake kasanni nizakacewa bakasan wacece niba idan kamanta ni banmanta ba bazan taba mance kaba,
Ummy ce tayi saurin kamota ta zaunar da ita sannan tace dan Allah ki hakuri ki nutsu sai kiyi mana bayanin inda kika sanshi baikamata kina dafa murya hakaba kodan saboda iyalen sa koma me yayi miki yakamata ai abi komai ahankali, yanzu gaya mana a ina kika sanshi,
shiru tayi takasa magana sai tayi niyar budar baki zatayi magana sai taji bakin kamar anrike mata harshe takasa magana,
shide dady na tsaye kamar gunki mamaki yagama cikashi shi baitaba ganin mataba amma tazo tanayin wasu maganganu dashi bai gane kansu ba, shi da baya kasar ma kuma baifiya zaman kasar ba to a ina tasanshi kode mahaukaciya ce to idan ba mahaukaciya ba wace daga ganin mutum farar daya takama nuna sa tana cewa shine, shi abun ma haushi yabashi dan haka ya koma kan kujera yanama so yaji SUWAYE SU, me yakawo su gidan sa,
Ammi dataga abun nasu wani iri batasan ko su suwaye ba ta matsa kusa dasu tare da cewa baiwar Allah inaganin dai ko batan hanya kukayi ne daman nima ban waye ku ba yakamata afara sanin juna,
baiwar Allah a ina kikasan mijina dawor sa kenen yau yaudin nan daga wata kasar ammade bansani ba ko tun kafin yatafi kuka hadu,
kallon ta kawai maama take takasa magana dafa ta kalle ta sai ra juya ta kallesa,
sude yan falon kowa yayi shiru yana jiran yaji me zatace kowa ita yake jira,
jin shirun yayi yawa yasa meer dake tsaye kekam tunda suka shigo daman yake a tsaye bai zaunaba,
takawa yayi har zuwa gabanta sannan ya tsugunna tare da riko hannun cikin nasa sannan yace yana daya daga cikin wadan daga cikin masu cutar dake?
kai ta daga masa alamar "eh" mikewa tayi tare da cewa angama kashiga hannu yafada yana kallon dady da ya zaro ido jin abun da yake cewa,
a masifance dady ya mike tsaye yace "bangane maganar kuba wai kudin suwaye me ya kawo ku gida na da har kuke wani banzan zance ban gane nufin kuba akaina,
zaka ganene nan gaba meer yabashi,
Bossay dayaga abun na neman wuce gona da iri shima yatashi daga inda yake yace me kuma mahaifina yayi da har ake kiranshi da mai laifi yakamata ka iya bakinka kasan da wanda kake magana bada sa'anka kake magana ba,
nasan laifine kuma mu mukayi muku dan me zaku biyo mu hargida kuma wanda yayi muku laifin ma baku nemi gidan su ba kuka nemi gidan mu ji nake angama magana tun alokacin kun tafi kuma shine zaku biyo mu har nan abunma kuma bai tsaya iya kaina ba asai kunje ga mahaifina,
duk kallon sa sukayi ga mamaki dan sai yanzuma suka gansa ashe shine wanda sukayi fada ahanyar abuja da meer da sam su sai yanzu suka gane sa shi kuma tun dazu ya gane su suna shigowa mamaki biyu ne daman yanasa magana da ganjn Ameesha da kuma ganin su,a tunanin sa abun da ya hadasune a hanyar abuja yasa suka biyo su har nan,
Abu ne ya kalli bossay ycea yaro kwantar da hankalin ka ba wannan ne yakawo mu ba baku muka biyo ba hasali ma bamusan zamu hadu dakai ba, wannan yarinyar ce ta kawo mu nan yafada yana nuna Ameesha,
ajiayar zuciya bossay ya sauke sannan yace to kuma maganar me yakeyi akai me dadyna yayi da ake cewa yana daya daga cikin masu laifi wane irin laifi ya aikata?
yanzu duk ba wannan maganar ba abarta agefe, ayita daga baya, cewar Abu sannan ya dora da cewa,
yanzu ina bukatar kowa yazauna mu tattauna akan abun da yakawo mu duk ma wani sai yabiyo daga baya,
Abu ne yace "gaskiya ne wannan maganar taki haka take dole sai anyi shiri yanzu meye abunyi,
"abunyi ai shine kawai ku taso mutafi ita wannan yarinyar ta kaimu gidan waɗancen ɗin inda kakar ta take,
"shikenan ma kawai ƴata zadai ki gane gidan ko yanzu idan muka tafi,ummy ta tambaye ta tana riƙo hannun ta,
ɗaga mata kai tayi dan ita zuwa yanzu kanta yayi mata nauyi wani irin ciwo take ji yanayi mata shiyasa bata da bakin yin magana abun yafi ƙarfin ta har yanzu takasa yarda wai kakar tace wannan akusa da ita wacce ta haifi mahaifin ta daman tana da rabon ganin dangin ta aduniya kafin tabar duniya abun saba ta taɓa tunani ba bata taɓa kawowa aranta ba ita duk a lissafin ta bata taba kawo wai masarautar da taje ta kwana ba ita ake magana yanzu akai kwata kwata bata kawo wannan aranta ba wani tunanin take daban,
maama ce ta kamo hannun ta ta miƙar da ita tsaye sauran duk suka miƙe meer ne kan gaba dan kafinma suyi wani yunƙuri har yafice daga falon saboda jikin sa har tsuma yake ji yake kamar ace masa ga masu laifin agaban sa yafara dukan su haka yakeji hannun sa har ƙaiƙayi yake masa nason duka Allah Allah yake suyi sauri suje ai mutum ko ƙishin ƙishin rashin gaskiya ne dashi acikin al'amarin sai ya daku bazai barsa ba,
fitowa sukayi gaba ɗayan su suka shiga motar Meer da Abu agaba sai su ummy abaya tundaga cikin gidan yafara gudu tunkan yaƙaraso kwa bakin gate ɗin yadanne wajen horn ba shiri me gadi yayi saurin wangale masa gare ɗin yaja motar aguje yafita daga gidan,
Abu ne ga kalle sa yace malam karage gudun nan mana duk gaggawar asara ai ta jira samu ko kasan gidanne basai anyi maka kwanta ce ba,
"Ummy tace "ina fa saurin kawai shida ko unguwar ma baisaniba taya zai san gidan,
yana jinsu yarage gudun dan shi saida suka faɗama yatuna ashefa baisan inda za"aba,
ummy ce ta tambayi Ameesha sunan unguwar nan take tafaɗa musu maama tace ai tasan unguwar dan haka ba ɓata loƙaci Ameesha tayi musu kwatance har gidan dan haka suna tafiya maama nayi masa kwatancen hanyar da zaibi, dan har yanzu bata manta cikin kano ɗinba ita kuma Ameesha tade san sunan unguwar kuma tasan gidan ammade bata san inda za'abi aje gidan ba,
ahaka suka cigaba da tafiya maama na kwatance har sukaje unguwar Ameesha kuma ta karɓeta taciga da nuna kwanar da zasu bi har sukazo ƙofar gidan,
horn sukayi abakin gate ɗin akabuɗe musu suka shiga inda suka ga anyi parking anan Meer yayi sannan suka fito,
Ameesha ce agaba suna binta abaya har suka kai falon nocking sukayi amma shiru ba abuɗe ba sai sukayi sallama nan ma shiru kuma suna jiyo hayaniya aciki,
ummy ce ta gwada murɗa handle ɗin sai taji ta buɗu dan haka suka shiga ciki gaba ɗayan su suna ƙara yin wata sallamar sai loƙacin ƴan falon sukaji da suna ta ihun dady yadawo yajawo musu tsaraba sun tsaya ana ta raɓawa shiyasa basuji sallamar da suke yiba sai yanzu,
Ameesha na fita duk hankalin su yakoma kanta bossay kam yama ƙame agun dan yafi tunanin kode mafarkin ta yake ba gaskiya bane ko kuma gizau take masa yadai kasa tantancewa,
da sauri Ammi ta tashi tsaye tare da cewa Alahamdullillh Alahamdullillh Allah kaine abun godiya Ameesha ke nake gani kode mafarki nake ƙarasawa Ameesha tayi gurin ta tare da rungume ta tace nice Ammi,
gaba ɗaya babu wanda ya lura da su maama duk hankalin su yakoma kan Ameesha sai murna Ammi take bossay kwa har yanzu bai iya buɗar baki ba yayi magana,
saida Ammi ta sake ta sanann idon ta yasauka kan su ummy dake tsaye suna kallon su kamar tv,
sannu ku da zuwa bayin Allah hankalin duk yayi kanta ban lura dakuba Bismillah kuzauna zama sukayi sannan suka shiga gaggaisawa yaran ma suka gaisar da su Abu sannan suka bar falon zuwa ɗaki haka suke daman indai akayi baƙi babu wanda yake zama agurin wannan tarbiyyar Ammi ce ahaka ta horar dasu,
Ameesha ganin bossay bai kulataba yasa taji wani iri aranta tanaso taje wajen sa amma Ammi ta riƙe mata hannu dan haka ta tsaya bata jeba amma hankalin ta na kansa,
shiru falon ya ɗauka na ƴan da kiƙu,
Abu ne yayi gyaran muraya zai fara magana,
da sauri maama ta miƙe tsaye tana zazzara ido ta miƙa hannun ta tana nuna wani waje wallahi shine.......
ɗagowa sukayi ɗayansu suka bi gurin da take nunawa da hannu suka kalla........✍️✍️
tofa🤔🤔🤔
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[7/9, 8:47 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 85
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"ɗagowa sukayi ɗayansu suka bi gurin da take nunawa da hannu suka kalla........✍️✍️
tsaye suka tashi gaba dayan suna mamakin jin kalaman ta babu wanda ya iya yin magana acikin su duk sun zuba masa ido suna kallon sa kamar yanda maama take kallon sa itama,
adan tsorace ya shiga takowa zuwa gurin su cike da rashin fahimtar kallon masa da sukeyi yace me yake faruwa ne naga duk kun mike lafiyade,
Ammi ce tace muma bamu sani ba munga de ta tashi kuma tana n h naka tace kaine,
kasan tane ko ince kunsan junane?
girgiza kai yayi yace ko kadan bantaba ganin ta ba yau nafara ganita,
karyane wallahi karya kake kasanni nizakacewa bakasan wacece niba idan kamanta ni banmanta ba bazan taba mance kaba,
Ummy ce tayi saurin kamota ta zaunar da ita sannan tace dan Allah ki hakuri ki nutsu sai kiyi mana bayanin inda kika sanshi baikamata kina dafa murya hakaba kodan saboda iyalen sa koma me yayi miki yakamata ai abi komai ahankali, yanzu gaya mana a ina kika sanshi,
shiru tayi takasa magana sai tayi niyar budar baki zatayi magana sai taji bakin kamar anrike mata harshe takasa magana,
shide dady na tsaye kamar gunki mamaki yagama cikashi shi baitaba ganin mataba amma tazo tanayin wasu maganganu dashi bai gane kansu ba, shi da baya kasar ma kuma baifiya zaman kasar ba to a ina tasanshi kode mahaukaciya ce to idan ba mahaukaciya ba wace daga ganin mutum farar daya takama nuna sa tana cewa shine, shi abun ma haushi yabashi dan haka ya koma kan kujera yanama so yaji SUWAYE SU, me yakawo su gidan sa,
Ammi dataga abun nasu wani iri batasan ko su suwaye ba ta matsa kusa dasu tare da cewa baiwar Allah inaganin dai ko batan hanya kukayi ne daman nima ban waye ku ba yakamata afara sanin juna,
baiwar Allah a ina kikasan mijina dawor sa kenen yau yaudin nan daga wata kasar ammade bansani ba ko tun kafin yatafi kuka hadu,
kallon ta kawai maama take takasa magana dafa ta kalle ta sai ra juya ta kallesa,
sude yan falon kowa yayi shiru yana jiran yaji me zatace kowa ita yake jira,
jin shirun yayi yawa yasa meer dake tsaye kekam tunda suka shigo daman yake a tsaye bai zaunaba,
takawa yayi har zuwa gabanta sannan ya tsugunna tare da riko hannun cikin nasa sannan yace yana daya daga cikin wadan daga cikin masu cutar dake?
kai ta daga masa alamar "eh" mikewa tayi tare da cewa angama kashiga hannu yafada yana kallon dady da ya zaro ido jin abun da yake cewa,
a masifance dady ya mike tsaye yace "bangane maganar kuba wai kudin suwaye me ya kawo ku gida na da har kuke wani banzan zance ban gane nufin kuba akaina,
zaka ganene nan gaba meer yabashi,
Bossay dayaga abun na neman wuce gona da iri shima yatashi daga inda yake yace me kuma mahaifina yayi da har ake kiranshi da mai laifi yakamata ka iya bakinka kasan da wanda kake magana bada sa'anka kake magana ba,
nasan laifine kuma mu mukayi muku dan me zaku biyo mu hargida kuma wanda yayi muku laifin ma baku nemi gidan su ba kuka nemi gidan mu ji nake angama magana tun alokacin kun tafi kuma shine zaku biyo mu har nan abunma kuma bai tsaya iya kaina ba asai kunje ga mahaifina,
duk kallon sa sukayi ga mamaki dan sai yanzuma suka gansa ashe shine wanda sukayi fada ahanyar abuja da meer da sam su sai yanzu suka gane sa shi kuma tun dazu ya gane su suna shigowa mamaki biyu ne daman yanasa magana da ganjn Ameesha da kuma ganin su,a tunanin sa abun da ya hadasune a hanyar abuja yasa suka biyo su har nan,
Abu ne ya kalli bossay ycea yaro kwantar da hankalin ka ba wannan ne yakawo mu ba baku muka biyo ba hasali ma bamusan zamu hadu dakai ba, wannan yarinyar ce ta kawo mu nan yafada yana nuna Ameesha,
ajiayar zuciya bossay ya sauke sannan yace to kuma maganar me yakeyi akai me dadyna yayi da ake cewa yana daya daga cikin masu laifi wane irin laifi ya aikata?
yanzu duk ba wannan maganar ba abarta agefe, ayita daga baya, cewar Abu sannan ya dora da cewa,
yanzu ina bukatar kowa yazauna mu tattauna akan abun da yakawo mu duk ma wani sai yabiyo daga baya,