Sashe 105
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya fada yana sumbatar kunnena sannan ya saka hannunsa biyu ya dauke ni sai na rufe ido domin har ga Allah ina jin kunyarsa har yanzu wata kila ma wata kunyar sai gaba domin ni dai har yanzu mamakin abubuwan da suka faru na ke, ina ta ganin kamar ba gaske ba. Na yi zaton dakin da muka kwana zai kaini sai ya kaini wani dakin wanda ya fi wacan yaduwa da kwaliya kana ganin wannan kasan na mata ne tun daga furniture din har decorations din dakin. Saman gado ya sauke ni yana dariya ganin ya rufe ido.
“Nan ne dakin ki Baby na, wacan dakina ne”
Ban ce komai ba sai dai na bude ido na sauke su kasa. Sai ya nufi wardrobe be ya bude kofofinsu gaba daya.
“Wane kike so? Lace ko Atamfa ko material ko shadda?”
Na yi shiru na kasa magana ni ban san abunda zan zaba ba ma. Sai ya dauko min wani farin yadi mai kyau sosai ya kawo min a maimakon ya ce na saka sai ya shiga kokarin cire rigan da wanda daya saka min dazun ha saka min wannan farin yadun da kansa.
“Zan iya sakawa da kaina Aliyu”
Na fada amman be saurare ni ba be kuma ce min komai ba, ina ji ina gani sai fa ya sake rabani da tufafin jikina ya saka min yadin ba sannan ya dauki dankwalin ya daura min akai irin daurin dankwalin nan na tsofafi ya fito min da gashin kaina ta kasan dankwalin, kumatuna ya sumbata na dama da hadu ya sa saka babban yatsasa ya share min hawaye sannan ya fice daga dakin ba tare da ya ce min komai ba. Kwanata nai a bakin gadon na fara kuka kamar wacce akai wa mutuwa, tsanina da Allah indai haka auren yake irin wannan zabar da na sha jiya to ya yafe auren, domin na lura zama da Aliyu ba dadi zan ji ba duk kuwa da na lura yana kulawa da ni sosai amman bana son wasu abubuwan da halayensa, sai kuma tunanin Nana ya dawo min sabo wata kila tana can ita ma tana kuka kamar domin nasan zatai kadaice kamar yadda nima zan yi a nan. Ina cikin kukan na ji shigowarsa falon kasancewar kofar tana kara idan an bude tsabanin idan za a fita ba a jin kararta. Yana shigowa ya dagoni yana ta kallon fuskata.
“Minene?”
Sai nai shiru nai kasa da kaina na daina kukan mai sauti sai dai hawaye na min zuba har yanzu. Hannusa ya saka ya rika lips dina ha dan za kadan har sai da na ji zafi.
“Na lura kina da jin kai ko baby? Maganara rowarta kike ko kuma shagwa6a ce yai miki yawa?”
Nan ma shiru ban ce komai ba sai turo bakina da nai, murmushi yai ya bude maganin ya debo min ruwa na sha sannan ya rumgume ni a kirjinsa yana ta sauke ajiyar zuciya a hankali yana shafa bayana.
“Kin zo min ta inda ban yi zato ba, ban tana tsammani son wata mace bayan Rahma ba, hasali ma ban taba tunanin karin aure bayan auren Rahma ba, duk kuwa da ba alkawari na mata cewar ba zan kara wata ba, sai dan haka tsarin rayuwata yake saboda bana son hayani, kuma ina jin cewar kamar mutum daya kawai zuciyata zata so matar da na aura da farko ko da kuwa ba Rahma ba ce, abun ban sani ba ashe Allah ya rubuto min aurenki a cikin rayuwata kaddarar mu daban dabam amman zama zai hada mu ta inda ni da ke ba mu yi tsammani ba, I'm sorry to say na tsani talaka ina ganinsa marar amfani kuma kaskantace ashe wata rana zan so talaka har nai rayuwa da shi, amman wannan duk a da ne, haduwa ta dake ta saka na sauya, ta saka na yi abubuwan da ban taba sammanin aikata su ba, kin dasa min wasu abubuwan da ban taba tunanin zamansu a zuciyata ba, ina matukar jin tausayinki, ina matukar kaunarki, ina da buri sama miki ingantacciyar rayuwar da kika rasa shekaru da dama da suka wuce, zan kula da ke baby zan baki duka hakkinki, kuma zan dauki nauyin ko wace lalura ko matsala ta ki, zan share ko wane kukanki, ki daina damun kanki a kaina, yadda na ke a waje ba haka na ke a cikin gida ba, i promise you za ki ji dadin zama da ni, kuma zan jira har lokacin da za ki kaunace ni”
Lafewa nai a kirjinsa maganganunsa sun min dadi kuma sun kwantar min da hankali duk kuwa da hankalin nawa be kwanta gaba daya ba.
“Zaka bar ni nai karatu?”
Na tambaya a shagwabe domin al'adata ce yin magana a haka ko da a haban Nana ne.
“Yes amman yanzu ina son idan mun yi sati daya a nan za mu je wata kasar honeymoon idan mun dawo kuma Abuja za mu zauna”
Na dago da sauri na kalleshi.
“Wata kasa? Jirki zaka shiga kenan? Minene Honeymoon din?”
“Za mu shiga dai jirgi dai, ni da ke zamu je ai”
Murmushi nai domin ina jindadin jirgi zan shiga kuma na je wata kasar, abunda ban taba kawowa araina ba.
“Amman dan Allah muje da Nana ita ma tana son zuwa wata kasar, zata jidadi idan muka je da ita kuma nima zan jidadi idan da ita ne”
Murmushi yai ya sumbaci hancina.
“That's why i love you wautarki n burge ni, honeymoon yawon shakatawa ne tsakanin masoya mata da miji, kin ga ai ba zai yiyu na je tare da ita ba, amman idan an kwana biyu za mu iya shirya mata nata tafiyar dabam, a lokacin muna Abuja ita sai ta tafi”
“Abuja? Gurin Mama fulani”
Na tambaya ina turo baki.
“No gidana dai, amman zamu iya kaiwa Mama Fulani ziyara, kuma mostly idan ina Abuja idan bana gidana ina gidan Mama Fulani”
“Gidanka inda Rahma?”
“Ai bangarenta dabam na ki dabam”
“Ni bana son ta...”
Na fada kai tsaye ina turo baki domin har ga Allah bana son ta bana kaunarta ko ganinta ma bana son yi ba kuma tsoronta na ke ba, domin ban ga abunda take da shi zan ji tsoronta ta ba, tsanarta na ke ji a duk lokacin da na tuna da cewar kodar Nana tana jikknta sai na ji kamar na shake mata wuya ta mutu gaba daya, ga rashin tausayi da imani irin na ta da na ubanta.
Bakin nawa ya sumbata kamin ya tura min halshensa ya tsotse yawun bakinsa tas sannan ya cire bakinsa.
“Ni dai bana ana son zama Abuja nan”
“Tsoro kike ji?”
“a a bana so dai”
“I'm sorry dear zama Abuja ya zame min dole a can na ke aiki ai kin sani, kamfanin Daddy ne dole ni zan kula da shi tunda ni ya dora akai, i trust Nasir zai iya komai amman abubuwa zasu iya masa yawa, and Daddy ma ba zai jidadi na ace na dawo nan na zauna a nan na bar shi a can, amman idan mun dawo mun tare a Abuja zan saka ki makaranta a can boko da islamiya”
Wani irin dadi ne ya lullube ni a take ya bayyana a fuskata. Sai shi ma yai kasaitaccen murmushi ya shafa fuskata ya kwantar da kaina jikin tafin hannunsa yama jan hancina.
“I love you”
Shi kan na san ma'anarsa sai nai saurin kulle idona na dauke kaina daga hannunsa sai ya saka hannunsa wai dole sai ya bude min ido ni kuma na cige shi a gefen hannun da gaganta dan ya kyaleni, jin yayi raki yasa na bude idon ina kallonsa sai yai min gwalo. Mikewa yai tsaye jin ana knocked kofar falon.
“Maybe kin fara baki azo ganin Amaryata”
Ya fada yana kashe min ido. Binsa nai da kallon har ya fice, gaba daya gani na ke kamar ba Aliyu da ba ne, mai hade rai, ya ba ta fuska, dakawa mutane tsawa, kyamar mutane, wulakanta mutane, kin son far'a da murmushi. gaba daya ya koma kamar ba shi ba, tun daga lokacin daya fara min maganar cewar na amince da shi ha fara bani mamaki kuma yana sake min balle kuma jiya da yau gaba daya ya gama chaja min kwakwalwa.
Ranar mutane wuni sukai suna shigowa gidan kama daga yan'uwnsa na gurin Daddy da kuma yan'uwan Momy ina gane hakan ta haryar nuna min da Amina take tana fada min ko wace ga alakarta da Aliyu da kuma sunana da yadda zan kirata ko ta kirani, dukansu suna da far'a da sakewa manyan cikinsu duk wace ta zo sai ta min kyau na wani abun ci ko sakawa ko kuma kudi. Duk wani abu da aka ci a gidan daga gurin Momy ya fito domin ita ta saka aka dafa a can aka aiko mana, haka ma dare ta sake aiko mana wani sai da yan matan suka ci sannan suka fara shirin tafiya ni dai na saka sakewa da kowa sai dai hakan be hanani jin ba dadin tafiyar da za su yi su bar ni. Amina ta miko min wayarta
“Anty Aisha ga Mamaki za ku gaisa”
Da sauri na karba na kai kunne, yadda na ji muryar Nana cikin far'a yasa na jidadi kuma na cire kuncin kadaicin da nake tunanin tana fama da shi a can. Da yaren buzanci muka gaisa ta tambayeni lafiya da komai ni ma na tambayeta sannan ta kara min huduba akan zamantakewar aure sai mu kai sallama. Cilasta ni Amina tai sai da nai waka ta zaba min tufafin da zan saka tai min kwaliya ta saka min turare kuma ta taurare gidan sannan suka tafi daga baya ita da wata kawarda ta suka rage.
ALIYU POV.
“Nan ne dakin ki Baby na, wacan dakina ne”
Ban ce komai ba sai dai na bude ido na sauke su kasa. Sai ya nufi wardrobe be ya bude kofofinsu gaba daya.
“Wane kike so? Lace ko Atamfa ko material ko shadda?”
Na yi shiru na kasa magana ni ban san abunda zan zaba ba ma. Sai ya dauko min wani farin yadi mai kyau sosai ya kawo min a maimakon ya ce na saka sai ya shiga kokarin cire rigan da wanda daya saka min dazun ha saka min wannan farin yadun da kansa.
“Zan iya sakawa da kaina Aliyu”
Na fada amman be saurare ni ba be kuma ce min komai ba, ina ji ina gani sai fa ya sake rabani da tufafin jikina ya saka min yadin ba sannan ya dauki dankwalin ya daura min akai irin daurin dankwalin nan na tsofafi ya fito min da gashin kaina ta kasan dankwalin, kumatuna ya sumbata na dama da hadu ya sa saka babban yatsasa ya share min hawaye sannan ya fice daga dakin ba tare da ya ce min komai ba. Kwanata nai a bakin gadon na fara kuka kamar wacce akai wa mutuwa, tsanina da Allah indai haka auren yake irin wannan zabar da na sha jiya to ya yafe auren, domin na lura zama da Aliyu ba dadi zan ji ba duk kuwa da na lura yana kulawa da ni sosai amman bana son wasu abubuwan da halayensa, sai kuma tunanin Nana ya dawo min sabo wata kila tana can ita ma tana kuka kamar domin nasan zatai kadaice kamar yadda nima zan yi a nan. Ina cikin kukan na ji shigowarsa falon kasancewar kofar tana kara idan an bude tsabanin idan za a fita ba a jin kararta. Yana shigowa ya dagoni yana ta kallon fuskata.
“Minene?”
Sai nai shiru nai kasa da kaina na daina kukan mai sauti sai dai hawaye na min zuba har yanzu. Hannusa ya saka ya rika lips dina ha dan za kadan har sai da na ji zafi.
“Na lura kina da jin kai ko baby? Maganara rowarta kike ko kuma shagwa6a ce yai miki yawa?”
Nan ma shiru ban ce komai ba sai turo bakina da nai, murmushi yai ya bude maganin ya debo min ruwa na sha sannan ya rumgume ni a kirjinsa yana ta sauke ajiyar zuciya a hankali yana shafa bayana.
“Kin zo min ta inda ban yi zato ba, ban tana tsammani son wata mace bayan Rahma ba, hasali ma ban taba tunanin karin aure bayan auren Rahma ba, duk kuwa da ba alkawari na mata cewar ba zan kara wata ba, sai dan haka tsarin rayuwata yake saboda bana son hayani, kuma ina jin cewar kamar mutum daya kawai zuciyata zata so matar da na aura da farko ko da kuwa ba Rahma ba ce, abun ban sani ba ashe Allah ya rubuto min aurenki a cikin rayuwata kaddarar mu daban dabam amman zama zai hada mu ta inda ni da ke ba mu yi tsammani ba, I'm sorry to say na tsani talaka ina ganinsa marar amfani kuma kaskantace ashe wata rana zan so talaka har nai rayuwa da shi, amman wannan duk a da ne, haduwa ta dake ta saka na sauya, ta saka na yi abubuwan da ban taba sammanin aikata su ba, kin dasa min wasu abubuwan da ban taba tunanin zamansu a zuciyata ba, ina matukar jin tausayinki, ina matukar kaunarki, ina da buri sama miki ingantacciyar rayuwar da kika rasa shekaru da dama da suka wuce, zan kula da ke baby zan baki duka hakkinki, kuma zan dauki nauyin ko wace lalura ko matsala ta ki, zan share ko wane kukanki, ki daina damun kanki a kaina, yadda na ke a waje ba haka na ke a cikin gida ba, i promise you za ki ji dadin zama da ni, kuma zan jira har lokacin da za ki kaunace ni”
Lafewa nai a kirjinsa maganganunsa sun min dadi kuma sun kwantar min da hankali duk kuwa da hankalin nawa be kwanta gaba daya ba.
“Zaka bar ni nai karatu?”
Na tambaya a shagwabe domin al'adata ce yin magana a haka ko da a haban Nana ne.
“Yes amman yanzu ina son idan mun yi sati daya a nan za mu je wata kasar honeymoon idan mun dawo kuma Abuja za mu zauna”
Na dago da sauri na kalleshi.
“Wata kasa? Jirki zaka shiga kenan? Minene Honeymoon din?”
“Za mu shiga dai jirgi dai, ni da ke zamu je ai”
Murmushi nai domin ina jindadin jirgi zan shiga kuma na je wata kasar, abunda ban taba kawowa araina ba.
“Amman dan Allah muje da Nana ita ma tana son zuwa wata kasar, zata jidadi idan muka je da ita kuma nima zan jidadi idan da ita ne”
Murmushi yai ya sumbaci hancina.
“That's why i love you wautarki n burge ni, honeymoon yawon shakatawa ne tsakanin masoya mata da miji, kin ga ai ba zai yiyu na je tare da ita ba, amman idan an kwana biyu za mu iya shirya mata nata tafiyar dabam, a lokacin muna Abuja ita sai ta tafi”
“Abuja? Gurin Mama fulani”
Na tambaya ina turo baki.
“No gidana dai, amman zamu iya kaiwa Mama Fulani ziyara, kuma mostly idan ina Abuja idan bana gidana ina gidan Mama Fulani”
“Gidanka inda Rahma?”
“Ai bangarenta dabam na ki dabam”
“Ni bana son ta...”
Na fada kai tsaye ina turo baki domin har ga Allah bana son ta bana kaunarta ko ganinta ma bana son yi ba kuma tsoronta na ke ba, domin ban ga abunda take da shi zan ji tsoronta ta ba, tsanarta na ke ji a duk lokacin da na tuna da cewar kodar Nana tana jikknta sai na ji kamar na shake mata wuya ta mutu gaba daya, ga rashin tausayi da imani irin na ta da na ubanta.
Bakin nawa ya sumbata kamin ya tura min halshensa ya tsotse yawun bakinsa tas sannan ya cire bakinsa.
“Ni dai bana ana son zama Abuja nan”
“Tsoro kike ji?”
“a a bana so dai”
“I'm sorry dear zama Abuja ya zame min dole a can na ke aiki ai kin sani, kamfanin Daddy ne dole ni zan kula da shi tunda ni ya dora akai, i trust Nasir zai iya komai amman abubuwa zasu iya masa yawa, and Daddy ma ba zai jidadi na ace na dawo nan na zauna a nan na bar shi a can, amman idan mun dawo mun tare a Abuja zan saka ki makaranta a can boko da islamiya”
Wani irin dadi ne ya lullube ni a take ya bayyana a fuskata. Sai shi ma yai kasaitaccen murmushi ya shafa fuskata ya kwantar da kaina jikin tafin hannunsa yama jan hancina.
“I love you”
Shi kan na san ma'anarsa sai nai saurin kulle idona na dauke kaina daga hannunsa sai ya saka hannunsa wai dole sai ya bude min ido ni kuma na cige shi a gefen hannun da gaganta dan ya kyaleni, jin yayi raki yasa na bude idon ina kallonsa sai yai min gwalo. Mikewa yai tsaye jin ana knocked kofar falon.
“Maybe kin fara baki azo ganin Amaryata”
Ya fada yana kashe min ido. Binsa nai da kallon har ya fice, gaba daya gani na ke kamar ba Aliyu da ba ne, mai hade rai, ya ba ta fuska, dakawa mutane tsawa, kyamar mutane, wulakanta mutane, kin son far'a da murmushi. gaba daya ya koma kamar ba shi ba, tun daga lokacin daya fara min maganar cewar na amince da shi ha fara bani mamaki kuma yana sake min balle kuma jiya da yau gaba daya ya gama chaja min kwakwalwa.
Ranar mutane wuni sukai suna shigowa gidan kama daga yan'uwnsa na gurin Daddy da kuma yan'uwan Momy ina gane hakan ta haryar nuna min da Amina take tana fada min ko wace ga alakarta da Aliyu da kuma sunana da yadda zan kirata ko ta kirani, dukansu suna da far'a da sakewa manyan cikinsu duk wace ta zo sai ta min kyau na wani abun ci ko sakawa ko kuma kudi. Duk wani abu da aka ci a gidan daga gurin Momy ya fito domin ita ta saka aka dafa a can aka aiko mana, haka ma dare ta sake aiko mana wani sai da yan matan suka ci sannan suka fara shirin tafiya ni dai na saka sakewa da kowa sai dai hakan be hanani jin ba dadin tafiyar da za su yi su bar ni. Amina ta miko min wayarta
“Anty Aisha ga Mamaki za ku gaisa”
Da sauri na karba na kai kunne, yadda na ji muryar Nana cikin far'a yasa na jidadi kuma na cire kuncin kadaicin da nake tunanin tana fama da shi a can. Da yaren buzanci muka gaisa ta tambayeni lafiya da komai ni ma na tambayeta sannan ta kara min huduba akan zamantakewar aure sai mu kai sallama. Cilasta ni Amina tai sai da nai waka ta zaba min tufafin da zan saka tai min kwaliya ta saka min turare kuma ta taurare gidan sannan suka tafi daga baya ita da wata kawarda ta suka rage.
ALIYU POV.