Sashe 120
Adade Anayi Sai Gaskiya Complete Hausa Novel · about 8 min read
A Parlo suke ta firansu, har yara sukayi bacci. Abdulmajeed ya dauki Muhsin da Zaid kuma ya dauki Zinatu suka kaisu daki suka shimfidar dasu kan Gado, Paapa yace "Ku wai ina kuke tunanin zaku kwana? Kunsan bamu da wurin kwananku ko?" Abdulmajeed ya kalli Zaid, Zaid ya kalleshi yace "Baba, mu ko ke da wurin kwana" Paapa yace "ina, mu da ba boysquaters ba" Zaid yace "Nan parlo" Maama tace "saidai Parlorn" suka sa dariya, wurin 10 Maama da Paapa suka musu Sallama suka shige daki.
Zaid ya koma wurin Ziyada, Abdulmajeed yace "oh dama su maama kake jin kunya ko? Ni baka jin kunyana ko?" Zaid ya harareshi yace "kai a suwa zan jin kunyanka" Abdulmajeed yace "ni a babban yaya" Zaid yace "iyee, kwana nawa duka ka bani?" Abdulmajeed yace "oh nama baka ko?" "Eh amma befi days ba" yace "oh ashe dai na baka days din" Zaid yace "Mallam leave me, zanyi magana da matata" Abdulmajeed yace "Ohh da muma ba zamu yi aure ba da bamuji gari ba" Zaid yace "Ohh Allah, Ziyaa tashi in rakaki daki, sai in dawo in raka Baby" Abdulmajeed yace "Meyasa sai one by one? Ba daki daya zasu ba? A raka su a tare, muje duka" Zaid ya mishi kallon "i want a moment with ny wife" amma Abdulmajeed yayi biris dashi kamar be san abunda yake nufi ba, Zaid ya tashi ya riko hannun Ziyada, ya jata har daki, ita dai binshi take taa daria, Abdulmajeed yace "PureHeart mu bi su" Najwa tayi daria tace "kaima ka barsu mana?" murguda mata baki yayi yace "ba zaa bari ba, ki zo muje" ta mik'e ta bi bayanshi, Zaid na niyyan kissing Ziyada yaga Abdulmajeed tsaye bayanshi, Zuzu taji kunya, Zaid ya kalli Ziyada yace "Arghh, wani irin yaya gareki?" ya juya ya kalli Najwa yace "wani irin Miji kike niyyan aure? Abdulmajeed ya finciko Zaid ya tura Najwa ciki ya kulle musu k'ofa.
Zaid ya bishi da gudu Abdulmajeed ya arta a guje suka dinga zagaye parlorn, karshe suka zube kan kujeru suna maida numfashi, Zaid yace "kai barin je in karbo pillows" Abdulmajeed yace "yaro sai dai muje tare, so kake kaje gun matarka, naganeka" Zaid yace "nafasa, kaidai wallahi bakayi ba, mutum na son moment with his wife, kai kuma kana hana ruwa gudu, ba dai kyau, ba laifina bane da baka da mata" Abdulmajeed yace "until nayi aure, ba zaka dinga sani jealousy ba" sukayi daria" waya ya kira yace "a kawo musu Duvet da pillows, a kuma kawo mishi Laptop dinshi" ba a rufe Minti Talatin ba aka kawo mai. Dakanshi ya shimfida musu Katon bargo me kama da katifa, suka baza pillows Abdulmajeed ya kwanta, shi ko Zaid bude laptop dinshi yayi dan yin wasu ayyuka har wurin karfe 1 kafin ya kwanta bacci, daga dakinsu Ziyada kana jin Masharrinsu.
*
A G U R G U J E
Washegari da safe Daddy da Paapa sukaje Gidan Uncle din Aunty Aynarh, dama ta sanar dashi zuwansu, nan dai a ka sa biki nan da wata 1.
A wannan zaman ne Zaid ya musu shirin zuwa India, sannan su tsaya dubai siyayyan Kayan Daki da na kitchen, sannan Daddy da Paapa da Maama da kuma Hajjo suje Makka domin yin Umrah.
Sai da ya tambayi shawaran Abdulmajeed yace mishi hakan yayi amma a bar Zinatu da Muhsin wurin Mummynsu, saboda school, da haka suka nemi izinisu Paapa suka amince, Washegari suka dunguma sukayi Abuja don neman Visa, bayan an ma Ziyada E Passport an kuma yi ma Daddy renewing nashi.
Zaid ya samu AbdulMajeed yace "Brother, ni wallahi bansan me zan maka ba, ina ganin duk me na maka wont make up for the wrongs i did, bansan me zan ma ba, amma zan baka Gidaje Uku, daya a Kano, daya a Kaduna, daya a nan Abuja da sunanka, Mallakinka ne, and Motoci Uku--" Abdulmajeed yace "Aa fa Zaid, me zanyi da gidaje da motoci uku? Aa nikam bazan karba ba, yayi yawa wallahi" Zaid ya dafa shi, yace "Aa, wallahi ina ganin yayi kadan, i dont know what to do wallahi, ina ganin all these are not enough, meye amfanin Arzikina in ban maka ba? Meye amfanina? Nidai ina rokonka Alfarma daya kawai if theres anything you need, anything, kawai ka gaya min, kar aji nauyi, kar kaji kunya, ni da kai daya ne" AbdulMajeed yace "Nikam i want to work, ina son yin aiki, don Danuwana ne Gatan Marayu ba zan zauna a gida na tankwashe kafana ba, nasan me kake tunani, kana tunanin yanke mana duka ayyuka, in ka yanke ma Iyayenmu wannan is understandable, yaci ace sunyo retire, kuma mu mun kawo karfin da zamu dau dawainiyansu, amma ni gaskia i refuse to be relaxed, ba zan zauna zaman banza ba, i know kana da kudin da zaka ciyar damu ka biya mana bukatunmu da mu da yaranmu da jikokinmu, amma ina so na tsaya da kafafuna, ina so nima in ga na tara ince wannan zufa na ne, nima ina kwadayin Lada, ina so wata rana in baka ince ka zuba a ZSA foundation, ina so nima in shiga sahun masu taimakawa Marayu, da gajiyayyu, ina so inyi aiki saboda gaba, Please kama maganata kyakyawan fahimta" Zaid yayi dan jim kafin yace "Da ina ganin muna da komai, ba sai kayi--" AbdulMajeed yace "Please Brother" Zaid yace "Fine, shikenan, zan kira connection na Alhilal Construction Company Dubai, zasu dinga baka contracts, and nan Nigeria zan nemi audience da Babatunde Fashola, zan kirashi na roke shi Alfarma, ya dinga baka Contracts din Zanen Roads, Housing, Highways, kuma nima in na samu irin contract din, zan gaya musu ina da Architect da Quantity surveyer" Rungumeshi Abdulmajeed yayi yana da bubbugashi a baya, dadi ya rufeshi, yace " Nagode danuwana, Allah ya ida nufi".
Zaid ya ba AbdulMajeed takkaddun Gidajen da ya bashi, da kuma Motoci, sun yanke hukuncin zama a Abuja, nan zasu za zauna da Iyalinsu, Gidajen a jone suke da juna a unguwan Maitama.
Ziyada zata koma Baze University zata fara a fresh, Najwa kuwa WAEC zatayi tayi joining Ziyadan, dama ko a Indian bata gama HighSchool ba, nan suka tsara komai, kafin suka sanar da Mahaifansu, dadi sukaji sosai.
Kwanan su 5 a Abuja Visa dinsu ya fito inda jirginsu zai tashi a k'arshen Sati, k'arshen Sati Jirginsu ya daga zuwa India.
I N D I A
Bayan Faisal yayi Changing Dollars to Rupees a money changer, Taxi Uku sukayi, kamar kullum, Mama, Papa, Hajjo da Daddy a mota daya, Zaid, Abdulmajeed, Najwa da Ziyada a mota daya, dayan kuma Idi sai Faisal da ya baro bauchi don kasancewa tare da Gatan Marayu.
Daddy ya gaya ma Driver inda zasu, wato Saritar Vihar, Shubham Palace Hotel, kasancewar sun saida Gidansu kafin su tafi, dole a hotel zasu sauka, Dadi kamar ya kashe Najwa. Tafian Awa daya ya kawo su Birinin Delhi, suka iso har gaban hotel din, a reception suka tsaya, Faisal ya tambayi Zaid Daki nawa zaa kama Zaid yace a kama 5 ko? , hakan ko akayi, suka karbi room 102 to 106Ziyada da Najwa daki daya, Paapa da Daddy na du daban, sai Maama da Hajjo, sai Zaid da AbdulMajeed sai Faisal da Idi.
Bayan sun huta ne suka shiga cikin Sarita Vihar, tun daga farkon Layi Najwa take haduwa da idon sani, har suka k'arasa Gidansu Kaveri, dama basu sanar da su zuwan ba saidai aka musu suprise.
Kaveri ta rungume Najwa, suna ta murnan ganin juna, Maman Kaveri da indiyanci tace "Ina yaro me sa mamanshi kuka?" Najwa ta nuna shi, Indiyanci take tana ma Maama barka da azziki ta ga danta, Zaid be san me ake cewa ba, sai dai Murmushin dole, da Indiyanci Najwa ta gaya ma Kaveri ga Fiancee dinta, nan Kaveri tayi tsalle tayi kan Majeed ta riko hannunshi, Najwa ta buge hannunta tana cewa ta bar taba mata Miji, sun dade a Gidansu Kaveri kafin Najwa ta zare jiki tayi Wurin Vijhay Bhaiya.
Tun daga center Unguwan take kwala mai kira a guje "Vijay Bhaiya main bapaas aa gaya hoon(Brother Vijay, i'm back)" kamar cikin bacci yaji muryarta a guje ya kwaso ya fito, durkusawa tayi ta shafi kafanshi, kamar yadda aladarsu take, ya dagota yana jin dadi suka fara gaishegaisge da firan bayan rabuwa.
Haka su Maama suka iso wurin, suka gaiggaisa, Zaid ya ma Vijhay Alheri, don yaji labarin yanda ya kulan mai da kanwarsa, Vijhay ya rungumeshi yana cewa da Indiyanci"Kai ne ke sa mamanka kuka ko?" Najwa ke fassara mai, shidai sai yake yake tayi.
Daga nan Najwa ta kaisu Gidan Aisha kawarta, wanda ta bata kwarin guiwa sosai wurin zuwa Nigeria, tayi mamakin ganinta, nan dai aka danyi fira kafin suka bar gunta.
Haka suka dinga Yawo a India, sukaje TajMahal, Shi dai Zaid Kasar nan be mai ba, shiyasa duk yawanshi kasashen duniya be taba zuwa India ba.
Bayan Five Days
A kwana 5 dinnan, duk sun gama shirin yin Engagement Party din Najwa da AbdulMajeed, Daddy yace "shi kawai tafiya zasuyi ba za su tsaya ayi shirmen nan dasu ba,ai ba aladarsu bace da zaace sai anyi wani Party na Alaadar Hindi, Zaid dai lallabashi yake don kar ya hana ayi, burin kanwarshi kawai yake son cikawa, ganin Daddy sai kushe abun yake tayi Zaid ya tarkatasu ya sasu Jirgi suka wuce Makka don yin Umrah.
Nan Najwa da Kaveri da Ziyada suka dinga zuwa gaiyyatan kawayensu bikin engagement dinsu, wanda zaayi a wani kayatacen wuri a cikin Delhi.
Haka dai ranan Engagement sukayi shigan Indiawa gabaki dayansu, har Zaid, sosai sukayi kyau, nan dai a kayi shagali taro ya watse lafia.
Kwana biyu kawai sukayi suka tattara suka dawo Dubai.
Nan ma yawon buda idanuwa sukayi, kafin sukayi siyayya da yawa.
Zaineema ana chan America da Khaleed ya gama exams, suma cikin Satin nan zasu wuce Makka inda zasu dawo tare da su Maama Nigeria, lokacim befi kwana 6 biki ba.
Bayan Yan Kwanaki.
Zaid ya koma wurin Ziyada, Abdulmajeed yace "oh dama su maama kake jin kunya ko? Ni baka jin kunyana ko?" Zaid ya harareshi yace "kai a suwa zan jin kunyanka" Abdulmajeed yace "ni a babban yaya" Zaid yace "iyee, kwana nawa duka ka bani?" Abdulmajeed yace "oh nama baka ko?" "Eh amma befi days ba" yace "oh ashe dai na baka days din" Zaid yace "Mallam leave me, zanyi magana da matata" Abdulmajeed yace "Ohh da muma ba zamu yi aure ba da bamuji gari ba" Zaid yace "Ohh Allah, Ziyaa tashi in rakaki daki, sai in dawo in raka Baby" Abdulmajeed yace "Meyasa sai one by one? Ba daki daya zasu ba? A raka su a tare, muje duka" Zaid ya mishi kallon "i want a moment with ny wife" amma Abdulmajeed yayi biris dashi kamar be san abunda yake nufi ba, Zaid ya tashi ya riko hannun Ziyada, ya jata har daki, ita dai binshi take taa daria, Abdulmajeed yace "PureHeart mu bi su" Najwa tayi daria tace "kaima ka barsu mana?" murguda mata baki yayi yace "ba zaa bari ba, ki zo muje" ta mik'e ta bi bayanshi, Zaid na niyyan kissing Ziyada yaga Abdulmajeed tsaye bayanshi, Zuzu taji kunya, Zaid ya kalli Ziyada yace "Arghh, wani irin yaya gareki?" ya juya ya kalli Najwa yace "wani irin Miji kike niyyan aure? Abdulmajeed ya finciko Zaid ya tura Najwa ciki ya kulle musu k'ofa.
Zaid ya bishi da gudu Abdulmajeed ya arta a guje suka dinga zagaye parlorn, karshe suka zube kan kujeru suna maida numfashi, Zaid yace "kai barin je in karbo pillows" Abdulmajeed yace "yaro sai dai muje tare, so kake kaje gun matarka, naganeka" Zaid yace "nafasa, kaidai wallahi bakayi ba, mutum na son moment with his wife, kai kuma kana hana ruwa gudu, ba dai kyau, ba laifina bane da baka da mata" Abdulmajeed yace "until nayi aure, ba zaka dinga sani jealousy ba" sukayi daria" waya ya kira yace "a kawo musu Duvet da pillows, a kuma kawo mishi Laptop dinshi" ba a rufe Minti Talatin ba aka kawo mai. Dakanshi ya shimfida musu Katon bargo me kama da katifa, suka baza pillows Abdulmajeed ya kwanta, shi ko Zaid bude laptop dinshi yayi dan yin wasu ayyuka har wurin karfe 1 kafin ya kwanta bacci, daga dakinsu Ziyada kana jin Masharrinsu.
*
A G U R G U J E
Washegari da safe Daddy da Paapa sukaje Gidan Uncle din Aunty Aynarh, dama ta sanar dashi zuwansu, nan dai a ka sa biki nan da wata 1.
A wannan zaman ne Zaid ya musu shirin zuwa India, sannan su tsaya dubai siyayyan Kayan Daki da na kitchen, sannan Daddy da Paapa da Maama da kuma Hajjo suje Makka domin yin Umrah.
Sai da ya tambayi shawaran Abdulmajeed yace mishi hakan yayi amma a bar Zinatu da Muhsin wurin Mummynsu, saboda school, da haka suka nemi izinisu Paapa suka amince, Washegari suka dunguma sukayi Abuja don neman Visa, bayan an ma Ziyada E Passport an kuma yi ma Daddy renewing nashi.
Zaid ya samu AbdulMajeed yace "Brother, ni wallahi bansan me zan maka ba, ina ganin duk me na maka wont make up for the wrongs i did, bansan me zan ma ba, amma zan baka Gidaje Uku, daya a Kano, daya a Kaduna, daya a nan Abuja da sunanka, Mallakinka ne, and Motoci Uku--" Abdulmajeed yace "Aa fa Zaid, me zanyi da gidaje da motoci uku? Aa nikam bazan karba ba, yayi yawa wallahi" Zaid ya dafa shi, yace "Aa, wallahi ina ganin yayi kadan, i dont know what to do wallahi, ina ganin all these are not enough, meye amfanin Arzikina in ban maka ba? Meye amfanina? Nidai ina rokonka Alfarma daya kawai if theres anything you need, anything, kawai ka gaya min, kar aji nauyi, kar kaji kunya, ni da kai daya ne" AbdulMajeed yace "Nikam i want to work, ina son yin aiki, don Danuwana ne Gatan Marayu ba zan zauna a gida na tankwashe kafana ba, nasan me kake tunani, kana tunanin yanke mana duka ayyuka, in ka yanke ma Iyayenmu wannan is understandable, yaci ace sunyo retire, kuma mu mun kawo karfin da zamu dau dawainiyansu, amma ni gaskia i refuse to be relaxed, ba zan zauna zaman banza ba, i know kana da kudin da zaka ciyar damu ka biya mana bukatunmu da mu da yaranmu da jikokinmu, amma ina so na tsaya da kafafuna, ina so nima in ga na tara ince wannan zufa na ne, nima ina kwadayin Lada, ina so wata rana in baka ince ka zuba a ZSA foundation, ina so nima in shiga sahun masu taimakawa Marayu, da gajiyayyu, ina so inyi aiki saboda gaba, Please kama maganata kyakyawan fahimta" Zaid yayi dan jim kafin yace "Da ina ganin muna da komai, ba sai kayi--" AbdulMajeed yace "Please Brother" Zaid yace "Fine, shikenan, zan kira connection na Alhilal Construction Company Dubai, zasu dinga baka contracts, and nan Nigeria zan nemi audience da Babatunde Fashola, zan kirashi na roke shi Alfarma, ya dinga baka Contracts din Zanen Roads, Housing, Highways, kuma nima in na samu irin contract din, zan gaya musu ina da Architect da Quantity surveyer" Rungumeshi Abdulmajeed yayi yana da bubbugashi a baya, dadi ya rufeshi, yace " Nagode danuwana, Allah ya ida nufi".
Zaid ya ba AbdulMajeed takkaddun Gidajen da ya bashi, da kuma Motoci, sun yanke hukuncin zama a Abuja, nan zasu za zauna da Iyalinsu, Gidajen a jone suke da juna a unguwan Maitama.
Ziyada zata koma Baze University zata fara a fresh, Najwa kuwa WAEC zatayi tayi joining Ziyadan, dama ko a Indian bata gama HighSchool ba, nan suka tsara komai, kafin suka sanar da Mahaifansu, dadi sukaji sosai.
Kwanan su 5 a Abuja Visa dinsu ya fito inda jirginsu zai tashi a k'arshen Sati, k'arshen Sati Jirginsu ya daga zuwa India.
I N D I A
Bayan Faisal yayi Changing Dollars to Rupees a money changer, Taxi Uku sukayi, kamar kullum, Mama, Papa, Hajjo da Daddy a mota daya, Zaid, Abdulmajeed, Najwa da Ziyada a mota daya, dayan kuma Idi sai Faisal da ya baro bauchi don kasancewa tare da Gatan Marayu.
Daddy ya gaya ma Driver inda zasu, wato Saritar Vihar, Shubham Palace Hotel, kasancewar sun saida Gidansu kafin su tafi, dole a hotel zasu sauka, Dadi kamar ya kashe Najwa. Tafian Awa daya ya kawo su Birinin Delhi, suka iso har gaban hotel din, a reception suka tsaya, Faisal ya tambayi Zaid Daki nawa zaa kama Zaid yace a kama 5 ko? , hakan ko akayi, suka karbi room 102 to 106Ziyada da Najwa daki daya, Paapa da Daddy na du daban, sai Maama da Hajjo, sai Zaid da AbdulMajeed sai Faisal da Idi.
Bayan sun huta ne suka shiga cikin Sarita Vihar, tun daga farkon Layi Najwa take haduwa da idon sani, har suka k'arasa Gidansu Kaveri, dama basu sanar da su zuwan ba saidai aka musu suprise.
Kaveri ta rungume Najwa, suna ta murnan ganin juna, Maman Kaveri da indiyanci tace "Ina yaro me sa mamanshi kuka?" Najwa ta nuna shi, Indiyanci take tana ma Maama barka da azziki ta ga danta, Zaid be san me ake cewa ba, sai dai Murmushin dole, da Indiyanci Najwa ta gaya ma Kaveri ga Fiancee dinta, nan Kaveri tayi tsalle tayi kan Majeed ta riko hannunshi, Najwa ta buge hannunta tana cewa ta bar taba mata Miji, sun dade a Gidansu Kaveri kafin Najwa ta zare jiki tayi Wurin Vijhay Bhaiya.
Tun daga center Unguwan take kwala mai kira a guje "Vijay Bhaiya main bapaas aa gaya hoon(Brother Vijay, i'm back)" kamar cikin bacci yaji muryarta a guje ya kwaso ya fito, durkusawa tayi ta shafi kafanshi, kamar yadda aladarsu take, ya dagota yana jin dadi suka fara gaishegaisge da firan bayan rabuwa.
Haka su Maama suka iso wurin, suka gaiggaisa, Zaid ya ma Vijhay Alheri, don yaji labarin yanda ya kulan mai da kanwarsa, Vijhay ya rungumeshi yana cewa da Indiyanci"Kai ne ke sa mamanka kuka ko?" Najwa ke fassara mai, shidai sai yake yake tayi.
Daga nan Najwa ta kaisu Gidan Aisha kawarta, wanda ta bata kwarin guiwa sosai wurin zuwa Nigeria, tayi mamakin ganinta, nan dai aka danyi fira kafin suka bar gunta.
Haka suka dinga Yawo a India, sukaje TajMahal, Shi dai Zaid Kasar nan be mai ba, shiyasa duk yawanshi kasashen duniya be taba zuwa India ba.
Bayan Five Days
A kwana 5 dinnan, duk sun gama shirin yin Engagement Party din Najwa da AbdulMajeed, Daddy yace "shi kawai tafiya zasuyi ba za su tsaya ayi shirmen nan dasu ba,ai ba aladarsu bace da zaace sai anyi wani Party na Alaadar Hindi, Zaid dai lallabashi yake don kar ya hana ayi, burin kanwarshi kawai yake son cikawa, ganin Daddy sai kushe abun yake tayi Zaid ya tarkatasu ya sasu Jirgi suka wuce Makka don yin Umrah.
Nan Najwa da Kaveri da Ziyada suka dinga zuwa gaiyyatan kawayensu bikin engagement dinsu, wanda zaayi a wani kayatacen wuri a cikin Delhi.
Haka dai ranan Engagement sukayi shigan Indiawa gabaki dayansu, har Zaid, sosai sukayi kyau, nan dai a kayi shagali taro ya watse lafia.
Kwana biyu kawai sukayi suka tattara suka dawo Dubai.
Nan ma yawon buda idanuwa sukayi, kafin sukayi siyayya da yawa.
Zaineema ana chan America da Khaleed ya gama exams, suma cikin Satin nan zasu wuce Makka inda zasu dawo tare da su Maama Nigeria, lokacim befi kwana 6 biki ba.
Bayan Yan Kwanaki.