Sashe 119
Adade Anayi Sai Gaskiya Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana shiga Parlorn duk suka yo kanta don suui mata Oyoyo, banda Abdulmajeed da yake zaune yana ta fadada Murmushin shi, Wallahi Uwa Uwa ce ko da ta banza ce, yanda sukayi missing dinta haka suka dade a jikinta rungume da ita, basa tuna komai sai Soyayyar dake tsakanin Uwa da 'ya'yanta, ganin yanda Zaineema da Ziyada suka runk'unk'umeta yasa Abdulmajeed cewa "Yadai? Ku saketa mana" suka saketa suna Daria. Don k'ulafuci kujera daya suka zauna da ita, wannan ta jingina da hannunta wannan kuma ta kwanta kan kafadarta, Muhsin da Zinatu tuni sun shiga gun Aunty Aynarh.
Baki suka hada wurin cewa "Mummy ina wuni" ta amsa su cike da So da Kaunarsu, tana kallonsu daya bayan daya tana tunani a zuciyarta, in banda Zuciya kowa da irin tasa, me zai sa tana da Wadannan kyawawan hallitun amma ta sa a ranta Jin dadi ba zai cika ba sai da Arzikki, ai Babban Arziki Allah ya mata, kawai dai son Zuciya ne ya hanata gani, to me ya kai wannan samun Namiji kamar AbdulMajeed a matsayin Da Arzikki? Yaro daya tamkar da dubu, Yaro mai hangen nesa, da dukkanin zuciyarta ta yi nadama, akan ce *Dan kuka me ja ma uwarshi jifa, wannan Uwar ce ta jama 'ya'yanta jifa* murmushi ya k'i bacewa daga fuskarta, meyasa tuntuni bata fuskanci in tana da yaranta bata bukatar komai ba? Meyasa son kudi da son abun dunia suka makantar da ita? "Ya Allah! Ka yafe min" AbdulMajeed yace "Mummy, wai wannan farincikin na ganin mune? Naga sai dai a kalleni a juya a kalli Zuzu da Zaineema ana Murmushi".
Wani Murmushin ta sakar me k'ayatarwa tace "hmm kaidai bari Boy" duk suka sa daria don ta jima bata kirashi da Boy ba, tace "ina ta nadamar wautana da son zuciya ya sani aikatawa, tare da kunyarku da nakeji, ina ji kamar nayi failing dinku, ban bar muku komai da zakuyi Alfahari dani ba, inaji kamar So, k'imata, da daraja na sun ragu a idanuwanku, ina ji kamar kun tsaneni ba kwa kallona da Mutunci--" AbdulMajeed ya rausayar da kansa, wallahi ya tsani maganar nan kwatakwata, ya dan zamo daga kujera yayi kamar tsugunne yake kan kujerar yace "Mummy listen sosai, don yau ne rana ta k'arshe da zamuyi maganar nan, Kinyi laifi babba, amma kinyi nadama, Allah na yafe ma Bawan da yayi laifi ya kuma rok'i gafarar Allah da wanda ya ma laifi, ya kuma sa a ransa cewa ba zai sake aikata irin laifin ba, to Mummy kin tuba, kin nemi yafiya, an yafe miki, me zai sa ki ta fama da guilt? Mummy abunda kikayi rubutaccen alamari ne, babu yanda zaayi a guje mishi, me aukuwa ta riga da ta auku sai dai a kiyaye gaba, ke Mahaifiyarmu ce, ko me kikayi zamu cigaba da kasancewa mu 'yayanki ne, in Dunia ta juya miki baya, mu Yayanki mu zamu kasance tare dake, darajarki ba zai zube a idonmu ba, k'imarki k'ara yawa take a zuciyoyinmu, ban taba nadamar samunki a matsayin Mahaifiyata ba, ina Alfahari dake, kece Uwar da kowani Da zai so ya kasance shine Da a gareki, saboda Soyayarki a garemu me yawa ne, Mummy muna sonki, we love you the same or even more, donAllah yau ta kasance rana ta karshe da zaki sake mana irin maganar nan" Ziyada tace "Mummy wallahi muna sonki, ni yanzu ko mutum kika kalli gabas kika yanka ai ba zan daina sonki ba" Zaineema tace "You are the mother we could ever ask for, wallahi Mummynmu tafi ta kowa, Allah ya ja da rai Mummynmu"
Farinciki ya sa hawaye gangarowa daga idanunta, Waiyo Allah, cike da so da kauna take kallonsu tace "AbdulMajeed me zanyi in ban da kai? Me zanyi in ban da ku? I'm the luckiest Mother living, Alhamdulilah bi ni'imati.. Nagode Nagode, ina alfahari da kai, ina alfahari daku gabaki daya".
Abdulmajeed yace "Mummy dama nace miki Khalid yazo ko? To an maida auren yanzu da laasar, yanzu Zaineema bankwana tazo miki, zata bishi America yau, chan yake wani course" ganin hawayenta sun cika taf a idanunta ya sa shi saurin cewa "Exams zaije yi, zasu dawo InshaAllah da ya gama" ta dan ja numfashi tace "toh Allah ya bada saa ya tsare hanya, sai a kula da kai, Allah ya muku Albarka, ya baku zaman lafiya da Mazajenku" suka amsa da Ameen, Abdulmajeed yace "Sai kuma niko? Allah ya kaimu bikina ko?" Ziyada tace "kai ya Maji ko kunya?" sukayi daria Wayar Daddy ya katsesu, Abdulmajeed ya dauka "Hello, wai ku kwana zakuyi? Bakaji yanzu zasu tafi Zaria kuma suje Abuja duk a yau ba? Ku dawo yana jiranku" a ladabce yace "Toh Daddy" yace "Oya ku tashi, Maigida ya kira yana fadan zaman mu" Mummy tayi dan jim, bata son rabuwa dasu, Abdulmajeed yace "ku shiga ku ma Aunty Aynarh Sallama, Zaineema ta mike ta shiga ciki, Ziyada ta bi bayanta, kan Mirror sukaga Aunty Aynarh na ta zuba wani abu kamar magani a wani bottle tace "Yauwa Zaineema, ga guzuri ina miki" tace "Aunty na menene?"tace "ke yanda kika dade a Gida ai dole in gyaraki, duk da a k'urarren lokaci ne, amma its never late" so ki sha yanzu, ki sha da daddare, kiyi overdose, kar ki damu, kayan Natural Products ne, ko ni da ba Miji ba ina ta sha, kinga randa nayi aure a dadin Mijin" Zaineema da Ziyada suka sa daria, Zaineema tace "ana ma Daddy tanadi kenan" tace "Ahh, ku tsaya nan, kai dan Gidanku uwaku ce ni" suka sa daria tace "ba illah, InshaAllah ki saki jiki ki sha kingane?" ta murmusa tace "Allah ya bar Aunty Aynarh" Ziyada ta turo baki tace "ni kin manta ina da Aure?" tace "Ya zan manta Matar ZSA, aike muna tare" ta runguma Zaineema ta mata Adduan fatan Alheri, a tare suka fita daga dakin, Mummy duk jikinta yayi sanyi bata son rabuwa da Yarta, ta tuna farkon Auren Zaineema, kuka sukayi tayi a tare, da yake Bariki ne, a lokacin Harda ita aka sada Zaineema da Gidan Miji, yanzu ko an girma, ya zatayu tunda Gidan Miji zata, Addua ta mata, ta shafa bayanta, suka shige Mota suka koma Gida.
**
"Yanzu Daddy ba zamu rakiya ba?" Daddy yace "Rakiyar me Najwa har Abuja? Come on my friend, ku zauna Gida, salon Yawo, kuyi bankwana ai ko sati biyu ba zasu wuce ba" Paapa yace "ba wani rakiyan da zaa, Khaleed ya dauko Matarshi su tafi, say your Goodbye's Zaineema, gashi to 5" Zaineema ta rungume Kannenta, kafin ta runguma Maama, sukayi musabaha da AbdulMajeed, Zaid ya mik'a mata 15,000 dollars yace "Spoil yourself a America" dariya tayi tace "Thank you Yazaid, thank you" yace "Oya, ki shiga Mota Khaleed na jiranki" ta shiga Mota, Khaleed ya dan risuna ya ma su Daddy Sallama, ya yi Musabaha da Abokinshi inda yace mai "take care of my sister" yace "i will Abdulmajeed me imani" sukayi daria, ya yi musabaha da Zaid yace "mungode da Dawainiya" Zaid ya musu fatan Alheri, Khaleed ya daga ma su Ziyada da Najwa hannu bibbiyu kafin ya fada Mota, Driver ya ja su, sai wani Mota wanda shima na Zaid ne suka rufa musu baya "Zaineema Allah ya sauke ku lafiya".
Daddy yace "Abdulmajeed muje ku maidani Gidan Hajjo, Zaid yace "bro ban key" yau ni zan tuk'a Babana, jefa mai Key yayi ya chabe, suka mike Daddy na gava suna binshi a baya, Paapa yace "Yaya sai da safe" yauwa mu tashi lafiya, su Najwa ma suka mai sai da safe.
Zaid na bude Motar mutanenshi suka marmatso daya yace "Oga, fita zamuyi?" Zaid ya san ba jinshi zasuyi ba yace "Aa, ni dai zan fita, ku ku tsaya nan, Babana zan kai Gida in dawo yanzu, kun gane?" a tare suka ce "Yes" ido ya wulla sama tare da bude kofar motan yace "Good" Majeed ya bude ma Daddy Gidan Baya, shi kuma ya shiga gaba, Zaid ya kunna Mota yayi horn mai gadi ya bude ya fita, ta mirror Abdulmajeed yace "haha, gashi basu biyoka yau ba" Zaid yayi Murmushi yace "tsaya dai ka gani" ko da suka hau titi sosai, sai yace ma Abdulmajeed "kalli bayanka" Abdulmajeed na kallo ya ga motocin mutanen Zaid kusan uku suna binshi a baya,harda Daddy wurin lek'e, sukayi daria, Zaid yace "ai duk wanda yace musu kar su bini bata baki yake, kamar gadin Ran k'anin ubansu suke mtss" Abdulmajeed ya fashe da daria, Zaid yayi tsaki yace "Wallahi its Annoying" Daddy yace "Ba wani abu bane, a bakin aikinsu suke" Zaid yace "Wallahi Daddy haushi suke bi in suna treating dina kamar Kwai, Umurnin Baba ne, duk wanda zaa dauka aiki sai yayi rantsuwa da zai kula dani da lafiya na, kamar wani shugaban k'asa" Sukayi Daria Daddy yace "Allah yaji k'an Gatan Marayu na farko, ya ja ran Gatan Marayu na biyu, Ya Dade yana yi" Abdulmajeed ya amsa da Ameen yana daria, Zaid yace "mugu" haka suke firansu gwanin ban sha'awa, har suka iso Gidan Hajjo, Zaid yace "an kawo miki Abinci dazun?" tayi daria tace "Eh wallahi, ga sauran ma ban cinye ba, wani yayi ta rafka sallama wai Gatan Marayu ya aikoshi, ina zuwa naga Kuloli nace "aaah wannan Gara haka? Lallai Zaid kanayin auren dani" Abdulmajeed yace "Aa Hajjo, kar muyi haka, yanzu wurin Me siyo miki Abinci zaki koma? Nifa da kaina zan dinga dafa miki" Daria sukayi tace "ku dinne duk ina sonku, amma don kar na hada fada, da Muhsin nike auren" duk suka sa daria. Suna Gidan Hajjo har bayan Isha'i, kafin suka dawo Gida.
****
Baki suka hada wurin cewa "Mummy ina wuni" ta amsa su cike da So da Kaunarsu, tana kallonsu daya bayan daya tana tunani a zuciyarta, in banda Zuciya kowa da irin tasa, me zai sa tana da Wadannan kyawawan hallitun amma ta sa a ranta Jin dadi ba zai cika ba sai da Arzikki, ai Babban Arziki Allah ya mata, kawai dai son Zuciya ne ya hanata gani, to me ya kai wannan samun Namiji kamar AbdulMajeed a matsayin Da Arzikki? Yaro daya tamkar da dubu, Yaro mai hangen nesa, da dukkanin zuciyarta ta yi nadama, akan ce *Dan kuka me ja ma uwarshi jifa, wannan Uwar ce ta jama 'ya'yanta jifa* murmushi ya k'i bacewa daga fuskarta, meyasa tuntuni bata fuskanci in tana da yaranta bata bukatar komai ba? Meyasa son kudi da son abun dunia suka makantar da ita? "Ya Allah! Ka yafe min" AbdulMajeed yace "Mummy, wai wannan farincikin na ganin mune? Naga sai dai a kalleni a juya a kalli Zuzu da Zaineema ana Murmushi".
Wani Murmushin ta sakar me k'ayatarwa tace "hmm kaidai bari Boy" duk suka sa daria don ta jima bata kirashi da Boy ba, tace "ina ta nadamar wautana da son zuciya ya sani aikatawa, tare da kunyarku da nakeji, ina ji kamar nayi failing dinku, ban bar muku komai da zakuyi Alfahari dani ba, inaji kamar So, k'imata, da daraja na sun ragu a idanuwanku, ina ji kamar kun tsaneni ba kwa kallona da Mutunci--" AbdulMajeed ya rausayar da kansa, wallahi ya tsani maganar nan kwatakwata, ya dan zamo daga kujera yayi kamar tsugunne yake kan kujerar yace "Mummy listen sosai, don yau ne rana ta k'arshe da zamuyi maganar nan, Kinyi laifi babba, amma kinyi nadama, Allah na yafe ma Bawan da yayi laifi ya kuma rok'i gafarar Allah da wanda ya ma laifi, ya kuma sa a ransa cewa ba zai sake aikata irin laifin ba, to Mummy kin tuba, kin nemi yafiya, an yafe miki, me zai sa ki ta fama da guilt? Mummy abunda kikayi rubutaccen alamari ne, babu yanda zaayi a guje mishi, me aukuwa ta riga da ta auku sai dai a kiyaye gaba, ke Mahaifiyarmu ce, ko me kikayi zamu cigaba da kasancewa mu 'yayanki ne, in Dunia ta juya miki baya, mu Yayanki mu zamu kasance tare dake, darajarki ba zai zube a idonmu ba, k'imarki k'ara yawa take a zuciyoyinmu, ban taba nadamar samunki a matsayin Mahaifiyata ba, ina Alfahari dake, kece Uwar da kowani Da zai so ya kasance shine Da a gareki, saboda Soyayarki a garemu me yawa ne, Mummy muna sonki, we love you the same or even more, donAllah yau ta kasance rana ta karshe da zaki sake mana irin maganar nan" Ziyada tace "Mummy wallahi muna sonki, ni yanzu ko mutum kika kalli gabas kika yanka ai ba zan daina sonki ba" Zaineema tace "You are the mother we could ever ask for, wallahi Mummynmu tafi ta kowa, Allah ya ja da rai Mummynmu"
Farinciki ya sa hawaye gangarowa daga idanunta, Waiyo Allah, cike da so da kauna take kallonsu tace "AbdulMajeed me zanyi in ban da kai? Me zanyi in ban da ku? I'm the luckiest Mother living, Alhamdulilah bi ni'imati.. Nagode Nagode, ina alfahari da kai, ina alfahari daku gabaki daya".
Abdulmajeed yace "Mummy dama nace miki Khalid yazo ko? To an maida auren yanzu da laasar, yanzu Zaineema bankwana tazo miki, zata bishi America yau, chan yake wani course" ganin hawayenta sun cika taf a idanunta ya sa shi saurin cewa "Exams zaije yi, zasu dawo InshaAllah da ya gama" ta dan ja numfashi tace "toh Allah ya bada saa ya tsare hanya, sai a kula da kai, Allah ya muku Albarka, ya baku zaman lafiya da Mazajenku" suka amsa da Ameen, Abdulmajeed yace "Sai kuma niko? Allah ya kaimu bikina ko?" Ziyada tace "kai ya Maji ko kunya?" sukayi daria Wayar Daddy ya katsesu, Abdulmajeed ya dauka "Hello, wai ku kwana zakuyi? Bakaji yanzu zasu tafi Zaria kuma suje Abuja duk a yau ba? Ku dawo yana jiranku" a ladabce yace "Toh Daddy" yace "Oya ku tashi, Maigida ya kira yana fadan zaman mu" Mummy tayi dan jim, bata son rabuwa dasu, Abdulmajeed yace "ku shiga ku ma Aunty Aynarh Sallama, Zaineema ta mike ta shiga ciki, Ziyada ta bi bayanta, kan Mirror sukaga Aunty Aynarh na ta zuba wani abu kamar magani a wani bottle tace "Yauwa Zaineema, ga guzuri ina miki" tace "Aunty na menene?"tace "ke yanda kika dade a Gida ai dole in gyaraki, duk da a k'urarren lokaci ne, amma its never late" so ki sha yanzu, ki sha da daddare, kiyi overdose, kar ki damu, kayan Natural Products ne, ko ni da ba Miji ba ina ta sha, kinga randa nayi aure a dadin Mijin" Zaineema da Ziyada suka sa daria, Zaineema tace "ana ma Daddy tanadi kenan" tace "Ahh, ku tsaya nan, kai dan Gidanku uwaku ce ni" suka sa daria tace "ba illah, InshaAllah ki saki jiki ki sha kingane?" ta murmusa tace "Allah ya bar Aunty Aynarh" Ziyada ta turo baki tace "ni kin manta ina da Aure?" tace "Ya zan manta Matar ZSA, aike muna tare" ta runguma Zaineema ta mata Adduan fatan Alheri, a tare suka fita daga dakin, Mummy duk jikinta yayi sanyi bata son rabuwa da Yarta, ta tuna farkon Auren Zaineema, kuka sukayi tayi a tare, da yake Bariki ne, a lokacin Harda ita aka sada Zaineema da Gidan Miji, yanzu ko an girma, ya zatayu tunda Gidan Miji zata, Addua ta mata, ta shafa bayanta, suka shige Mota suka koma Gida.
**
"Yanzu Daddy ba zamu rakiya ba?" Daddy yace "Rakiyar me Najwa har Abuja? Come on my friend, ku zauna Gida, salon Yawo, kuyi bankwana ai ko sati biyu ba zasu wuce ba" Paapa yace "ba wani rakiyan da zaa, Khaleed ya dauko Matarshi su tafi, say your Goodbye's Zaineema, gashi to 5" Zaineema ta rungume Kannenta, kafin ta runguma Maama, sukayi musabaha da AbdulMajeed, Zaid ya mik'a mata 15,000 dollars yace "Spoil yourself a America" dariya tayi tace "Thank you Yazaid, thank you" yace "Oya, ki shiga Mota Khaleed na jiranki" ta shiga Mota, Khaleed ya dan risuna ya ma su Daddy Sallama, ya yi Musabaha da Abokinshi inda yace mai "take care of my sister" yace "i will Abdulmajeed me imani" sukayi daria, ya yi musabaha da Zaid yace "mungode da Dawainiya" Zaid ya musu fatan Alheri, Khaleed ya daga ma su Ziyada da Najwa hannu bibbiyu kafin ya fada Mota, Driver ya ja su, sai wani Mota wanda shima na Zaid ne suka rufa musu baya "Zaineema Allah ya sauke ku lafiya".
Daddy yace "Abdulmajeed muje ku maidani Gidan Hajjo, Zaid yace "bro ban key" yau ni zan tuk'a Babana, jefa mai Key yayi ya chabe, suka mike Daddy na gava suna binshi a baya, Paapa yace "Yaya sai da safe" yauwa mu tashi lafiya, su Najwa ma suka mai sai da safe.
Zaid na bude Motar mutanenshi suka marmatso daya yace "Oga, fita zamuyi?" Zaid ya san ba jinshi zasuyi ba yace "Aa, ni dai zan fita, ku ku tsaya nan, Babana zan kai Gida in dawo yanzu, kun gane?" a tare suka ce "Yes" ido ya wulla sama tare da bude kofar motan yace "Good" Majeed ya bude ma Daddy Gidan Baya, shi kuma ya shiga gaba, Zaid ya kunna Mota yayi horn mai gadi ya bude ya fita, ta mirror Abdulmajeed yace "haha, gashi basu biyoka yau ba" Zaid yayi Murmushi yace "tsaya dai ka gani" ko da suka hau titi sosai, sai yace ma Abdulmajeed "kalli bayanka" Abdulmajeed na kallo ya ga motocin mutanen Zaid kusan uku suna binshi a baya,harda Daddy wurin lek'e, sukayi daria, Zaid yace "ai duk wanda yace musu kar su bini bata baki yake, kamar gadin Ran k'anin ubansu suke mtss" Abdulmajeed ya fashe da daria, Zaid yayi tsaki yace "Wallahi its Annoying" Daddy yace "Ba wani abu bane, a bakin aikinsu suke" Zaid yace "Wallahi Daddy haushi suke bi in suna treating dina kamar Kwai, Umurnin Baba ne, duk wanda zaa dauka aiki sai yayi rantsuwa da zai kula dani da lafiya na, kamar wani shugaban k'asa" Sukayi Daria Daddy yace "Allah yaji k'an Gatan Marayu na farko, ya ja ran Gatan Marayu na biyu, Ya Dade yana yi" Abdulmajeed ya amsa da Ameen yana daria, Zaid yace "mugu" haka suke firansu gwanin ban sha'awa, har suka iso Gidan Hajjo, Zaid yace "an kawo miki Abinci dazun?" tayi daria tace "Eh wallahi, ga sauran ma ban cinye ba, wani yayi ta rafka sallama wai Gatan Marayu ya aikoshi, ina zuwa naga Kuloli nace "aaah wannan Gara haka? Lallai Zaid kanayin auren dani" Abdulmajeed yace "Aa Hajjo, kar muyi haka, yanzu wurin Me siyo miki Abinci zaki koma? Nifa da kaina zan dinga dafa miki" Daria sukayi tace "ku dinne duk ina sonku, amma don kar na hada fada, da Muhsin nike auren" duk suka sa daria. Suna Gidan Hajjo har bayan Isha'i, kafin suka dawo Gida.
****