← Book details Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 139

Sashe 29

Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

babane ya kalle sa yace a'a karkace haka kaje kawai ni wlh banason karinga yimata wannan abun kai ko tsoronta ma naga bakaji bakasan tasa ayi maka wani mummunan abun kallon baba yayi kawai yadanyi murmushi me cike da ma'noni kalakala sannan yace kar kadamu dani baba muje ba abun dazai sameni dan nafi qarfin ta wallahi bata isa tayi min wani abun ba yaqarasa fada yanayin gaba baba de da kallon mamakin irin qarfin halinsa yake sannan shima yabi bayansa yana dan jin dadin ganin shima ba ayi masa wani hukuncin ba lokacin da ya isa dakin su yatar da Hamza har yacire rigar jikin sa yayi kwanciyar sa hankalin sa a kwance baba ya kalle sa ya kar kada kai yace Allah ya shiryeka amma nide wlh inajiye maka abun dakanje yadawo nide wallahi ka barmin daki karkaja min kaga ahakama batasan guri daya muke kwanba da bansan wane danyen aikin zata kuma yimana ba dan Allah ka rufamin asiri ka rufawa kanka kazo ka tafi wajenan kaji yafada yana zama kusa dashi tare da zuba masa idanu yana jiran yaga ya tashi,

tashi yayi zaune baba yama dauka tafiyar zaiyi hat yafara jin dadi aransa sai kawai yaga ya koma yaqara kwanciya yace baba nifa banason mita tunda nace bazani tofa ba wanda ya isa yasani inje ko itace tazo da kanta saidai idan daukata zatayi takaini in kwa ba haka ba saidai ta rabu dani yafada yana rufe idanun sa alamar bacci zaiyi,
karkada kai baba yayi kawai batare da yaqara cemasa ko uffan ba yaja bakin shi yayi shiru daga bisani kuma yatashi ya shige bandaki,

Kwan kwan kwan hamza yaji ana buga qofar bude idon sa yayi tare da jan tsaki ya kuma juyawa ya koma ya kwanta jin anqara bugawane akaro na biyu yasa shi miqewa afusace ya fito dan zabgawa koma waye masifa,
yana bude qofar zai fara zazzaga masifar sai kawai bakin sa ya makale masifar ta koma ciki yakasa furta ko kalma daya sakama kon tozali da idanunwansa sukayi masa da ita cak ya tsaya yana binta da kallo itama shi take kallo...................✍️

tofa wa hamza yagani da yasahi kasa magana kode matar da yake cika bakine tazo da kanta abun da baitaba tunani ba shiyasa yakasa magana ko kuma watace daban saidai gobe maji ko wacece wannan da tasa sashi yin shiru muje zuwa.................✍️
[5/22, 10:45 PM] #momyn twins#: XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

                 *Book 2*

    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*

                         🅿25&26

✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨

✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨

Bismilah............✍️

Kwan kwan kwan hamza yaji ana buga qofar bude idon sa yayi tare da jan tsaki ya kuma juyawa ya koma ya kwanta jin anqara bugawane akaro na biyu yasa shi miqewa afusace ya fito dan zabgawa koma waye masifa,
yana bude qofar zai fara zazzaga masifar sai kawai bakin sa ya makale masifar ta koma ciki yakasa furta ko kalma daya sakama kon tozali da idanunwansa sukayi masa da ita cak ya tsaya yana binta da kallo itama shi take kallo...................

"ita tafara kawar da idonta gefe tare da sunkuyar dakai sannan murya can qasan makoshi tace kaine Hamza?

saida ya hadiyi yawu tare da abun da ya makale masa awuya sannan ya kuma dubanta tundaga sama har qasa kana daga bisani yace "eh"

Sannan tace uwar masarautace take some ganin ka yanzu nan tace mutafi tare tana wajen gurin nan tana jiranka agun, "wani kallo ya watsa mata sannan yace ita me ya hanata zuwa da kanta kije kice idan ta isa tazo da kanta...yana gama fadar haka ya rufe qofar sa yakoma yayi kwanciyarsa,

da mamaki Azeema tabi qofar da kallo tana tunanin wannan waye shikuma da har akace anakiran sa amma wai bazezo ba tazo da kanta amma koma waye yajawowa kamsabala'i dan bega ayanda tazo wajen take nemansa ba da baifara cewa ajen ace bazai zo ba yanda fuskarta take ahade nan kana gani kasan ba sauqi da fushinta ta taho wajenasa Amma shikuma ga abun da yace tabb babbar magana saida tagama tunanin nata sannan tayi gaba abunta,

" tana zuwa wajen ta ta sunkuyar da kai tace ranki yadade nasanar dashi amma sai yace wai inje gashinan zuwa danace masa kince mutafi tare sai yace ba yanzu zaizo ba sai yayi wanka zaizo yasameki a sashenki wai kiyi hakuri yanzu zaizo tafa qarasa fada tana kifkifta ido dan itade ko hauka take bazata iya gaya mata abun da yace ba sai taga kamar ita tayi rashin kunyar da hakan be dace yafada ba to amma ita tayiwa zancen nasa kwaskwarima

da dan mamaki fulani take kallonta a iya sanin ta da yaron baitaba bata hakuriba amma shine da kansa yanzu yace tayi hakuri lalle wannan abun abun mamakine agareta
shiyasa daman da akazo akacemata hamaza yace baza adakesaba kuma bazaije gidan qasan da taceba akaisa ba yama yi tafiyarsa daki dataji hakan shine kawai tace bari tazo da kanta sai ta taho da sabuwar baiwarta Azeema dan takiramata shi ya fitoyasameta awajen,

duk da taso yafito din amma jin ance harma hakuri yabata kuma zaizo yasameta shiyasa kawai taji ranta yadan kwanta har sukayi gaba ta tafi part dinta da niyar jiran sa yaqarasa.....

(Tab nace kam zaki bushe kwa dazaman jiran sa dan ko qyeyarsa ba zakigani ba aradu)

baba ne yafito daga bandakin da sauri ya qaraso wajen yace yarona murya wa naji kaidawaye?
"dabansa Hamza yayi sannan yace wata yarinyace wai an aikota tazo ta kirani, "kaikuma me kace mata cewar baba,"nace mata bani zuwa " dafe kai baba yayi yace amma kaide wlh matsalace dakai yanzu har tazo da kanta kace bazaka ba"Hamza yace wallahi baaba baza niba saidai tarabu dani in kuma zata iya shigo wa sai ta shigo "baba yace ohh sai yanzu na fahimceka dan kasan bazata iya shigowa sashen muba ko shiyasa kake cika baki to wallahi idan bakai ahankali ba saboda kai zata iya karya dokarta nakin shiga sashen masu aiki ta shigo tazo wajen ka,"dan murmushi Hamza yayi me qayatarwa sannan yace to mutuncin waye yazube nata ne ai banawa ba ita zata ji kunya kuma daga lokacin zan qara dena ganin mutuncin ta kai bama nikadai ba duk wanda yaji abun da tayi sai ya kalli abun ta wata siga daban saboda a tarihin gidan nan sarakai da matan su basa zuwa sashen ma'aikata kai harma 'ya'ya yansu basa zuwa inda muke saboda girman kai da suka dauka suka dorawa kansu aganin su idan sukazo wajen mu kar sun qasqantar da kansu sai kace mu ba mutane bane, ni wallahi Allah yasa tsautsayi ya kawota nan har video sai nayi mata in watsawa mutane sai qarshen haukan nata.
da mamaki baba yake kallon sa yace lalle ne wuyanka ya isa yanka wallahi sai yanzu naqara yarda ka raina matar nan kai kowa na tsoron ta amma kai ko dar bakaji aranka to da wacce wayar zakayi mata? nidai bantaba ganin ka da waya ba!

"tashi zaune yayi sannan yace tana ajiye ne bana amfani da ita saboda bata dameni ba banma san abun da zanyi da ita ba agidan nan amma akanta zan daukota addu'a ta shine Allah yasa tazo taga yanda ake aiki da cikawa, "zama baba ya gyara sannan yace nikam inyi maka tambaya ta bakin nata me ka takame da kake ji da kanka har haka dole da abun da kake takama dashi shiyasa ka banbanta da sauran ma'aikata me yasa kake mata haka? "murmushin gefen baki yayi sannan ya mike batare da yace masa komai ba ya nufi hanyar toilet sai yakai bakin qofa sannan yace nataka abubuwa da yawa amma de sirrine asannu kowama zaisan abun da nataka acikin gidan nan saura kiris ta fashe kaida baba ka zuba ido kasha kallo, nan gaba ma sai na fitar da kai daga gidan nan lokaci kawai nake jira.
yana kaiwa nan ya wuce cikin bandakin bai saurari cewa baba ba ya shege tare da rufar qofar,

Shide baba shiru yayi yana daukar maganar sa duk ashirme da shiririta irin tasa dan gani yake ba wani abu da yataka kawai dai rashin jin tsoro ne kuma ya lura ajinin sa yake baya shakkar kowa shiyasa har yake neman ya gagari kowa tunda gashi ko masu yin hukun ci agidan yasaka musu tsoran sa babu me tunkarar sa yayi masa wani abun koda gimbiya uwar masarau ta tasaka su suyi masa sukuma baza suyi ba shiya sa yaqara samun damar yin abun da yaga dama yi batare da fargaba ba.
yana zaune agun yana tunane tunane Hamza ya fito jikin sa duk ajiqe alamar de wanka yayi tunda yafito baba yake binsa da kallo Amma shi kam ko takan sa bebiba duk da yaji ajikinsa baba na kallon sa amma sa ya basar ko kallon inda yake ma beyiba yaqarasa gurin da kayan sa suke shidaman baifiya saka kayan da akabashi na ma'aikata ba duk abun da yaga damar sakawa sakawa yakeyi yanzu ma wasu riga da wando ya dauko kananu yasaka saidai basu kamashi ba kamar ba daidan sa ba haka yasaka su saida yagama shiryawa tsaf sannan ya dubi baba yace baba nayi komai yayi daidai yace kar naje taki kulani,

da baba beyi niyar kulasaba amma jin abun da yace yadago yana kallon sa ga mamaki sannan yace wace zata ganka tace baki daidai ba uwar masarautar ko wa??

"dan bata fuska yayi yace haba baba waccen tsohuwar banzar zanyiwa kwalliya mata tafa nake nufi gurin ta zani yafada yana sakin murmushi da kana ganin sa kasan daga cikin zuciyar sa yake direct,
Chapter 29 · 0% Book details