Sashe 81
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Mi akai miki kike dariya?”
“Ba komai”
“Ba koma kike jindadi?”
“Momy ce ta ce zata je da ni Abuja, kwana biyu zata yi ta dawo”
Yasan Mama Fulani bata son Ataa kuma ta yi ta gana mata zaba ita da yayanta, dan haka ataa ba dadin zaman dake ji a can ba, to miye abun murna dan ance za a kai ka inda ba dadi kake ji ba.
“Miye abun murna a cikin?”
“Idan na je ai zan ga Kamal ko?”
Ta fada da sigar tambaya kamin ta cigaba.
“Shine na ke jindadi ai”
Ta fada tana murmushi ba tare da ta bude hakoranta ba, wani irin abu ya ji ya daki kansa ya soki zuciyarsa yayi cikin ɓargonsa, a take ya nemi nishadin zuciyarsa da na fuskarsa ya rasa, ya wani hade rai har idonsa na canja kala.
“Ita kuma Nana ki bar ta a hannun wa?”
Ta yi shiru tana bata fuska sai ta soma yanka doyar da karfi tana jin haushin maganar da Aliyu yai a yanzu. Be sake ce mata komai ba ya nufi kofar falon ya tura ya shiga, Amina ce har yanzu zaune a falon remote a hannunta kamar dazun Husna kuma na kitchen ita da Momy.
“Ina kwana Yaya?”
“Lafiya Kalau”
Ya amsa mata kamar baya son karbawa. Tashi tai ta nufi dakinta shi kuma ya nufi kitchen.
“Ina kwana Ya Aliyu”
A takaice ya amsawa Husna yana mikawa Momy nata gaisuwar.
“Lafiya, Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau, Husna ki hada da doya idan Ataa ta kawo”
“Okay”
Husna ta fada tana cigaba da soyan dankalin da take Momy kuma ta juyo ta fito daga kitchen din zuwa falo tare da Aliyu, yana ganin yanayin fuskarta ya sam bata cikin nishadi, sai da ta fara zaka sannan shi ma ya zauna.
“Momy ke kika ce zaki tafi da Ataa Abuja?”
“Waya fada maka?”
“Ita ta fada min yanzu”
Momy ta yi murmushi.
“Eh Daddynku ya ce Abbah ya samu mai siyen kamfanin nan an har siye kuma an biya kudi za a cigaba da komai karkashinsa, ni ban ma sani ba sai jiya shine yake cewa ya kamata muje mu masa murna ko da shi be samu zuwa ba, to ta shigo ta tarar ina waya da Fulani ta ji zancen zuwa Abuja shine ta ce tana son za ta bi ni”
“Karki je da ita Momy”
“Saboda me?”
“Mahaifiyarta wa za ta barwa ita? Kuma ko tafiya kika yi da ita Muhseen daukarta kawai zai yi yayi ta yawo da ita”
“Wannan ai ba hujja ba ce, daga ni sai Husna zan je sai kuma ita, Amina da Siyama ai za su iya kula da Nana, tun da zata iya kai kanka bandaki ta fito da kanka”
“Momy karki je da ita dan Allah, Wallahi saboda ta ga Kamal zata je, yarinyar nan tana son sakawa kanta soyayya da kurciyarta, Wallahi idan ba a takawa yarinyar nan burki ba zata iya lalacewa”
Momy ta yi dariya.
“Ita tace maka saboda Kamal zata je? Son Kamal din take ne?”
Yayi shiru be ce komai ba ganin Ataa ta shigo dauke da robar doyar da wuka.
“Gashi Momy”
“Kai kitchen”
Kai tsaye ta nufi kitchen din, Aliyu ya kalli Momy ya ce.
“Momy ki fada mata tun yanzu Wallahi ba zan bari taje ba”
Ban da Murmushi babu abunda Momy take har Ataa ta kai doyar ta aje ta fito rike da farce, da alama ta yanke ne.“Ataa babu zancen zuwa Abuja da ke in ji Dan wajen Fulani”
Ataa ta bata fuska sosai tana murza yatsan.
“To mi nai? Kin fasa zuwa da ni kenan?”
“To sai mum gani dai yanzu”
Momy ta tambaya tana kallon yadda take mursa hannun nata. Ban da kallon ta babu abunda Aliyu yake ban da kallonta ya lura da yadda take murza hannun.
“Mu ga hannun”
Kamar jira take yana cewa haka ta maida hannayen nata duka baya ta turo bako idonsa na cika ta kwalla ta nufi kofar fita, sai da ta lura da idon Momy basa kanta sannan ta murguda masa baki hawaye na sauko mata, a maimakon ya ji haushi sai ta yi mugun burgeshi har yayi murmushi ya maida fuskarsa gurin Momy wacce ta dauko masa wani zance.
“Jiya an fada min ba dadi a gidansu Rahma, ta yi min gorin haihuwar wai baka haihuwa shiyasa kake dawainiya da Rahma, kuma wai Rahma ba zata koma ba sai nan da wani lokaci”
“Miya kawo haka?”
A nan Momy ta labarta masa komai car ciki har da zancen Ataa da mahaifiyar Rahma tai, sosai ran Aliyu ya bace duk wani abun da mace take masa yana shayewa ya kyale amman ban da taba masa family ko da kuwa kannensa ba sam baya daukar wannan balle kuma har ace Momy da kanta.
“Kin fada musu gaskiya Momy, Wallahi ko Rahma kadai ta rage a gidan nan ba zan je bikonta ba, ganin damar ta ce tasa ta tafi ba dan an mata wani abun ba, and zan nunawa Rahma ko waye ni”
“Bana son ka mata komai, bana son ka ce mata komai ko ka nuna mata damuwarka, abunda na ke so kawai ka bata mamaki, ka tabbar min da alkawarin da mai musu kuma ka cika min burina na abunda nai niyar hadawa”
Kallon rashin fahimta ya yi mata.
“Kamar ya?”
“So na ke ka kara aure...!”
Shiru yai for a while maganar Momya ta masa nauyi duk kuwa da shi kansa ya san yana bukatar auren, amman wa zai aura? Shi kwata kwata be taba kawo zancen zama da mace biyu a rayuwarsa ba, but if wannan hanyar ce zata saka Momy ta huce haushin abunda Mahaifiyar Rahma tai mata dole ya yi, ko dan ya nunawa Rahma he can live without her and to avoid zina da alfasha.“Idan karin auren ne abunda kike so consider it done, zan kara auren daman burinku kenan ke da Mama Fulani”
“Na jidadin hakan, wannan kadai zaka yi ka saka Rahma ta shiga hankalinta, kai ma kuma ka samu rayuwar da kake muradi domin sai ka auri wata ne zaka gane wacece mace wacece muna mace”
Murmushi yai ya mike tsaye ya nufi dinning.
“Zan baka sati daya ko biyu ko sama da haka ka nemo wacce kake so, ka ga sai a hade aurenku da Muhseen ma”
Momy ta fada tana binsa da kallo shi kuma ta juyo yana kallonta.
“Muhseen ya fitar da mata ne?”
“No ba Ataa yake so ba?”
“Zan dauki lokaci kamin nai auren ne?”
“Ni da na ke son ka y again and a xuiin watan nan ma”
“Amman kike cewa Muhseen ya auri Ataa yanzu? Waya ba shi ita? Yarinyar da zan saka ta a makaranta ta fara karatu yanzu ita kike cewa Muhseen ya aura?”
“Ai zata iya karatu a gidansa zai kula da ita”
“Wallahi Momy Muhseen ba zai auri Ataa ba, indai ba son jefa rayuwar yarinyar nan kike son yi ciki matsala ba, karki aura mata Muhseen ko an yi auren nan ba karko zai yi ba”
“Idan tana son sa fa?”
“Bata san sa bata san wanda take so ba, ita kanta bata san waye ita ba balle kuma ta san wa take so a haka da take, kuma Muhseen ba dan Allah yake son ta ba, kyauta ne kawai yake rudarsa kuma kin sani Mama Fulani ba zata bari ya aureta ba, lalata mata rayuwa kawai zai yi”
“Samun wanda zai auri Ataa a yanzu saboda Allah yana da Wahala ai, yarinyar da ba a san waye nata ba? Yar talakawa kamar yadda Rahma da iyayenta suka fada, kara ma Muhseen din dan kyauta kawai yake sonta wani ma neman fasikanci zai yi da ita ai kara a aurarda ita tun kamin wani ya lalata mata rayuwa domin ba wani wayo da ita ba”
“Momy wai mahaifiyarta tace miki tana son aurarda ita? Ki bar yarinyar nan ta fahimci miye duniya tukuna, dan Allah mu bar maganar nan, kuma karki da ita Abujar nan dan girman Allah Momy”
Ya karasa rai a bace gaba daya ransa ya gama baci, maganar Ataa na zuwa ganin Kamal da kuma zancen Momy ga kuma wannan maganar da wani Muhseen. Kasa cin komai ya yi a dinning din sai kallon kanensa da ke cin abincin yake domin Momy tuni ta tafi bangaren Daddy dan kai masa na shi breakfast din. Tashi yai ya fice daga falon ya dawo cikin motarsa ya zauna sannan ya kira Nasir ya labarta masa abunda ya faru. Dariya Nasir ya saka masa kamar wani mahaukaci.
“To kai yanzu miye matsalar da soyayyarta ta Muhseen?”
“Nasir ba san yadda na ke ji ba na, yarinyar nan bata sam ciwon kanta ba ba ta ma san waye ita ba, karatu ne abunda na ke son yarinyar ta samu a yanzu, that's why na kira ka samo wani mai koyarwa ya rika zuwa gida yana koya mata boko idan ta fara fahimtar komai yadda ya dace sai na kaita makaranta, islamiya kuma zan saka ta ta su Siyama”
Har yanzu Nasir dariyar Aliyu yake, ya san son Ataa yake shiyasa yake kishinta amman jin kai da kasaita ta hana shi fahimtar hakan, wata kila kuma ya fahimta kawai dai baya son nuna ne dan kar a masa dariya, irin yadda ya tsari talaka ace ta kai har ya fara son wata yar talaka.“Za a nemo wani malamin, amman ka san shekaranjiya ma Kamal din yake tambayata ta whatsapp wai ina yarinyar abokina”
“Ka rantse”
“Wallahi, har yake cewa ya san abunda yai be kyauta ba, amman wai ransa ne ya bace kuma abunda Mama Fulani tai bata kyauta ba”
“Sakaren banza har yana da baki yanzu stupid”
Nasir yayi dariya.
“Shi ma ai yana son ta ne kamar”
“Ba komai”
“Ba koma kike jindadi?”
“Momy ce ta ce zata je da ni Abuja, kwana biyu zata yi ta dawo”
Yasan Mama Fulani bata son Ataa kuma ta yi ta gana mata zaba ita da yayanta, dan haka ataa ba dadin zaman dake ji a can ba, to miye abun murna dan ance za a kai ka inda ba dadi kake ji ba.
“Miye abun murna a cikin?”
“Idan na je ai zan ga Kamal ko?”
Ta fada da sigar tambaya kamin ta cigaba.
“Shine na ke jindadi ai”
Ta fada tana murmushi ba tare da ta bude hakoranta ba, wani irin abu ya ji ya daki kansa ya soki zuciyarsa yayi cikin ɓargonsa, a take ya nemi nishadin zuciyarsa da na fuskarsa ya rasa, ya wani hade rai har idonsa na canja kala.
“Ita kuma Nana ki bar ta a hannun wa?”
Ta yi shiru tana bata fuska sai ta soma yanka doyar da karfi tana jin haushin maganar da Aliyu yai a yanzu. Be sake ce mata komai ba ya nufi kofar falon ya tura ya shiga, Amina ce har yanzu zaune a falon remote a hannunta kamar dazun Husna kuma na kitchen ita da Momy.
“Ina kwana Yaya?”
“Lafiya Kalau”
Ya amsa mata kamar baya son karbawa. Tashi tai ta nufi dakinta shi kuma ya nufi kitchen.
“Ina kwana Ya Aliyu”
A takaice ya amsawa Husna yana mikawa Momy nata gaisuwar.
“Lafiya, Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau, Husna ki hada da doya idan Ataa ta kawo”
“Okay”
Husna ta fada tana cigaba da soyan dankalin da take Momy kuma ta juyo ta fito daga kitchen din zuwa falo tare da Aliyu, yana ganin yanayin fuskarta ya sam bata cikin nishadi, sai da ta fara zaka sannan shi ma ya zauna.
“Momy ke kika ce zaki tafi da Ataa Abuja?”
“Waya fada maka?”
“Ita ta fada min yanzu”
Momy ta yi murmushi.
“Eh Daddynku ya ce Abbah ya samu mai siyen kamfanin nan an har siye kuma an biya kudi za a cigaba da komai karkashinsa, ni ban ma sani ba sai jiya shine yake cewa ya kamata muje mu masa murna ko da shi be samu zuwa ba, to ta shigo ta tarar ina waya da Fulani ta ji zancen zuwa Abuja shine ta ce tana son za ta bi ni”
“Karki je da ita Momy”
“Saboda me?”
“Mahaifiyarta wa za ta barwa ita? Kuma ko tafiya kika yi da ita Muhseen daukarta kawai zai yi yayi ta yawo da ita”
“Wannan ai ba hujja ba ce, daga ni sai Husna zan je sai kuma ita, Amina da Siyama ai za su iya kula da Nana, tun da zata iya kai kanka bandaki ta fito da kanka”
“Momy karki je da ita dan Allah, Wallahi saboda ta ga Kamal zata je, yarinyar nan tana son sakawa kanta soyayya da kurciyarta, Wallahi idan ba a takawa yarinyar nan burki ba zata iya lalacewa”
Momy ta yi dariya.
“Ita tace maka saboda Kamal zata je? Son Kamal din take ne?”
Yayi shiru be ce komai ba ganin Ataa ta shigo dauke da robar doyar da wuka.
“Gashi Momy”
“Kai kitchen”
Kai tsaye ta nufi kitchen din, Aliyu ya kalli Momy ya ce.
“Momy ki fada mata tun yanzu Wallahi ba zan bari taje ba”
Ban da Murmushi babu abunda Momy take har Ataa ta kai doyar ta aje ta fito rike da farce, da alama ta yanke ne.“Ataa babu zancen zuwa Abuja da ke in ji Dan wajen Fulani”
Ataa ta bata fuska sosai tana murza yatsan.
“To mi nai? Kin fasa zuwa da ni kenan?”
“To sai mum gani dai yanzu”
Momy ta tambaya tana kallon yadda take mursa hannun nata. Ban da kallon ta babu abunda Aliyu yake ban da kallonta ya lura da yadda take murza hannun.
“Mu ga hannun”
Kamar jira take yana cewa haka ta maida hannayen nata duka baya ta turo bako idonsa na cika ta kwalla ta nufi kofar fita, sai da ta lura da idon Momy basa kanta sannan ta murguda masa baki hawaye na sauko mata, a maimakon ya ji haushi sai ta yi mugun burgeshi har yayi murmushi ya maida fuskarsa gurin Momy wacce ta dauko masa wani zance.
“Jiya an fada min ba dadi a gidansu Rahma, ta yi min gorin haihuwar wai baka haihuwa shiyasa kake dawainiya da Rahma, kuma wai Rahma ba zata koma ba sai nan da wani lokaci”
“Miya kawo haka?”
A nan Momy ta labarta masa komai car ciki har da zancen Ataa da mahaifiyar Rahma tai, sosai ran Aliyu ya bace duk wani abun da mace take masa yana shayewa ya kyale amman ban da taba masa family ko da kuwa kannensa ba sam baya daukar wannan balle kuma har ace Momy da kanta.
“Kin fada musu gaskiya Momy, Wallahi ko Rahma kadai ta rage a gidan nan ba zan je bikonta ba, ganin damar ta ce tasa ta tafi ba dan an mata wani abun ba, and zan nunawa Rahma ko waye ni”
“Bana son ka mata komai, bana son ka ce mata komai ko ka nuna mata damuwarka, abunda na ke so kawai ka bata mamaki, ka tabbar min da alkawarin da mai musu kuma ka cika min burina na abunda nai niyar hadawa”
Kallon rashin fahimta ya yi mata.
“Kamar ya?”
“So na ke ka kara aure...!”
Shiru yai for a while maganar Momya ta masa nauyi duk kuwa da shi kansa ya san yana bukatar auren, amman wa zai aura? Shi kwata kwata be taba kawo zancen zama da mace biyu a rayuwarsa ba, but if wannan hanyar ce zata saka Momy ta huce haushin abunda Mahaifiyar Rahma tai mata dole ya yi, ko dan ya nunawa Rahma he can live without her and to avoid zina da alfasha.“Idan karin auren ne abunda kike so consider it done, zan kara auren daman burinku kenan ke da Mama Fulani”
“Na jidadin hakan, wannan kadai zaka yi ka saka Rahma ta shiga hankalinta, kai ma kuma ka samu rayuwar da kake muradi domin sai ka auri wata ne zaka gane wacece mace wacece muna mace”
Murmushi yai ya mike tsaye ya nufi dinning.
“Zan baka sati daya ko biyu ko sama da haka ka nemo wacce kake so, ka ga sai a hade aurenku da Muhseen ma”
Momy ta fada tana binsa da kallo shi kuma ta juyo yana kallonta.
“Muhseen ya fitar da mata ne?”
“No ba Ataa yake so ba?”
“Zan dauki lokaci kamin nai auren ne?”
“Ni da na ke son ka y again and a xuiin watan nan ma”
“Amman kike cewa Muhseen ya auri Ataa yanzu? Waya ba shi ita? Yarinyar da zan saka ta a makaranta ta fara karatu yanzu ita kike cewa Muhseen ya aura?”
“Ai zata iya karatu a gidansa zai kula da ita”
“Wallahi Momy Muhseen ba zai auri Ataa ba, indai ba son jefa rayuwar yarinyar nan kike son yi ciki matsala ba, karki aura mata Muhseen ko an yi auren nan ba karko zai yi ba”
“Idan tana son sa fa?”
“Bata san sa bata san wanda take so ba, ita kanta bata san waye ita ba balle kuma ta san wa take so a haka da take, kuma Muhseen ba dan Allah yake son ta ba, kyauta ne kawai yake rudarsa kuma kin sani Mama Fulani ba zata bari ya aureta ba, lalata mata rayuwa kawai zai yi”
“Samun wanda zai auri Ataa a yanzu saboda Allah yana da Wahala ai, yarinyar da ba a san waye nata ba? Yar talakawa kamar yadda Rahma da iyayenta suka fada, kara ma Muhseen din dan kyauta kawai yake sonta wani ma neman fasikanci zai yi da ita ai kara a aurarda ita tun kamin wani ya lalata mata rayuwa domin ba wani wayo da ita ba”
“Momy wai mahaifiyarta tace miki tana son aurarda ita? Ki bar yarinyar nan ta fahimci miye duniya tukuna, dan Allah mu bar maganar nan, kuma karki da ita Abujar nan dan girman Allah Momy”
Ya karasa rai a bace gaba daya ransa ya gama baci, maganar Ataa na zuwa ganin Kamal da kuma zancen Momy ga kuma wannan maganar da wani Muhseen. Kasa cin komai ya yi a dinning din sai kallon kanensa da ke cin abincin yake domin Momy tuni ta tafi bangaren Daddy dan kai masa na shi breakfast din. Tashi yai ya fice daga falon ya dawo cikin motarsa ya zauna sannan ya kira Nasir ya labarta masa abunda ya faru. Dariya Nasir ya saka masa kamar wani mahaukaci.
“To kai yanzu miye matsalar da soyayyarta ta Muhseen?”
“Nasir ba san yadda na ke ji ba na, yarinyar nan bata sam ciwon kanta ba ba ta ma san waye ita ba, karatu ne abunda na ke son yarinyar ta samu a yanzu, that's why na kira ka samo wani mai koyarwa ya rika zuwa gida yana koya mata boko idan ta fara fahimtar komai yadda ya dace sai na kaita makaranta, islamiya kuma zan saka ta ta su Siyama”
Har yanzu Nasir dariyar Aliyu yake, ya san son Ataa yake shiyasa yake kishinta amman jin kai da kasaita ta hana shi fahimtar hakan, wata kila kuma ya fahimta kawai dai baya son nuna ne dan kar a masa dariya, irin yadda ya tsari talaka ace ta kai har ya fara son wata yar talaka.“Za a nemo wani malamin, amman ka san shekaranjiya ma Kamal din yake tambayata ta whatsapp wai ina yarinyar abokina”
“Ka rantse”
“Wallahi, har yake cewa ya san abunda yai be kyauta ba, amman wai ransa ne ya bace kuma abunda Mama Fulani tai bata kyauta ba”
“Sakaren banza har yana da baki yanzu stupid”
Nasir yayi dariya.
“Shi ma ai yana son ta ne kamar”