← Book details Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 17 OF 139

Sashe 17

Sarki Sameer Part 2 Complete Hausa Novel · about 3 min read

Tofa yau akeyin ta ga Azeema ga shettima ko shettima idan ya kalli fuskarta zai gane ta gata kuma agidan su sam wanda akullum take mafarkin ganin sa yau gata ga shi ko yaza ayi zaman gashi kuma idan taganshi sumewa take kuma takawo kanta inda yake tode muje zuwa dan ganin yanda wasan nasu zai qare.....

**************************************************

Assalamu alaikum,

kutsaya ku karanta kar ku wuce yana da matuqar muhimmaci agareku.

*ILIMI HASKEN RAYUWA*

Ina matan aure harma da 'yan mata wadanda basu samu damar yin makarantar islamiya ba ko kuma wadan da sunyi amma yanayi rayuwa yasa sun manmanta da wasu abubuwan to ga dama tasamu akwai mata dayawa wadan da suke cikin wannan halin suna bukatar ilimi kuma wasu suna so amma basusan ta inda zasu fara ba wasu kuma hidimar gida da iyalai bazasu samu damar fita su nema ba,
To amma fa kusani hakan ba hujja bace awajen Allah domin acikin wani hadisi ance azaba ta tabbata gawanda be nemi yasani ba kuma ko kasani ma idan baka aiki dashi nan ma azaba zata tabbata agaresa dan haka kutashi kunemi ilimi kar kuzauna da duhun kai ko girman kai ilimi ba ai masa girman kai kitsaya ki fadada iliminki musamman bangaren akdari mata dayawa suna da qarancin ilimi akai,

Duba da hakan yasa muka kawo muku hanya mafi sauqi na online class kina zaune a cikin gidan adakin ki azaune ko akwance ma zaki samu duk wani ilimi da kikeso dai dai iyawarki,

yar uwa awa nawa kike batawa akan wayarki batare da ki qaru da ita baki koyi komai ba aciki awa nawa kike batawa akan karatun littattafen novel da kalle kalle da basu da amfani,

zamu bude group iya mata zamu kawo muku littattafan addini sannan kuma zamu ringa qarin alqur'ani me girma duk surar da baka iya ba za akoya maka duk daga inda kake so zaka koya zamu koya muku baki kodaga alifunne baka iyaba za a koya maka kuma da yardar Allah zaka iya,
Ga abubuwan dazamu ringayi kamar haka👇
1_ALQUR'ANI
2,HADISI
3,AKDARI
4,ARABIYYA,
5,SIRATUL NABIYYI
6,NURANIYYA
DA dai sauran su duk waddannan abubuwan zaku samesu agarabasa me sauki naira dari ukun ka ta baka ilimi kuma idan kabiya ka ta samu kenan baza ataba cemaka wata yayi ba biya kudi ko shekara nawa zakai saidai idan kai kagaji da nema kace ya isheka domin karin bayani sai ku tuntubemu ta wannan number 08124226526

Pls duk wanda ya karanta yatayamu da share dinsa zuwa group group domin inkai baka ra ayi watakil wani yana da ra,ayi akai kuma be ganiba plss share it
[5/10, 10:32 PM] #momyn twins#: ❤XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

                 *Book 2*

    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526
'Yan niger kuma suyi min magana ta number wayata*

                         🅿13&14
Bismilah.......✍

*shettima*
Chapter 17 · 0% Book details