Sashe 122
Adade Anayi Sai Gaskiya Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kyan da Najwa ta kara abun ba a magana, duk inda ta zauna ta tafi sai ta bar kanshin jikinta, an hana Abdulmajeed ganinta, Zaid ma sai da ya shiga chan ciki ya samu ganinta, ya kebe da Aunty karima, yace "DonAllah Aunty kiyi ma Ziyaa times 3na Baby, zan biya" hannunta ta ware tace "baka da kunya ko?" daria yake yi ya fita ya dinga gaisawa da kawunnishi da goggonshi, ba abunda ya kai Yanuwa dadi, babu abunda yakai zumunci dadi, a da yana da kudi yana da komai, amma be taba jin farinciki irin na kwakin nan ba, dama shi yana da son mutane, dalili ne ya maidashi miskilia, amma yanzu ji yake yafi kowa Jin dadi, haka ya dinga binsu one by one yace "Goggo Aisha Indo, ba ki da matsalar komai ko? Inna QueenBilkis baki da damuwan wani abu ko? "Ummu Abdoul akwai abunda kike so? Maman haneef in kuna da bukatar wani abu ku fada donAllah bansan me zan muku ba. DonAllah ku fada min bukatunku" sai suyi murmushi suce "Zaid, ba komai, Yaya A'i ta bamu komai, indai muna da bukkatar wani abu, zamu sanar da kai InshaAllah" yace "Yauwa donAllah, nagode" ya tashi da sauri ya nufa Dakin Paapa don ya san nan zai isketa.
Da Sallama ya shiga, ya iske tana shan Koko da kosai wanda Kwaiseh Maryama tayi da farar safiya, yace "Omg, Maama k'osai, i miss it wallahi" dariya tayi tace "Zaid" shima dariyar yayi, kan Gado ya zauna inda take zaune, yace "Ina kwana Maa" ta ansa da "muna lafia? Ya kuka kwana?" yace "lafiya lau, ya hidima da kuma baki?" tace "Alhamdulilah" yace "wai gidan nan be muku kadan ba? Naga ko ina da mutane, ta ya kuke kwanan?" tayi daria tace "lafiya lau Zaid, tsaf muke kwana ba takura, abunda kwana ma ake ana fira" ya sa hannu ya dauki kosai ya dangwala yaji yace "Maa, ina fatan ba wani abu ko?" tace "ba wani abu Gatan Marayu" turo baki yayi kamar dan yaro yace "in akwai ki fada donAllah" tace "haha, Harda hadani da Allah?" tace "Ka hado Akwatina Sha 12 na lefe, 6 na hajia Aynar, 6 na Hajia Mairo" yace "sai me kuma?"tace "Sai Allah ya maka Albarka" zai rungumeta ta tashi tace "kai son jikinka yayi yawa, haka matarka zata haihu, a dauki yaronka kaima a daukeka" daria yayi yace "Maaa, shekarun da baki daukeni bane nake so ki fanshe min shi, amm... Tsaya, Maa, Ziyaa ta kusa haihuwa ne? Tana da ciki?" Maa ta durk'usa ta kwashe kwanoninta tace "ka bincika ka gani" ta fita ya bi bayanta, ya koma dakin Yanmatan inda su Ziyaa suke, yace "Babe, Come" hannunta ya ja be damu da cousins dinshi da abokan wasan dake wurin ba ya fita da ita sukayi dakin Paapa yace "Babe, Are you Pregnant?" wani murmushi ya subuce mata daga baki, yace "ki gaya min Please" tace "nima fa jiya Aunty Karima ke fada min don taji nace ina son cin kwado" wani nishadi ke fuzgan shi yace "Ziyaaa, Aunty kariman ne za ta gaya miki kina da ciki? Ke baki sani ba?" cikin kunya tace "ina gama Period muka tafi Bauchi, kuma a lokacin.. Erhm, erhm" ya matso daf da ita yace "Shhh, na san me ya faru a lokacin" hade bakunansu yayi cikin kwarewa kafin ya saketa yace "ina sonki sosai, my forever, Allah ya inganta, amma tun lokacin baki sake period ba?" tace "ya kamata na sake tun a india, amma banyi ba" yace "24 days kenan rabonmu da India, you are pregnant Babe" ya dagata cikin murna yana jin dadi, ita ko sai dariya takeyi, tace "My Forever, barinje Aunty Karima ta fara min lallen kaji" yace "Nima zanje Gidan Daddy, Mijin baby na jirana, zamuje wani wuri ne" tayi Daria ta mai peck a kumatu tace "ka gaida YaMajin" zata juya ya ri'kota tare da manna mata hot kiss a baki ya juya ya fita yana jin dadi mara misaltuwa, ita ko mamamkin farincikin da ke bayyane a face dinshi take.
Hajia Mairo zaune kan Kujera ta Alfarma wato Royal Chair, ta daura k'afa daya kan daya, tunani take kan zaman da zasuyi da Hajia Aynarh, bata san ya zaman zai kasance ba, amma abu daya ta sani, ta san duk yadda zatayi don kar ta nuna Kishinta ko rashin son Auren nan sai tayi, bariki ce itama ai ta iya, ba wai dangin Yarbawa kadai suka iya Kissa ba, itama ta iya, ba zata bari abunda ya faru a baya ya sa tayi sanya ko ta ja baya ba, tasan tayi sakaci akan tarairayar Miji a baya, amma yanzu ba zata bari hakan ya faru ba, bata damu da tana da Yara ba, k'ara'i ne sai tayi, sai ta fanshe shekarun da ta batas a banza, zata zage damtse ta faranta ran Mijinta, ta tuna randa ta dawo gidan ta zage damtse wurin faranta mai rai, kuma ga dukkan alamu yayi kewanta kamar yanda tayi nashi, kuma InshaAllah zatayi k'okarin zama lafiya da Hajiya Aynarh, ta san tayi laifi me girma, amma Allah ya san ta tuba, tana rokon gafararshi kuma tayi Alkawarin ba zata sake komawa halaiyarta ta baya ba, zata manta da abunda tayi a baya, duk da abun zai dinga fado mata har karshen rayuwarta, amma yanzu dole ta gyara komai.
Waya ta dauka ta kira Managern Gidan Radio na Meela FM, cike da isa take magana a matsayinta na matar Alhaji Abba Abu, ta bada sak'o, kafin ta hau kiraye kirayen waya, k'awayenta wanda tayi watsi dasu a baya ta nemi numbersu daga wajen wata kawarta, ta dinga kiransu tana gayyatarsu, badai ta kira Hajia Aleeyah ba, don sun raba Jaha.
Zaineema ta shigo Parlorn sanye cikin doguwar riga ta Alfarma, tace "Mummy zanje Gidan Paapa, Aunty Karima zata min lalle" Mummy ta danyi wani tubani kafin tace "bari in kira Daddynku in tambayeshi sai muje tare k'ila akwai Aikin da zaayi a Gidan Paapanku" Zaineema tayi murmushi a ranta tace "gaskia Mommy ta chanza, da da ne fitar ta take ba tare da izinin kowa ba, Zaineema tace "Mummy ina waje ina jiranki" kai kawai ta gyada mata, cike da kissa ta kira Daddy ta lankwashe murya tace "Sweet Daddyn Yara" daga bangarenshi ya murmusa har ranshi yaji sabon sunan da Maryam ta lak'a mai yace "Sweet Mummyn Yara" ta lumshe idanuwa tace "ina neman izini zuwa Gidan Sada, zanje na gansu da shiryeshirye" Daddy yaji dadi, Maryam bata taba nemin izininshi ba in zata fita, amma yau itace da neman izini, tabbas yaji dadin sauyawarta, kuma ya lura tun da ta dawo take k'okarin faranta mai rai yace "A dawo lafiya, nima mun fita da Sada" "Allah ya maido min kai lafiya Masoyina" Daddy har ranshi ya ji dadi, yana ta murmushi gaban Paapa, Paapa yace "Allah ya ja da ran Mijin Maryam Angon Aynarh" Daddy yace "fadi ka k'ara" Hajjo tayo daria.
Mummy ta yafa gyalenta ta fito inda Zaineema take waya da khaleed, Baya suka shiga Driver ya ja su, suka nufi tarauni Gidan Paapa, a hanya ne Driver yayi tuning zuwa Meela FM suka ji wata zazzakar murya na sanarwa.
*Hajia Mairo Abba Abu na farincikin Gayyatar 'yanuwa da Abokan Arziki zuwa yinin Bikin Danku Abdulmajeed Abba Abu, da kuma walimar tarewar Amaryarta Hajia Aina'u Mustapha da zaayi ranar Lahadi da k'arfe 3 na rana a Gidan Alhaji Abba Abu da ke Nassarawa lowcost, wannan na matsayin katin gayyatar ga duk wanda be samu Kati ba, Allah ya bada ikon hallarta Ameen, Sanarwa Hajia Mairo Abba Abu*.
Zaineema ta hau tafi tana cewa "Wooo Mommynmu, wallahi kin burgeni, Allah ya kwabe fitina tsakaninku da Aunty Aynarh" Mairo tayi daria tace "Zainee, ance miki mu na yau ne? Da na bi bokaye, amma ina neman yafiyan Allah, Allah ya yafe min, yanzu kuwa, kishin Matayen Annabawa zanyi, kuma dan farincikin Mijina, Ke dai muje zuwa, ba zakuji wata matsala daga gareni ba" Zaineema ta rungumeta tace "Thank You Mom" shafa kanta tayi, tace "Khaleed zaizo daurin Aure ko?" Zaineema tace "Gobe yace zasu taho harda Hajiarsu" Mairo tace "Allah shi kaimu, ya kawo su lafiya" Zaineema tace "Ameen" kafin su isa sai da aka sake sanarwa a gidan Radio.
*****
Abdulmajeed yayi tsaki a karo na uku yace "wai don me zaa ce bazan ga Pure Heart ba? Don me?" Zaid dai dariya yake yace "nikam zauna in baka Goodnews dina" tsaki yayi ya zauna yana fuskantar Zaid yace "Ina jinka" Zaid yace "My Forever is Pregnant" Farinciki ya baiyana a fuskan Abdulmajeed yace "MashaAllah, ikon Allah, howcomes?" Zaid yayi rage girman idonshi yace "tambayana kake? To barin gaya ma, ni da Ziyaa--" Abdulmajeed ya wawuro wani pillow ya jefe Zaid dashi yace "You Marapoka, ba haka nake nufi ba" Zaid ya fashe da daria ya mike yace "tashi muje muga Kayan da Idi ya siyo" Abdulmajeed ya tashi yace "wani kaya?" "Maama tace a yi ma su Mummy lefe ita da amaryarta" Abdulmajeed ya dafe kai yace "Ohh Mata, muje Gidan ni Allah duk yanda zanyi naga PureHeart sai nayi ehe" yayi gaba Zaid na binshi a baya.
Akwatuna 6 saiti biyu wanda kala kadai ya bambanta cike mak'il da kaya, ko wani akwati da abunda ke ciki, Abdulmajeed yace "kai ni banda lokacin kallon wadannan abubuwan" Idi ya kalli Zaid yace "baka kalla ba, Ummu Sudais ta hada, ka dai duba abunda babu sai a kara" Zaid yace "i trust you, and i trust Ummu Sudais,ba sai nagani ba, kawai ka sa yaranka su kai chan Gidan Hajjo, su Daddy na chan, in sun gama a kawoshi chan Gidan Paapa, yanda Maama tace su zasu kaima Aunty Aynarh ku ksi motocin da zasu kai su chan, kasan shaani na mata" Idi yayi Daria, yace "Angama Oga" suka wuce kafin Idi ya kira yaransa suka kwahi kayan suka nufa Gidan Hajjo.
****
Da Sallama ya shiga, ya iske tana shan Koko da kosai wanda Kwaiseh Maryama tayi da farar safiya, yace "Omg, Maama k'osai, i miss it wallahi" dariya tayi tace "Zaid" shima dariyar yayi, kan Gado ya zauna inda take zaune, yace "Ina kwana Maa" ta ansa da "muna lafia? Ya kuka kwana?" yace "lafiya lau, ya hidima da kuma baki?" tace "Alhamdulilah" yace "wai gidan nan be muku kadan ba? Naga ko ina da mutane, ta ya kuke kwanan?" tayi daria tace "lafiya lau Zaid, tsaf muke kwana ba takura, abunda kwana ma ake ana fira" ya sa hannu ya dauki kosai ya dangwala yaji yace "Maa, ina fatan ba wani abu ko?" tace "ba wani abu Gatan Marayu" turo baki yayi kamar dan yaro yace "in akwai ki fada donAllah" tace "haha, Harda hadani da Allah?" tace "Ka hado Akwatina Sha 12 na lefe, 6 na hajia Aynar, 6 na Hajia Mairo" yace "sai me kuma?"tace "Sai Allah ya maka Albarka" zai rungumeta ta tashi tace "kai son jikinka yayi yawa, haka matarka zata haihu, a dauki yaronka kaima a daukeka" daria yayi yace "Maaa, shekarun da baki daukeni bane nake so ki fanshe min shi, amm... Tsaya, Maa, Ziyaa ta kusa haihuwa ne? Tana da ciki?" Maa ta durk'usa ta kwashe kwanoninta tace "ka bincika ka gani" ta fita ya bi bayanta, ya koma dakin Yanmatan inda su Ziyaa suke, yace "Babe, Come" hannunta ya ja be damu da cousins dinshi da abokan wasan dake wurin ba ya fita da ita sukayi dakin Paapa yace "Babe, Are you Pregnant?" wani murmushi ya subuce mata daga baki, yace "ki gaya min Please" tace "nima fa jiya Aunty Karima ke fada min don taji nace ina son cin kwado" wani nishadi ke fuzgan shi yace "Ziyaaa, Aunty kariman ne za ta gaya miki kina da ciki? Ke baki sani ba?" cikin kunya tace "ina gama Period muka tafi Bauchi, kuma a lokacin.. Erhm, erhm" ya matso daf da ita yace "Shhh, na san me ya faru a lokacin" hade bakunansu yayi cikin kwarewa kafin ya saketa yace "ina sonki sosai, my forever, Allah ya inganta, amma tun lokacin baki sake period ba?" tace "ya kamata na sake tun a india, amma banyi ba" yace "24 days kenan rabonmu da India, you are pregnant Babe" ya dagata cikin murna yana jin dadi, ita ko sai dariya takeyi, tace "My Forever, barinje Aunty Karima ta fara min lallen kaji" yace "Nima zanje Gidan Daddy, Mijin baby na jirana, zamuje wani wuri ne" tayi Daria ta mai peck a kumatu tace "ka gaida YaMajin" zata juya ya ri'kota tare da manna mata hot kiss a baki ya juya ya fita yana jin dadi mara misaltuwa, ita ko mamamkin farincikin da ke bayyane a face dinshi take.
Hajia Mairo zaune kan Kujera ta Alfarma wato Royal Chair, ta daura k'afa daya kan daya, tunani take kan zaman da zasuyi da Hajia Aynarh, bata san ya zaman zai kasance ba, amma abu daya ta sani, ta san duk yadda zatayi don kar ta nuna Kishinta ko rashin son Auren nan sai tayi, bariki ce itama ai ta iya, ba wai dangin Yarbawa kadai suka iya Kissa ba, itama ta iya, ba zata bari abunda ya faru a baya ya sa tayi sanya ko ta ja baya ba, tasan tayi sakaci akan tarairayar Miji a baya, amma yanzu ba zata bari hakan ya faru ba, bata damu da tana da Yara ba, k'ara'i ne sai tayi, sai ta fanshe shekarun da ta batas a banza, zata zage damtse ta faranta ran Mijinta, ta tuna randa ta dawo gidan ta zage damtse wurin faranta mai rai, kuma ga dukkan alamu yayi kewanta kamar yanda tayi nashi, kuma InshaAllah zatayi k'okarin zama lafiya da Hajiya Aynarh, ta san tayi laifi me girma, amma Allah ya san ta tuba, tana rokon gafararshi kuma tayi Alkawarin ba zata sake komawa halaiyarta ta baya ba, zata manta da abunda tayi a baya, duk da abun zai dinga fado mata har karshen rayuwarta, amma yanzu dole ta gyara komai.
Waya ta dauka ta kira Managern Gidan Radio na Meela FM, cike da isa take magana a matsayinta na matar Alhaji Abba Abu, ta bada sak'o, kafin ta hau kiraye kirayen waya, k'awayenta wanda tayi watsi dasu a baya ta nemi numbersu daga wajen wata kawarta, ta dinga kiransu tana gayyatarsu, badai ta kira Hajia Aleeyah ba, don sun raba Jaha.
Zaineema ta shigo Parlorn sanye cikin doguwar riga ta Alfarma, tace "Mummy zanje Gidan Paapa, Aunty Karima zata min lalle" Mummy ta danyi wani tubani kafin tace "bari in kira Daddynku in tambayeshi sai muje tare k'ila akwai Aikin da zaayi a Gidan Paapanku" Zaineema tayi murmushi a ranta tace "gaskia Mommy ta chanza, da da ne fitar ta take ba tare da izinin kowa ba, Zaineema tace "Mummy ina waje ina jiranki" kai kawai ta gyada mata, cike da kissa ta kira Daddy ta lankwashe murya tace "Sweet Daddyn Yara" daga bangarenshi ya murmusa har ranshi yaji sabon sunan da Maryam ta lak'a mai yace "Sweet Mummyn Yara" ta lumshe idanuwa tace "ina neman izini zuwa Gidan Sada, zanje na gansu da shiryeshirye" Daddy yaji dadi, Maryam bata taba nemin izininshi ba in zata fita, amma yau itace da neman izini, tabbas yaji dadin sauyawarta, kuma ya lura tun da ta dawo take k'okarin faranta mai rai yace "A dawo lafiya, nima mun fita da Sada" "Allah ya maido min kai lafiya Masoyina" Daddy har ranshi ya ji dadi, yana ta murmushi gaban Paapa, Paapa yace "Allah ya ja da ran Mijin Maryam Angon Aynarh" Daddy yace "fadi ka k'ara" Hajjo tayo daria.
Mummy ta yafa gyalenta ta fito inda Zaineema take waya da khaleed, Baya suka shiga Driver ya ja su, suka nufi tarauni Gidan Paapa, a hanya ne Driver yayi tuning zuwa Meela FM suka ji wata zazzakar murya na sanarwa.
*Hajia Mairo Abba Abu na farincikin Gayyatar 'yanuwa da Abokan Arziki zuwa yinin Bikin Danku Abdulmajeed Abba Abu, da kuma walimar tarewar Amaryarta Hajia Aina'u Mustapha da zaayi ranar Lahadi da k'arfe 3 na rana a Gidan Alhaji Abba Abu da ke Nassarawa lowcost, wannan na matsayin katin gayyatar ga duk wanda be samu Kati ba, Allah ya bada ikon hallarta Ameen, Sanarwa Hajia Mairo Abba Abu*.
Zaineema ta hau tafi tana cewa "Wooo Mommynmu, wallahi kin burgeni, Allah ya kwabe fitina tsakaninku da Aunty Aynarh" Mairo tayi daria tace "Zainee, ance miki mu na yau ne? Da na bi bokaye, amma ina neman yafiyan Allah, Allah ya yafe min, yanzu kuwa, kishin Matayen Annabawa zanyi, kuma dan farincikin Mijina, Ke dai muje zuwa, ba zakuji wata matsala daga gareni ba" Zaineema ta rungumeta tace "Thank You Mom" shafa kanta tayi, tace "Khaleed zaizo daurin Aure ko?" Zaineema tace "Gobe yace zasu taho harda Hajiarsu" Mairo tace "Allah shi kaimu, ya kawo su lafiya" Zaineema tace "Ameen" kafin su isa sai da aka sake sanarwa a gidan Radio.
*****
Abdulmajeed yayi tsaki a karo na uku yace "wai don me zaa ce bazan ga Pure Heart ba? Don me?" Zaid dai dariya yake yace "nikam zauna in baka Goodnews dina" tsaki yayi ya zauna yana fuskantar Zaid yace "Ina jinka" Zaid yace "My Forever is Pregnant" Farinciki ya baiyana a fuskan Abdulmajeed yace "MashaAllah, ikon Allah, howcomes?" Zaid yayi rage girman idonshi yace "tambayana kake? To barin gaya ma, ni da Ziyaa--" Abdulmajeed ya wawuro wani pillow ya jefe Zaid dashi yace "You Marapoka, ba haka nake nufi ba" Zaid ya fashe da daria ya mike yace "tashi muje muga Kayan da Idi ya siyo" Abdulmajeed ya tashi yace "wani kaya?" "Maama tace a yi ma su Mummy lefe ita da amaryarta" Abdulmajeed ya dafe kai yace "Ohh Mata, muje Gidan ni Allah duk yanda zanyi naga PureHeart sai nayi ehe" yayi gaba Zaid na binshi a baya.
Akwatuna 6 saiti biyu wanda kala kadai ya bambanta cike mak'il da kaya, ko wani akwati da abunda ke ciki, Abdulmajeed yace "kai ni banda lokacin kallon wadannan abubuwan" Idi ya kalli Zaid yace "baka kalla ba, Ummu Sudais ta hada, ka dai duba abunda babu sai a kara" Zaid yace "i trust you, and i trust Ummu Sudais,ba sai nagani ba, kawai ka sa yaranka su kai chan Gidan Hajjo, su Daddy na chan, in sun gama a kawoshi chan Gidan Paapa, yanda Maama tace su zasu kaima Aunty Aynarh ku ksi motocin da zasu kai su chan, kasan shaani na mata" Idi yayi Daria, yace "Angama Oga" suka wuce kafin Idi ya kira yaransa suka kwahi kayan suka nufa Gidan Hajjo.
****