Sashe 82
Adade Anayi Sai Gaskiya Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita yanzu ba ma wannana ba, Maaurata ne su, burinta ya cika,聽 ta auri Masoyinta abun sonta, be kamata su fara da haka ba, ta sautar da murya tace "My Forever, me ya faru ne?聽 Kana jin yunwa? In dafa maka abinci?" Zaid ya zaro ido yace "Abinci? Abincin diyar Hajiya Mairo? Allah ya tsareni da cin Abincin Mahainta,聽 nasan ko an baki maganin da zaki saka mun inci in mutu聽 ku gaji Dukiyana, No thanks?".聽 Yanzu abun kuma ya fara ba Ziyada tsoro,聽 tsoro fal ranta,聽 ta zaro ido,聽 kanta na juya magananunshi,聽 jikinta yayi sanyi, tace "haba My Forever,聽 wani irin magana kake haka? Ta ya zan samaka magani ka mutu?聽 Ya zaayi in kashe Mijina? DanAllah ka bar irin wannan tunanin" ta karashe cikin sanyin jiki tare da kamo hannunsa,聽 kamar wuta ya tabe shi da sauri ya janye hannunsa tare da mikewa,聽 kar ki sake tunkaro ni,聽 kar ki sake gigin tabani,聽 jinin Hajiya Mairo Najasa ne,聽 ke najasa ce, in kuma shaawar da kika kwaso kike son a rage miki ina da Yara Christians sai in hadaku su zo su biya miki bukkatarki" be karashe maganarshi ba ta sa hannu ta kwashe shi da Mari, Murmushi聽 Zaid yayi tare da shafar fuskarshi,聽 abunda tayi yanzu ya harbi tunaninta,聽 Marinshi tayi, Marin Mijinta ta tayi,聽 kawai聽 sai聽 ta fashe da kuka, "donAllah kayi hakuri, ban san nayi ba" be tanka ta ba ya hau kan gado,聽 da murmushi dauke kan fuskarshi,聽 duk sai ta sha jinin jikinta,聽 rarrafawa tayi kan Gadon tace "ka min magana,聽 ka yafe聽 min, in ba zaka iya ba ka rama,聽 ga fuskata nan,聽 ka rama" banza yayi da ita ya dauko wayarshi da mukuli ya sa a aljihu,聽 fita yayi daga dakin ta bishi saurisauri gudugudu, a tsakar gida ya kwalawa Sule kira,聽 daga dakin Maigadi wani ya fito sanye da kayan uniform,聽 yace "Kar wanda ya sake ya shigo min gida,聽 kar kuma wanda ya sake ya fitar min daga gida,聽 kana jina?" jiki na rawa yace " Eh Oga,聽 nagane" Zaid ya kalleshi sama da kasa yace "Wannan聽 in Mairo tazo ai bugeka zatayi ta shigo,聽 ya latso idi a waya ringing daya ya dauka "Idi,聽 kaje Police Headquater kace nace ina son tsaro a Gida" da fita zaiyi amma ya fasa,聽 ya koma cikin gidan,聽 itama ta bishi,聽 wannan wani irin masifa ne?聽 A ce ko kwana ba tayi a gidanta ba amma ta fara haduwa da bacin rai?".
Kan Kujera ya zauna ya kira Gidan Marayu na Kaduna yana waya,聽 tana zaune dan nesa dashi tana karantar halaiyarshi,聽 komai nashi yayi聽 ne,聽 ji yanda yake magana cike da isa,聽 ta kasa gane me yake nufi da ita,聽 amma ai ta ji labarin yanda angwaye ke rawan jiki a kan Amarensu,聽 ita meyasa nata ya sha bambam? Suna zaune Idi ya kira Zaid ya ce mishi ga Police聽 nan da Civil defense, kamar ta sani ta bi bayanshi聽 da ta ga ya mike ya fita tsakar gida,聽 nan ta ga garada sun kai sha biyu da uniform din tsaro,聽 duk suka shiga kwasan gaisuwa be karba musu ba ya shiga basu umurni kamar haka;
"Ban yarda a shigo min Gida ba,聽 ban yarda na ciki su fita ba,聽 i mean ko waye kar a barshi ya shiga,聽 i want tight security here".聽 A tare suka ansa da "Yes Sir".
Nan take ya kira Armstrong, ringing daya ya dauka "book our tickets,聽 we are leaving for Porthacourt聽 now" Zaid ya wuce ta ya shige ciki,聽 da gudu ta bi bayanshi, ta bishi har daki inda yake hada Naurarshi cikin jakka, baki na rawa tace "Porthacourt? Chan zamu?" banza yayi ya kyaleta,聽 tace "kayi wa darajan manzonAllah ka min magana" ya dago ya kalleta, zaiyi magana kuma ya fasa,聽 tace "please, You are not leaving me here are you?" nan ma shiru ya mata,聽 tace "ka ban wayata ina so nayi magana da Yayana" nan ma shiru,聽 da sauri tace "Don girman Allah ka kaini Gida wurin Mummy na,聽 ka kaini wurin iyayena" tsaki yayi a k'arshe ma ya finciki jakarshi me kama da school bag ya rataya ya fita ya bar mata daki.
A guje ta kwasa ta bishi,聽 a tsakiyar farlo ta cimma shi,聽 ta rungumoshi tare da fashewa da kuka,聽 jimmm yayi yana tsintar kanshi cikin kunan rai,聽 be san聽 dalili ba,聽 kukanta ne ya sashi kuka?聽 Ko haushin ta taba shi?聽 Sosai ta rungumeshi,聽 ta matse shi ta baya, tana kuka har hawayenta na zuba akan farar rigar bodyhug dinshi,聽 cikin kuka take cewa聽 "me ya faru damu?聽 Me ya samu soyayar mu?聽 Me na maka? Meyasa kake min haka? A iya sanina banyi maka wani abu ba, all i did was to love you,聽 i didnt do anything wrong,聽 Sonka kawai nakeyi,聽 shin So dama laifi ne? Ina Alkawarin Soyayyar da ka min?" zaiyi karya in yace Jikinshi be mutu ba,聽 zaiyi karya in yace be jin duk wani kalamanta, murya dishidishi yace "ki sakeni" kara matseshi tayi tana girgiza kanta a jikinshi tana cewa "ba zan sake ka ba, sai ka gaya min聽 what change,聽 sai ka gaya min what happened聽 to us" da kyar ya tattaro wani courage ya daka mata tsawa yace "Ziyaaaaaa,聽 Let Go" lumshe idanunta tayi,聽 daidai da saukowan hawaye masu dumi,聽 duk聽 da tana cikin tashin hankali,聽 wallahi taji聽 kiran nan da yayi mata da wani suna da ba wani mahalukin da ya taba kiranta dashi "Ziyaaaa" sake kwantawa tayi a bayanshi ta girgiza kai tace "No,聽 i wont let go,聽 Never (ba zan barka ba,聽 ba zan taba barinka ba)".
Shikenan ta gama kashe jiki,聽 be so be so ya yarda,聽 amma tausayinta yaji,聽 karo na farko聽 da tausayin wani abu ya darshe shi.
"Your Plans,聽 dont let het ruin it" Sashen zuciyarshi ta tunasarshe shi,聽 da karfi ya banbareta daga jikinshi ya yasar da ita a kasa yace "kar ki sake tabani,聽 kina so kisan what changed? Zan gaya miki,聽 ban taba sonki ba,聽 i cant love you" dariya me hade da kuka takeyi tace "karya kakeyi,聽 biglie,聽 ban yarda ba ba zan kuma yarda ba,聽 kana sona,聽 shiyasa ka sa akayi bikinmu cikin kurarren lokaci,聽 you聽 cant wait to have me,聽 shiyasa aka aura maka ni cikin kwana biyu,聽 kana sona, so mai yawa, you love me that much" Zaid ya girgiza kai irin na tausaya makin nan yace "You are even more stupid than i thought, dont you get it? Ko da yake diyar Mamanki ce ke, bakwa ganewa, to barin gaya miki Na aureki ne don na Wulakanta ki, na tozarta ki, na Aureki ne don na dau fansa, wanda so far ina ganin da kyau, na Aureki ne don na kuntata miki da mahaifanki, baki fara ganin wulakancin ba? Na kawo ki Gidan da kuke takama naku ne a da, it was never yours, i took back whats rightfully mine".
Girgiza kanta takeyi tana kuka tace " Karyane, wallahi kana sona, i refuse to believe all this, ka nuna min ingantacen so, ba zan yarda ba, in ma kana da wani unfinished bussiness da su Mummy ne, i dont care, ku zauna kuyi settling din kanku, ku yafe ma juna, amma kar ka min haka , donAllah kar ka min haka" Zaid yayi fuskan tausayi yace "Awwwn, My Poor Wife, ba kyason Mijinki ya barki ai?聽 Congrats Ba zan barki ba, amma zaki so mu rabu, duk da ba zan rabu dake ba sai na tabbatar na muku tabon da ba zaku taba mance ni ba" ya tsugguna ya dau jakkarshi ya fice daga parlorn ita kuwa rushewa tayi da wani irin kuka mai ratsa zuciya.
A cikin Mota ya zauna ya dinga sauke ajiyar zuciya da karfi, kanshi ya dau chargi, In ranshi ya baci, abu daya kawai ke kwantar mai da hankali in ya shiga irin yanayin nam, da sauri ya fita ya bude booth, Akwatin Armstrong ya bude, Gwangwanin Giya sun kai goma daga gani masu tsada ne, ya dauko daya da karfi bude lid din zai kafa kai ya sha.
"Zaid Alkawarin da ka mun kenan?" Ya rantse da Allah muryan Babanshi Sadam yaji a kwanyar kanshi, da wani irin murya kamar fatalwa, da sauri ya wurgar da Giyar hannunshi ya fada Mota聽 ya latsa horn aka bude mishi gate da sauri, ya fincika Motar da karfi ya fita daga Gidan, Driver dinshi da Odile suka shiga wata Motar suka bi bayanshi a guje.
Saida ya kusa Minti 50 yana zagaye garin Kano, kafin ya samu ya dawo daidai, daga bisani ya buga tsaki da karfi? Meye hakan to?" Armstrong ya kira ya bashi umurnin ya wuce Airport Direct.
掳掳掳掳掳掳掳
Har wurin k'arfe biyu tana nan yashe a inda Angonta ya barta,聽 zuciyarta na tukukin zafi,聽 bata son yarda da duk wasu magananunshi,聽 zata cigaba da mai uzuri har ya dawo gareta,聽 a yanda ta fahimci maganganunshi, Akwai wata boyayyen zance tsakaninshi da Iyayenta,聽 a yanda yake yada mata habaici ta gane Iyayenta sun taba mishi wani laifi, to me zasu mishi?聽 Zaid fa ba zai wuce tsaran YaMaji ba,聽 in kuma laifi suka mishi ko wani nashi meyasa zasu yarda ya aureta,聽 to menene? duk yanda taso gano kullaliyar da ke ciki ta kasa,聽 su kadai zasu gaya mata meke faruwa,聽 da sauri ta tashi ta nufa daki dan kiran Mommy a waya,聽 tana son jin komai, abubuwan da suka faru a baya kafin a haifeta,聽 turus ta tsaya da ta tuna wayarta na hannun Zaid,聽 ba kuma ta isa ta fita ba,聽 hawayenta sun kare karkaf,聽 ta fada toilet don yin Alwala don ko Azahar batayi ba.
****
A cikin Jirgi Armstrong聽 ya lura da Zaid聽 yayi nisa cikin tunaninshi,聽 ya dan tabo shi yace "Are you OK?" Zaid ya danyi tsaki yace "I'm fine" arm yace "You want to talk about it?" Zaid a fusace yace "Shut the f**kup Arm" Armstrong ya daga hannunshi sama yace "Sorry,聽 naye shiru".聽
Duk yanda be so yayi tunaninta ya kasa,聽 kawai ya dauko earphone babba ya sa a kunnenshi ya kura volume duk dai don ya manta da tunanin da zuciyarshi keyi.
Bayan kwana biyu....
PORTHACOURT 10am
Kan Kujera ya zauna ya kira Gidan Marayu na Kaduna yana waya,聽 tana zaune dan nesa dashi tana karantar halaiyarshi,聽 komai nashi yayi聽 ne,聽 ji yanda yake magana cike da isa,聽 ta kasa gane me yake nufi da ita,聽 amma ai ta ji labarin yanda angwaye ke rawan jiki a kan Amarensu,聽 ita meyasa nata ya sha bambam? Suna zaune Idi ya kira Zaid ya ce mishi ga Police聽 nan da Civil defense, kamar ta sani ta bi bayanshi聽 da ta ga ya mike ya fita tsakar gida,聽 nan ta ga garada sun kai sha biyu da uniform din tsaro,聽 duk suka shiga kwasan gaisuwa be karba musu ba ya shiga basu umurni kamar haka;
"Ban yarda a shigo min Gida ba,聽 ban yarda na ciki su fita ba,聽 i mean ko waye kar a barshi ya shiga,聽 i want tight security here".聽 A tare suka ansa da "Yes Sir".
Nan take ya kira Armstrong, ringing daya ya dauka "book our tickets,聽 we are leaving for Porthacourt聽 now" Zaid ya wuce ta ya shige ciki,聽 da gudu ta bi bayanshi, ta bishi har daki inda yake hada Naurarshi cikin jakka, baki na rawa tace "Porthacourt? Chan zamu?" banza yayi ya kyaleta,聽 tace "kayi wa darajan manzonAllah ka min magana" ya dago ya kalleta, zaiyi magana kuma ya fasa,聽 tace "please, You are not leaving me here are you?" nan ma shiru ya mata,聽 tace "ka ban wayata ina so nayi magana da Yayana" nan ma shiru,聽 da sauri tace "Don girman Allah ka kaini Gida wurin Mummy na,聽 ka kaini wurin iyayena" tsaki yayi a k'arshe ma ya finciki jakarshi me kama da school bag ya rataya ya fita ya bar mata daki.
A guje ta kwasa ta bishi,聽 a tsakiyar farlo ta cimma shi,聽 ta rungumoshi tare da fashewa da kuka,聽 jimmm yayi yana tsintar kanshi cikin kunan rai,聽 be san聽 dalili ba,聽 kukanta ne ya sashi kuka?聽 Ko haushin ta taba shi?聽 Sosai ta rungumeshi,聽 ta matse shi ta baya, tana kuka har hawayenta na zuba akan farar rigar bodyhug dinshi,聽 cikin kuka take cewa聽 "me ya faru damu?聽 Me ya samu soyayar mu?聽 Me na maka? Meyasa kake min haka? A iya sanina banyi maka wani abu ba, all i did was to love you,聽 i didnt do anything wrong,聽 Sonka kawai nakeyi,聽 shin So dama laifi ne? Ina Alkawarin Soyayyar da ka min?" zaiyi karya in yace Jikinshi be mutu ba,聽 zaiyi karya in yace be jin duk wani kalamanta, murya dishidishi yace "ki sakeni" kara matseshi tayi tana girgiza kanta a jikinshi tana cewa "ba zan sake ka ba, sai ka gaya min聽 what change,聽 sai ka gaya min what happened聽 to us" da kyar ya tattaro wani courage ya daka mata tsawa yace "Ziyaaaaaa,聽 Let Go" lumshe idanunta tayi,聽 daidai da saukowan hawaye masu dumi,聽 duk聽 da tana cikin tashin hankali,聽 wallahi taji聽 kiran nan da yayi mata da wani suna da ba wani mahalukin da ya taba kiranta dashi "Ziyaaaa" sake kwantawa tayi a bayanshi ta girgiza kai tace "No,聽 i wont let go,聽 Never (ba zan barka ba,聽 ba zan taba barinka ba)".
Shikenan ta gama kashe jiki,聽 be so be so ya yarda,聽 amma tausayinta yaji,聽 karo na farko聽 da tausayin wani abu ya darshe shi.
"Your Plans,聽 dont let het ruin it" Sashen zuciyarshi ta tunasarshe shi,聽 da karfi ya banbareta daga jikinshi ya yasar da ita a kasa yace "kar ki sake tabani,聽 kina so kisan what changed? Zan gaya miki,聽 ban taba sonki ba,聽 i cant love you" dariya me hade da kuka takeyi tace "karya kakeyi,聽 biglie,聽 ban yarda ba ba zan kuma yarda ba,聽 kana sona,聽 shiyasa ka sa akayi bikinmu cikin kurarren lokaci,聽 you聽 cant wait to have me,聽 shiyasa aka aura maka ni cikin kwana biyu,聽 kana sona, so mai yawa, you love me that much" Zaid ya girgiza kai irin na tausaya makin nan yace "You are even more stupid than i thought, dont you get it? Ko da yake diyar Mamanki ce ke, bakwa ganewa, to barin gaya miki Na aureki ne don na Wulakanta ki, na tozarta ki, na Aureki ne don na dau fansa, wanda so far ina ganin da kyau, na Aureki ne don na kuntata miki da mahaifanki, baki fara ganin wulakancin ba? Na kawo ki Gidan da kuke takama naku ne a da, it was never yours, i took back whats rightfully mine".
Girgiza kanta takeyi tana kuka tace " Karyane, wallahi kana sona, i refuse to believe all this, ka nuna min ingantacen so, ba zan yarda ba, in ma kana da wani unfinished bussiness da su Mummy ne, i dont care, ku zauna kuyi settling din kanku, ku yafe ma juna, amma kar ka min haka , donAllah kar ka min haka" Zaid yayi fuskan tausayi yace "Awwwn, My Poor Wife, ba kyason Mijinki ya barki ai?聽 Congrats Ba zan barki ba, amma zaki so mu rabu, duk da ba zan rabu dake ba sai na tabbatar na muku tabon da ba zaku taba mance ni ba" ya tsugguna ya dau jakkarshi ya fice daga parlorn ita kuwa rushewa tayi da wani irin kuka mai ratsa zuciya.
A cikin Mota ya zauna ya dinga sauke ajiyar zuciya da karfi, kanshi ya dau chargi, In ranshi ya baci, abu daya kawai ke kwantar mai da hankali in ya shiga irin yanayin nam, da sauri ya fita ya bude booth, Akwatin Armstrong ya bude, Gwangwanin Giya sun kai goma daga gani masu tsada ne, ya dauko daya da karfi bude lid din zai kafa kai ya sha.
"Zaid Alkawarin da ka mun kenan?" Ya rantse da Allah muryan Babanshi Sadam yaji a kwanyar kanshi, da wani irin murya kamar fatalwa, da sauri ya wurgar da Giyar hannunshi ya fada Mota聽 ya latsa horn aka bude mishi gate da sauri, ya fincika Motar da karfi ya fita daga Gidan, Driver dinshi da Odile suka shiga wata Motar suka bi bayanshi a guje.
Saida ya kusa Minti 50 yana zagaye garin Kano, kafin ya samu ya dawo daidai, daga bisani ya buga tsaki da karfi? Meye hakan to?" Armstrong ya kira ya bashi umurnin ya wuce Airport Direct.
掳掳掳掳掳掳掳
Har wurin k'arfe biyu tana nan yashe a inda Angonta ya barta,聽 zuciyarta na tukukin zafi,聽 bata son yarda da duk wasu magananunshi,聽 zata cigaba da mai uzuri har ya dawo gareta,聽 a yanda ta fahimci maganganunshi, Akwai wata boyayyen zance tsakaninshi da Iyayenta,聽 a yanda yake yada mata habaici ta gane Iyayenta sun taba mishi wani laifi, to me zasu mishi?聽 Zaid fa ba zai wuce tsaran YaMaji ba,聽 in kuma laifi suka mishi ko wani nashi meyasa zasu yarda ya aureta,聽 to menene? duk yanda taso gano kullaliyar da ke ciki ta kasa,聽 su kadai zasu gaya mata meke faruwa,聽 da sauri ta tashi ta nufa daki dan kiran Mommy a waya,聽 tana son jin komai, abubuwan da suka faru a baya kafin a haifeta,聽 turus ta tsaya da ta tuna wayarta na hannun Zaid,聽 ba kuma ta isa ta fita ba,聽 hawayenta sun kare karkaf,聽 ta fada toilet don yin Alwala don ko Azahar batayi ba.
****
A cikin Jirgi Armstrong聽 ya lura da Zaid聽 yayi nisa cikin tunaninshi,聽 ya dan tabo shi yace "Are you OK?" Zaid ya danyi tsaki yace "I'm fine" arm yace "You want to talk about it?" Zaid a fusace yace "Shut the f**kup Arm" Armstrong ya daga hannunshi sama yace "Sorry,聽 naye shiru".聽
Duk yanda be so yayi tunaninta ya kasa,聽 kawai ya dauko earphone babba ya sa a kunnenshi ya kura volume duk dai don ya manta da tunanin da zuciyarshi keyi.
Bayan kwana biyu....
PORTHACOURT 10am