Sashe 46
Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wata roba yadauko ajakar da yazo da ita farin ruwane acikin ta budewa yayi sannan ya miƙamata yace ta sha ɗagowa tayi ta kallesa da jajayen idonta da suka canza launi abun tsoro kamar banata ba haka ta zuba masa su shima ita yake kallo ko ƙiftawa bayayi kasa jure wa tayi sai kawai ta kawar da nata idon daga gare sa ƙara miƙa mata yayi yace tasha,
ƙin karba tayi tama fara ƙoƙarin tashi zata bar wajen,
da hannu ya mayar da ita takoma ta zauna ruwan ya ɗiba a hannun sa ya watsa mata shi a fuska wani irin dogon numfashi taja tare da saukewa duk alokaci guda ƙara ɗiba yayi zai watsa mata tayi saurin cewa karka kuma watsamin Wannan abun,
ba saurare taba ya kuma watsamata abun da tayi dazu shi ta kuma yi yanzu saida sukayi haka sau uku sannan ya rabu da ita Qur'ani yadauko ya budo surataul baƙara tunkan yafara yaji
" tace kar ka konamu zamu fita yace karma kufita gwara ikonaku din meyasa baku da tausayi ku bakuga tsohuwa bace me tayi muku kuka sakata agaba kuka hanata tuna dangin ta bayan kunrabata dasu nan sukace muma ba yin kanmu bane turo mu akayi waye ya turo ku ya tambaye bazamu fada ba to idan na konaku ai zaku fada yana fara karanta aya daya sukace karabu damu zamu fita kishiyar tace tajamata halin da take ciki saboda ba ason zamanta acikin gidan ku kuma mugaye shine kuka hanata ko to nima bazan barta kuba nan yafara yi mata ruqiya tun anajin ihunsu har akadena ji bai rabu dasuba harsaida ya tabbatar yarabata dasu gaba ɗaya sannan yaƙara shafa mata ruwan afuska atake agurin ta sume gyara mata kwanciya yasa akayi sannan yabasu wani turare yace suyi mata kafin ta tashi daga baccin su yiwa duka gidan ma,
godiya sukayi masa sannan Abu yace malam daman aljanune wajen fa shekara ashirin da wani abun tana kwance,.
dan murmushi malamin yayi yace wannan ai ba aikin asibiti bane bayan aljanu ma akwai sihiri ajikin ta sannan aka hadata da aljannu ta yanda koda sihirin yakarye su kuma bazasu bari ta tuna komai ba abun da yafaru da ita kenan watakil asamu matsala daga gurin su shiyasa sihirin yakarye dalilin da yasa ta tuna wani abun kenan amma daga na bazata ƙara tuna komai ba amma yanzu komai ya warware suma kuma sun fita tana farkarwa zata dawo daidai koma ta zai dawo zata tuna da komai,
gaba dayansu babu wanda baiyi mamaki ba dan tunda suke basutaba ganin irin haka ba saidai ko alabari ko a Film amma yau gashi anyi agabansu ,sosai suka nuna jin dadinsu sannan suka yiwa malam godiya sosai tare da yimasa alheri me tsoka dan acikin su babu wanda baiyi masa kyauta ba kuma kyauta ba yar ƙarma ba me tsoka dan aƙalla iya kudima sunkai 1.5m suka hada masa ajaka banda turaruka har da kaya shaddodi sababi waken guda goma sha haka Abu yabasa,
kowade bayan kudin da yabashi saida suka ƙara masa da abubuwa duk suka hada masa dan su aganin suma basu biyashi komai ba akan abun da yayi musu shekara nawa suna wahala da kashe kudi amma basu bata lafiya ba sai gashi shi akwana ɗaya kuma alokaci ɗaya har ya magance matsalar dole subashi abun da yafi hakama,
bakin sa harkunne sai faman washe shi yake kana ganinsa kansan ba ƙaramin farin ciki ya tsinci kansa ba malam yayi musu godiya sosai tare da yi musu addu'a sannan sukayi sallama yatafi da kyautar sa da tunda yake aiki baitaba samun irin taba cike da farin ciki yabar gidan,
"bayan fitarsa meer yakasa zaune yakasa tsaye sai faman zagaye falon yake yana alajabin wannan al'amarin kamar amafarki wai duk tsawon shekarun nan da ya dauka daman akwai ta yanda za ayi taji sauƙi lokaci daya sai yaji duk haushin kansa da tun farko beye wannan tunanin ba gashi kuma dasu Ummu sukayi masa maganar nan ma yaƙiyarda da su da ya yarda tun alokacin da tuni ta dade da samun lafiya gani yake kamar duk shi yaja mata wannan dadewar datayi a kwance sosai yake jin haushin kansa kuma yake ganin baiyi mata adalciba,
amma fa duk dahaka kuma yagani yaji da kunnen sa amma wani barin na zuciyarsa baigama yarda ba cewar ta tashi wannan dan abun da yayi mata ace wai shine silar samun lafiyarta yade yarda da aljanu kuma yasan anayin ruƙiyya amma me yasa zaice wai anyi mata sihiri kuma yakunce da kansa ajiye tunanin yayi agefe sannan yajuyo ya matsu kusa da ummy yakalle ta sannan yace Ummy wai da gaske yanzu idan ta tashi zata tuna komai kodai fadarsa nifa haryanzu I can't believe this thing, I think it's a lie yaƙarasa maganar fuskarsa cike da gasgata abun dake ransa,
Abu ne ya tari numfashin sa yace I don't think so because magic is not a lie kanade gani yanzu yayi magana dasu kuma kaji da kunnen ka amma meyasa kake son saka kanka tunanin da bashi da amfani idan ma baka yarda ba yanzu idan ta tashi ai zaka yarda,
Bansan yaushe zaka canza kadena wannan halin ba kanaganin gaskiya kuma kaima kasan hakane amma sai ka ringa takewa kana tambayar mutane tamkar bakason komai ba me yasa kake hakane,
Abu yaƙarasa maganar alamunde baiji dadin abun da meer yace ba saboda daman yasaba haka wannan halinsane,
tunda abu yafara bayanin sa bai daga kai ya kallesaba daga ƙarshema da yaji ya tsaya da maganar tasa sai kawai yatashi yabar falon tare da nufar part dinsa ransa yana mishi suya besan meyasa ba Abu yake son yayi masa fada koda yaushe ba shiyasa yafi son mahaifiyar sa bata masa fada duk abun da yakeson shi take masa bata son ɓacin ransa ko kadan al'adun Abu shikuma da yake ganin kamar ya takurawa rayuwar sa idan yana yi masa irin wannan abubuwan da bayajin dadin su ,
ganin yatafi yabarsa awajen yasa Abu jin ba dadi shima yana ganin shi yanzu bai isa ya nunawa yaron nan yayi ba daidai ba sai yakama nuna fushinsa saikace bashi ya haifesa ba a rana yace duk laifin Ummy ne da take biye masa yayi duk abun da yaga dama yanaso ya ɗorasa akan irin tarbiyyar nan amma shi kwata kwata zama da mahaifiyar sa da kuma zaman da sukayi a Yemen yasa shi dauko rayuwarsa tacen shiyasa watarana yake jin zafin abun aransa amma koda wasa baitaba nunawa mahaifiyar tasa haka ba duk wani abu da tanuna tanaso ayi yake biye mata saboda komai zatayi masa bazai taba mance halaccin da tayi masaba saboda ta zabeshi akan mahaifinta saboda son da take masa gashi ta zauna dashi a inda bata saba zamaba bata da kowa batasan kowa ba ta baro family dinta ta biyo sa dan haka shima dole ya jure duk wani abu da zataimishi domin rama halaccin datayi masa,
jin antabashi yasashi dawowa hayyacin sa tare da sauri. kawar da damuwarsa yabasar,
zatayi magana ya hanatayi ta hanyar cewa kinga kar ta tashi Yakamata kiyimata turaren kafin ta farka kamar yanda yace tafaɗa yana komawa kan kujera ya zauna,
binsa tayi da kallo tasan da abun da yake tunani amma sai tabar zancen itama kawai,
Sannan ta kira wata me aikin ta aikin ta ta haɗo mata gawayi takawo mata yanda malam yace musu haka sukayi mata turaren tare da yiwa gidan.........✍️✍️✍️✍️
[5/30, 10:26 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*littafin sarki sameer yana daya daga cikin sabon team da muka bude na marubuta biyar 5 me suna THE TALENT TROUPE WRITER'S masu tafe da nasu sabon salon nadaban domin farin cikin ku, ga dadi da ƙayatarwa da nisadantarwa da fadakantarwa masu ɗauke da zallar soyayya da ƙaunar juna kar ku bari abaku labarin daya daga cikin wadannan littafan domin za ayi babu ku........*
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(mrs bmb)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿43&44
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"Bayan sun idar da sallar sun dawo bossay da sam ne kadai suka shigo shettima ma kuma yatsaya yayo musu order din abinci sannan yadawo gaba dayansu suka zauna suka sukaci suka kora da ruwa,
Sam ne yafara miqewa daga gurin, wajen dakinsa na ajiye ajiye yanufa tare da daga labulen ya bude qofar sannan ya shiga yana shiga sai kuma yafito, dan leqo da kansa yayi yana kallon su ganin suna nan yanda suke basu da niyar tashi duk sun dauki wayoyinsu ma suna daddan nawa,
dan daga murya yayi yanda zasu fi jinsa yace zaman me kuke kuma?
miqewa sukayi gaba dayansu tare da ajiye wayoyin nasu bossay nacewa ni ai banma ga tashinka ba kallon sa sam yayi "yace daman ai baza ka gani ba tunda hankalin ka nakan waya yana kaiwa nan ya wuce ciki,
binsa sukayi abaya suma suka shiga cikin dakin ,
lokacin da suka shiga ciki har yakai ga zaunawa akan kujera tare da jawo laptop din kan table din zuwa gabansa tare da kunna ta,
ƙin karba tayi tama fara ƙoƙarin tashi zata bar wajen,
da hannu ya mayar da ita takoma ta zauna ruwan ya ɗiba a hannun sa ya watsa mata shi a fuska wani irin dogon numfashi taja tare da saukewa duk alokaci guda ƙara ɗiba yayi zai watsa mata tayi saurin cewa karka kuma watsamin Wannan abun,
ba saurare taba ya kuma watsamata abun da tayi dazu shi ta kuma yi yanzu saida sukayi haka sau uku sannan ya rabu da ita Qur'ani yadauko ya budo surataul baƙara tunkan yafara yaji
" tace kar ka konamu zamu fita yace karma kufita gwara ikonaku din meyasa baku da tausayi ku bakuga tsohuwa bace me tayi muku kuka sakata agaba kuka hanata tuna dangin ta bayan kunrabata dasu nan sukace muma ba yin kanmu bane turo mu akayi waye ya turo ku ya tambaye bazamu fada ba to idan na konaku ai zaku fada yana fara karanta aya daya sukace karabu damu zamu fita kishiyar tace tajamata halin da take ciki saboda ba ason zamanta acikin gidan ku kuma mugaye shine kuka hanata ko to nima bazan barta kuba nan yafara yi mata ruqiya tun anajin ihunsu har akadena ji bai rabu dasuba harsaida ya tabbatar yarabata dasu gaba ɗaya sannan yaƙara shafa mata ruwan afuska atake agurin ta sume gyara mata kwanciya yasa akayi sannan yabasu wani turare yace suyi mata kafin ta tashi daga baccin su yiwa duka gidan ma,
godiya sukayi masa sannan Abu yace malam daman aljanune wajen fa shekara ashirin da wani abun tana kwance,.
dan murmushi malamin yayi yace wannan ai ba aikin asibiti bane bayan aljanu ma akwai sihiri ajikin ta sannan aka hadata da aljannu ta yanda koda sihirin yakarye su kuma bazasu bari ta tuna komai ba abun da yafaru da ita kenan watakil asamu matsala daga gurin su shiyasa sihirin yakarye dalilin da yasa ta tuna wani abun kenan amma daga na bazata ƙara tuna komai ba amma yanzu komai ya warware suma kuma sun fita tana farkarwa zata dawo daidai koma ta zai dawo zata tuna da komai,
gaba dayansu babu wanda baiyi mamaki ba dan tunda suke basutaba ganin irin haka ba saidai ko alabari ko a Film amma yau gashi anyi agabansu ,sosai suka nuna jin dadinsu sannan suka yiwa malam godiya sosai tare da yimasa alheri me tsoka dan acikin su babu wanda baiyi masa kyauta ba kuma kyauta ba yar ƙarma ba me tsoka dan aƙalla iya kudima sunkai 1.5m suka hada masa ajaka banda turaruka har da kaya shaddodi sababi waken guda goma sha haka Abu yabasa,
kowade bayan kudin da yabashi saida suka ƙara masa da abubuwa duk suka hada masa dan su aganin suma basu biyashi komai ba akan abun da yayi musu shekara nawa suna wahala da kashe kudi amma basu bata lafiya ba sai gashi shi akwana ɗaya kuma alokaci ɗaya har ya magance matsalar dole subashi abun da yafi hakama,
bakin sa harkunne sai faman washe shi yake kana ganinsa kansan ba ƙaramin farin ciki ya tsinci kansa ba malam yayi musu godiya sosai tare da yi musu addu'a sannan sukayi sallama yatafi da kyautar sa da tunda yake aiki baitaba samun irin taba cike da farin ciki yabar gidan,
"bayan fitarsa meer yakasa zaune yakasa tsaye sai faman zagaye falon yake yana alajabin wannan al'amarin kamar amafarki wai duk tsawon shekarun nan da ya dauka daman akwai ta yanda za ayi taji sauƙi lokaci daya sai yaji duk haushin kansa da tun farko beye wannan tunanin ba gashi kuma dasu Ummu sukayi masa maganar nan ma yaƙiyarda da su da ya yarda tun alokacin da tuni ta dade da samun lafiya gani yake kamar duk shi yaja mata wannan dadewar datayi a kwance sosai yake jin haushin kansa kuma yake ganin baiyi mata adalciba,
amma fa duk dahaka kuma yagani yaji da kunnen sa amma wani barin na zuciyarsa baigama yarda ba cewar ta tashi wannan dan abun da yayi mata ace wai shine silar samun lafiyarta yade yarda da aljanu kuma yasan anayin ruƙiyya amma me yasa zaice wai anyi mata sihiri kuma yakunce da kansa ajiye tunanin yayi agefe sannan yajuyo ya matsu kusa da ummy yakalle ta sannan yace Ummy wai da gaske yanzu idan ta tashi zata tuna komai kodai fadarsa nifa haryanzu I can't believe this thing, I think it's a lie yaƙarasa maganar fuskarsa cike da gasgata abun dake ransa,
Abu ne ya tari numfashin sa yace I don't think so because magic is not a lie kanade gani yanzu yayi magana dasu kuma kaji da kunnen ka amma meyasa kake son saka kanka tunanin da bashi da amfani idan ma baka yarda ba yanzu idan ta tashi ai zaka yarda,
Bansan yaushe zaka canza kadena wannan halin ba kanaganin gaskiya kuma kaima kasan hakane amma sai ka ringa takewa kana tambayar mutane tamkar bakason komai ba me yasa kake hakane,
Abu yaƙarasa maganar alamunde baiji dadin abun da meer yace ba saboda daman yasaba haka wannan halinsane,
tunda abu yafara bayanin sa bai daga kai ya kallesaba daga ƙarshema da yaji ya tsaya da maganar tasa sai kawai yatashi yabar falon tare da nufar part dinsa ransa yana mishi suya besan meyasa ba Abu yake son yayi masa fada koda yaushe ba shiyasa yafi son mahaifiyar sa bata masa fada duk abun da yakeson shi take masa bata son ɓacin ransa ko kadan al'adun Abu shikuma da yake ganin kamar ya takurawa rayuwar sa idan yana yi masa irin wannan abubuwan da bayajin dadin su ,
ganin yatafi yabarsa awajen yasa Abu jin ba dadi shima yana ganin shi yanzu bai isa ya nunawa yaron nan yayi ba daidai ba sai yakama nuna fushinsa saikace bashi ya haifesa ba a rana yace duk laifin Ummy ne da take biye masa yayi duk abun da yaga dama yanaso ya ɗorasa akan irin tarbiyyar nan amma shi kwata kwata zama da mahaifiyar sa da kuma zaman da sukayi a Yemen yasa shi dauko rayuwarsa tacen shiyasa watarana yake jin zafin abun aransa amma koda wasa baitaba nunawa mahaifiyar tasa haka ba duk wani abu da tanuna tanaso ayi yake biye mata saboda komai zatayi masa bazai taba mance halaccin da tayi masaba saboda ta zabeshi akan mahaifinta saboda son da take masa gashi ta zauna dashi a inda bata saba zamaba bata da kowa batasan kowa ba ta baro family dinta ta biyo sa dan haka shima dole ya jure duk wani abu da zataimishi domin rama halaccin datayi masa,
jin antabashi yasashi dawowa hayyacin sa tare da sauri. kawar da damuwarsa yabasar,
zatayi magana ya hanatayi ta hanyar cewa kinga kar ta tashi Yakamata kiyimata turaren kafin ta farka kamar yanda yace tafaɗa yana komawa kan kujera ya zauna,
binsa tayi da kallo tasan da abun da yake tunani amma sai tabar zancen itama kawai,
Sannan ta kira wata me aikin ta aikin ta ta haɗo mata gawayi takawo mata yanda malam yace musu haka sukayi mata turaren tare da yiwa gidan.........✍️✍️✍️✍️
[5/30, 10:26 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
*littafin sarki sameer yana daya daga cikin sabon team da muka bude na marubuta biyar 5 me suna THE TALENT TROUPE WRITER'S masu tafe da nasu sabon salon nadaban domin farin cikin ku, ga dadi da ƙayatarwa da nisadantarwa da fadakantarwa masu ɗauke da zallar soyayya da ƙaunar juna kar ku bari abaku labarin daya daga cikin wadannan littafan domin za ayi babu ku........*
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(mrs bmb)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿43&44
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"Bayan sun idar da sallar sun dawo bossay da sam ne kadai suka shigo shettima ma kuma yatsaya yayo musu order din abinci sannan yadawo gaba dayansu suka zauna suka sukaci suka kora da ruwa,
Sam ne yafara miqewa daga gurin, wajen dakinsa na ajiye ajiye yanufa tare da daga labulen ya bude qofar sannan ya shiga yana shiga sai kuma yafito, dan leqo da kansa yayi yana kallon su ganin suna nan yanda suke basu da niyar tashi duk sun dauki wayoyinsu ma suna daddan nawa,
dan daga murya yayi yanda zasu fi jinsa yace zaman me kuke kuma?
miqewa sukayi gaba dayansu tare da ajiye wayoyin nasu bossay nacewa ni ai banma ga tashinka ba kallon sa sam yayi "yace daman ai baza ka gani ba tunda hankalin ka nakan waya yana kaiwa nan ya wuce ciki,
binsa sukayi abaya suma suka shiga cikin dakin ,
lokacin da suka shiga ciki har yakai ga zaunawa akan kujera tare da jawo laptop din kan table din zuwa gabansa tare da kunna ta,