Sashe 138
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
duk abun da ake yaje kunnen papa dake part ɗin Ammah dan haka bai dakatar dashi ba duk abun da zai yi yasan bazaiyi ba daidai ba, ba papa kaɗai bama har su ummy da maama ba wanda baiji ba kuma babu wanda yayi yunƙurin da katar da shi ko tambayar sa dalilin sa na haɗa wannan taron, su Amra ma anfito kallo Azeema taje ta kirawo Ameesha suka samu waje daga ɗan gefe suka zauna suna kallon sa musamman ma mutuniyar tasa Amra da har ta manta da haushin nasa da take ji na jiya, kowa dai yana gurin yara da manya maza da mata, su waziri ne da matayayen su kaɗai basa gun, manyan dai gidan, sune basa gun,
Saida Meer yagama ƙare musu kallo gaba ɗayan su sannan ya gyara zama tare da ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, sannan yace tsofaffi su ware gefe tsofaffi mata da maza su ware gefe takan su zai fara, da sauri kowanne su ya tashi suka koma inda ta nuna musu kowanne zuciyar sa cike da zullumin abun da zaiyi musu suna tunanin laifin da suka aikata,
Dorinar hannun wani dogari yace abasa har guda biyu ya karɓa ya haɗa su waje guda,
Miƙewa tayi daga inda yake ya taka yake gaban tsofaffin ya shiga zagaye su yana karkaɗa bulalar a hannun sa sai ya yi kamar zai ɗagata ya sauke akan wani sai ya fasa, saida yagama ruɗasu duk suka sha jinin jikin su tunkan aje ko ina, ga mamakin su sai kawai ya shiga binsu da ita yana sauke ta akan kowa duk wanda ya samu zuba masa yake saidai ba wani dukan su yayi sosai ba ya dakata, sannan ya kalle su yace wannan ɗan tuni nayi muku ba wai hukunci ba, abun da nake so daku shine kafin inje indawo kowa yagama haɗo min labarin abun da yasani game da cikin gidan nan saboda kune manya nasan kundaɗe a cikin ta kuma kunsan komai dan haka nake gargaɗin kada wanda ya sake yayi min ƙarya kuma game da matar da ta ɓata ɗazuna nan shima inason jin wani abun daga gare ku, ina mai baku shawara mutum ya faɗi gaskiya ya zauna lafiya, yana gama faɗar haka ya juya gurin sauran, yace a rakani part ɗin waziri take kowa ya miƙe zai rakasa ya daka musu tsawa da cewa baku da hankali ne da zaku miƙe dukan ku, dukan su komawa sukayi suka zauna,
Sai ya nuna wani namiji me ɗan jiki yace "muje, da sauri ya miƙe yayi gaba shikuma yabi bayan sa, har yafara tafiya ya juyo yace "kar wanda yabar gurin nan kuma kar wanda yayi magana daga nan har naje na dawo, yana kaiwa nan yaci gaba da tafiya.........✍️✍️
***********************
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
*The last of book 2*
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
Sai ya nuna wani namiji me ɗan jiki yace "muje, da sauri ya miƙe yayi gaba shikuma yabi bayan sa, har yafara tafiya ya juyo yace "kar wanda yabar gurin nan kuma kar wanda yayi magana daga nan har naje na dawo, yana kaiwa nan yaci gaba da tafiya........,
Har part ɗin suka ƙarasa loƙacin da suka ƙarasa bai wani jira cewar abada izinin shigaba ya canza fuska ya haɗe girar sama da ta ƙasa sannan ya danna kai ciki direct, yana shiga babu manya a falon sai wata yarinya tana ganin sa ta shiga wage baki tana nufowa inda yake ba yanda ya iya dole ya ɗan sasauta fuskar sa ya miƙa mata hannu ya riƙe nata sannan yajata suka zauna akan kujera surutu ta shiga yi masa yana biye mata wani abunma baya gane me take cewa saidaga baya cikin wasa yace mata mamanta tace masa tana ɗaki yace to jeki kira min ita, da gudu ta sauka daga kan kujerar ta nufi ɗakin mahaifiyar tata bata wani jima ba suka fito tare yarinyar akwai surutu,
mahaifiyar tata na fitowa tana ganin sa ta saki fuska fuskar ta ɗauke da murmushi ta ƙarasa kujerar gefen sa ta zauna tana kallon sa, shikam inbanda haɗe rai da ya ƙarayi babu wata alamar raha a fuskar sa, murya adake yace ina me gidan ki?
mamaki ne yakamata sosai amma kuma ta wani fanni sai ta ajiye mamakin ta saboda itama taji labarin sa ance baida mutunci amma bata san har su rashin mutuncin nasa yake ba, sai gashi yayi mata ko girman ta bai duba ba ba gaisuwa ba komai sai tambayar me gida, katse mata tunanin ta yayi tare da cewa bana maimaita magana,
Ɗan murmushin yaƙe tasaki tare da cewa ayya yi haƙuri baya nan amma nasan ba nisa yayi ba yana ɗayan part ɗin matar sa mu biyu ne,
Kafin ma ta idasa maganar ta ya miƙe tsaye sannan ya kalle ido cikin ido yace waya gaya miki mutuwar Sabreena, gaban ta taji ya faɗi jin sunan da ya amta itafa koda akace ta dawo bataje ta ganta ba ganin take kamar fatalwa zataje ta gani dan bata gama gasgata hakan ba shiyasa taƙi fita taje ta ganta,
Saurin daidaita nutsuwar ta tayi tare da kama kanta sannan ta shiga tunanin waye ma ya sanar da ita tabb nan ake yinta wallahi ta manta bazatace ga bakin da ta fara jin mutuwar nan ba,
"Kin matane in tuna miki ta tsinkayi muryar sa,
Ɗan kallon sa tayi da har zatace eh ta manta sai kuma loƙacin ya dawo mata a ƙwaƙwalwa ta tuna tabbas waziri ne yagaya matatake kwa ta sanar dashi, yana jin haka baice mata komai ba ya fice daga ciki, da kallon mamaki tabishi yanda taji labarin sa ashe ya wuce haka,karkata kai tayi aranta tana ƙissima abubuwa da dama sannan taja hannun yarinyar da take ta ƙoƙarin bin Meer da ko kulata bai ƙara yiba tunda suka fito har ya fice kuma yama manta da babanta, kamar tai kuka haka tabi ta suka koma ɗaki gaba ran matar waziri duk adagule babu daɗi....,
Meer na fita yasanar da ɗan rakiyar tasa inda yake son zuwa nan suka juya akalar tafiyar tasu zuwa ɗayan ɓangaren, ba wani tafiya suka suka ƙarasa part ɗin kamar yanda yayi acan part ɗin haka yayi yanzu ma ya shiga kansa tsaye, ya kwa ci sa'a yana shiga ya tarar dasu gaba ɗayan su afalon waziri da matar sa saboda suma duk yaran sun fita kallo,
Ido biyu da waziri sai yaji girmansa aransa dan haka sai kawai yaɗan maze yayi sallama ciki ciki, yana ƙarasa shiga ciki,
Cike da murmushi shinfiɗe kan fuskar waziri dan har haƙoransa na bayya na yace "Ah ah ah kace banban baƙo ne yazo min to sannun ka da zuwa Bismillah ga guri zauna, ya nuna masa gefen sa, zama yayi tare da cewa "barka da safiya,
waziri yace "barkan mudai magaji mun kwana Lafiya ya kwana baƙunta ai daman yanzu nima nake shirrin zuwa can wajen ku ashema kana tafe,
Meer da duk yaji zaman gurin ya gundure sa ya gaji da surutun da yake masa, shiyasa yayi saurin dakatar da shi ta hanyar cewa "yauwa magana nazo muyi akan maganar maama Sabreena,
gyara zama waziri yayi yana fuskan tarsa da kyau sannan yace "to to madallah hakan yayi, nima daman jira nake inji yaya yayi maganar shiyasa ma banƙara yinta ba nabari zuwa wani loƙaci amma tunda yanzu kazo shikenan sai muyi,
Meer ya kalle sa sai kuma ya kawar da kai tare da mayar da fuskar sa yanda take tun farko sannan ya wani canza murya kamar bashine yanzu yagama magana cikin ruwan sanyi ba,
"Abu daya zuwa biyu nake son ji daga gare ka sauran duk kabarsa idan kafaɗan hakama kaɗai ya isa an hutar dakai kacire hannun ka zanji da komai,
Wani busashen yawu waziri ya haɗiya dan maganar Meer ba ƙaramin sosa masa rai tayi ba amma sai yayi saurin kawar da duk wata damuwa da take shirin wanzuwa aransa yace "ina jinka magaji saidai kuma wani hanzari ba gudu ba bazaka iya ba gwanda de kabari ataimaka maka saboda baka san kowa ba kuma baka san kan gidan ba dan haka bincike kai kaɗai ba ƙaramin wahala zai baka ba tsintaiya ɗaya bata shara, wannan abun yana buƙatar tsintaiyoyi da yawa, dole sai an haɗa ƙarfi da ƙarfe kafin a cinma abun da ake so a cinma ina fatan ka fahimce ni,
Tunda ya fara magana Meer yake yi masa wani irin kallo ta ƙasan ido batare da shi wazirin ya fahimci hakan ba, saida ya bari yayi shiru ga mamakin waziri sai kawai yaji Meer yace "No needa nagama magana kuma baza canza ba, baijira cewar waziri ba, ya ɗora da cewa "tambayata ta farko agare ka shine kagaya min agun wanda kafara jin mutuwar ta sannan kuma agurin nan kace kana da dalilin da yasa ka yarda cewar itace kana da hujja to hujjar nake son ji idan ka gaya min waɗannan abubuwan shikenan ya wadatar dani ina sauron ka.......,
Saida Meer yagama ƙare musu kallo gaba ɗayan su sannan ya gyara zama tare da ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, sannan yace tsofaffi su ware gefe tsofaffi mata da maza su ware gefe takan su zai fara, da sauri kowanne su ya tashi suka koma inda ta nuna musu kowanne zuciyar sa cike da zullumin abun da zaiyi musu suna tunanin laifin da suka aikata,
Dorinar hannun wani dogari yace abasa har guda biyu ya karɓa ya haɗa su waje guda,
Miƙewa tayi daga inda yake ya taka yake gaban tsofaffin ya shiga zagaye su yana karkaɗa bulalar a hannun sa sai ya yi kamar zai ɗagata ya sauke akan wani sai ya fasa, saida yagama ruɗasu duk suka sha jinin jikin su tunkan aje ko ina, ga mamakin su sai kawai ya shiga binsu da ita yana sauke ta akan kowa duk wanda ya samu zuba masa yake saidai ba wani dukan su yayi sosai ba ya dakata, sannan ya kalle su yace wannan ɗan tuni nayi muku ba wai hukunci ba, abun da nake so daku shine kafin inje indawo kowa yagama haɗo min labarin abun da yasani game da cikin gidan nan saboda kune manya nasan kundaɗe a cikin ta kuma kunsan komai dan haka nake gargaɗin kada wanda ya sake yayi min ƙarya kuma game da matar da ta ɓata ɗazuna nan shima inason jin wani abun daga gare ku, ina mai baku shawara mutum ya faɗi gaskiya ya zauna lafiya, yana gama faɗar haka ya juya gurin sauran, yace a rakani part ɗin waziri take kowa ya miƙe zai rakasa ya daka musu tsawa da cewa baku da hankali ne da zaku miƙe dukan ku, dukan su komawa sukayi suka zauna,
Sai ya nuna wani namiji me ɗan jiki yace "muje, da sauri ya miƙe yayi gaba shikuma yabi bayan sa, har yafara tafiya ya juyo yace "kar wanda yabar gurin nan kuma kar wanda yayi magana daga nan har naje na dawo, yana kaiwa nan yaci gaba da tafiya.........✍️✍️
***********************
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
*The last of book 2*
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
Sai ya nuna wani namiji me ɗan jiki yace "muje, da sauri ya miƙe yayi gaba shikuma yabi bayan sa, har yafara tafiya ya juyo yace "kar wanda yabar gurin nan kuma kar wanda yayi magana daga nan har naje na dawo, yana kaiwa nan yaci gaba da tafiya........,
Har part ɗin suka ƙarasa loƙacin da suka ƙarasa bai wani jira cewar abada izinin shigaba ya canza fuska ya haɗe girar sama da ta ƙasa sannan ya danna kai ciki direct, yana shiga babu manya a falon sai wata yarinya tana ganin sa ta shiga wage baki tana nufowa inda yake ba yanda ya iya dole ya ɗan sasauta fuskar sa ya miƙa mata hannu ya riƙe nata sannan yajata suka zauna akan kujera surutu ta shiga yi masa yana biye mata wani abunma baya gane me take cewa saidaga baya cikin wasa yace mata mamanta tace masa tana ɗaki yace to jeki kira min ita, da gudu ta sauka daga kan kujerar ta nufi ɗakin mahaifiyar tata bata wani jima ba suka fito tare yarinyar akwai surutu,
mahaifiyar tata na fitowa tana ganin sa ta saki fuska fuskar ta ɗauke da murmushi ta ƙarasa kujerar gefen sa ta zauna tana kallon sa, shikam inbanda haɗe rai da ya ƙarayi babu wata alamar raha a fuskar sa, murya adake yace ina me gidan ki?
mamaki ne yakamata sosai amma kuma ta wani fanni sai ta ajiye mamakin ta saboda itama taji labarin sa ance baida mutunci amma bata san har su rashin mutuncin nasa yake ba, sai gashi yayi mata ko girman ta bai duba ba ba gaisuwa ba komai sai tambayar me gida, katse mata tunanin ta yayi tare da cewa bana maimaita magana,
Ɗan murmushin yaƙe tasaki tare da cewa ayya yi haƙuri baya nan amma nasan ba nisa yayi ba yana ɗayan part ɗin matar sa mu biyu ne,
Kafin ma ta idasa maganar ta ya miƙe tsaye sannan ya kalle ido cikin ido yace waya gaya miki mutuwar Sabreena, gaban ta taji ya faɗi jin sunan da ya amta itafa koda akace ta dawo bataje ta ganta ba ganin take kamar fatalwa zataje ta gani dan bata gama gasgata hakan ba shiyasa taƙi fita taje ta ganta,
Saurin daidaita nutsuwar ta tayi tare da kama kanta sannan ta shiga tunanin waye ma ya sanar da ita tabb nan ake yinta wallahi ta manta bazatace ga bakin da ta fara jin mutuwar nan ba,
"Kin matane in tuna miki ta tsinkayi muryar sa,
Ɗan kallon sa tayi da har zatace eh ta manta sai kuma loƙacin ya dawo mata a ƙwaƙwalwa ta tuna tabbas waziri ne yagaya matatake kwa ta sanar dashi, yana jin haka baice mata komai ba ya fice daga ciki, da kallon mamaki tabishi yanda taji labarin sa ashe ya wuce haka,karkata kai tayi aranta tana ƙissima abubuwa da dama sannan taja hannun yarinyar da take ta ƙoƙarin bin Meer da ko kulata bai ƙara yiba tunda suka fito har ya fice kuma yama manta da babanta, kamar tai kuka haka tabi ta suka koma ɗaki gaba ran matar waziri duk adagule babu daɗi....,
Meer na fita yasanar da ɗan rakiyar tasa inda yake son zuwa nan suka juya akalar tafiyar tasu zuwa ɗayan ɓangaren, ba wani tafiya suka suka ƙarasa part ɗin kamar yanda yayi acan part ɗin haka yayi yanzu ma ya shiga kansa tsaye, ya kwa ci sa'a yana shiga ya tarar dasu gaba ɗayan su afalon waziri da matar sa saboda suma duk yaran sun fita kallo,
Ido biyu da waziri sai yaji girmansa aransa dan haka sai kawai yaɗan maze yayi sallama ciki ciki, yana ƙarasa shiga ciki,
Cike da murmushi shinfiɗe kan fuskar waziri dan har haƙoransa na bayya na yace "Ah ah ah kace banban baƙo ne yazo min to sannun ka da zuwa Bismillah ga guri zauna, ya nuna masa gefen sa, zama yayi tare da cewa "barka da safiya,
waziri yace "barkan mudai magaji mun kwana Lafiya ya kwana baƙunta ai daman yanzu nima nake shirrin zuwa can wajen ku ashema kana tafe,
Meer da duk yaji zaman gurin ya gundure sa ya gaji da surutun da yake masa, shiyasa yayi saurin dakatar da shi ta hanyar cewa "yauwa magana nazo muyi akan maganar maama Sabreena,
gyara zama waziri yayi yana fuskan tarsa da kyau sannan yace "to to madallah hakan yayi, nima daman jira nake inji yaya yayi maganar shiyasa ma banƙara yinta ba nabari zuwa wani loƙaci amma tunda yanzu kazo shikenan sai muyi,
Meer ya kalle sa sai kuma ya kawar da kai tare da mayar da fuskar sa yanda take tun farko sannan ya wani canza murya kamar bashine yanzu yagama magana cikin ruwan sanyi ba,
"Abu daya zuwa biyu nake son ji daga gare ka sauran duk kabarsa idan kafaɗan hakama kaɗai ya isa an hutar dakai kacire hannun ka zanji da komai,
Wani busashen yawu waziri ya haɗiya dan maganar Meer ba ƙaramin sosa masa rai tayi ba amma sai yayi saurin kawar da duk wata damuwa da take shirin wanzuwa aransa yace "ina jinka magaji saidai kuma wani hanzari ba gudu ba bazaka iya ba gwanda de kabari ataimaka maka saboda baka san kowa ba kuma baka san kan gidan ba dan haka bincike kai kaɗai ba ƙaramin wahala zai baka ba tsintaiya ɗaya bata shara, wannan abun yana buƙatar tsintaiyoyi da yawa, dole sai an haɗa ƙarfi da ƙarfe kafin a cinma abun da ake so a cinma ina fatan ka fahimce ni,
Tunda ya fara magana Meer yake yi masa wani irin kallo ta ƙasan ido batare da shi wazirin ya fahimci hakan ba, saida ya bari yayi shiru ga mamakin waziri sai kawai yaji Meer yace "No needa nagama magana kuma baza canza ba, baijira cewar waziri ba, ya ɗora da cewa "tambayata ta farko agare ka shine kagaya min agun wanda kafara jin mutuwar ta sannan kuma agurin nan kace kana da dalilin da yasa ka yarda cewar itace kana da hujja to hujjar nake son ji idan ka gaya min waɗannan abubuwan shikenan ya wadatar dani ina sauron ka.......,