Sashe 120
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar yadda ta yanke shawara samun Daddy ta ta fada masa cewar zata koma dakin mijinta sai ta fara samun Mommy da zancen a lokacin Mommynta na jimmamin al'amarin da Daddyn Rahma ya fada mata a waya wanda ya hana shi dawowa. A jiya kamar yadda yai alkwari.
“Mommy ba ki ce komai ba”
“Mi zan ce Rahma? Anya ma Aliyu zai kalleki ma yanzu kuwa?”
“Me kike nufi?”
“To ya samu wacce ta fiki komai”
Raham ta saki baki jin irin maganar da mahaifiyarta take da kanta.
“Mommy ke da kanki kike fadin wannan maganar? Ko kin manta wacce Aliyu ya aura ne?”
Mommyn da juyar da fuska cikin damuwa.
“Bana son fada miki abunda zai zame miki tashin hankali ne”
“Minene dan Allah fada min”
“Kin san sarkin Agadaz wanda ya zo?”
Rahma ta gyada kai cike da son sani.
“To kakanta ne, duk uwar dukiyar da muke tinkaho da ita ta gidansu ce, ke kiji wani al'amari”
Rahma ta girgiza kai.
“Mommyn kin gane me kike fada min kuwa?”
“Aifa sai ki yi, yanzu haka Daddynku na can gurin sarki ya fada min ya sha kuka jiya har idonsa ya kumbura saboda Ataa ta fadawa Mai Martaba abunda mu kai musu”
“Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u Innalillahi La'ilaha illallahu Muhammadu Rasulullah Sallalahu Alaihi Wassalam, jama'a Mommyn da gaske ko karya? Taya to taya how how how Mommy”
Ta fashe da kuka ta mikewa tsaye sai Mommyn tai saurin riketa.
“Ke ke saurara kwantar da hankali”
“Taya zan kwantar da hankalina Mommy fada min taya ya zama kakanta taya? Wallahi hakan ba zai yiyu ba, sai dai idan wata Wallahi ba ita ba”
Zaunar da ita Mommyn tai ta jera mata komai dalla dalla kamar yadda Daddynsu ya fada mata a waya domin ya fada mata cewar ba zai dawo da wuri ba sai Mai Martaba ya koma da ko rakiyarsa kawai zai yi Abuja ya dawo.
“Wayyo Allah na na shiga uku Mommy mutuwa zan yi yau, wayyo zuciyata wayyo kirjina wayyo raina”
Faduwa tai kasa tana da kuka da ihu kamar an mata mutuwa. Gaba daya yan'uwanta sai da suka taru a dakin suna ta jimamin al'amarin gaba daya abunda suke tunani Mai Martaba zai iya kwace duniyarsa daga hannun Daddyn gaba daya cikinsu ya duri ruwa. Haka Rahma ta kwana ta wuni tana da aikin kuka da tunani kala kala ada ya tsara yadda za tai zaman kishi da Ataa saboda tana yar talakawa to yanzu kuma ba ta san irin zaman da zatai ba.
Washe garin ranar da Daddyn ya dawo duka suna zaune falonsa dukansu suna cikin damuwa har shi domin Mai Martaba ya kama hanyar zuwa jigawa tun jiya ba tare da shi ba, kuma be ce komai akan abunda Ataa ta fada am mata ba, shine abunda yakr ta ba Daddyn Rahma tsoro.
“Ni wannan abun har mamaki yake ba ni, abu kamar a mafarki”
“Ai ba ki san a mafarki ba sai da yarinyar nan ta fara fadin abubuwa a gaban mai martaba kaina kamar ya tsare, kunya ta rufe ni ai ban san lokacin da fashe da kuka ba”
Cewar Daddyn Rahma bayan Mommyn ta fadi nata.
“Baku tunanin abun nan zai min yawa da kuke ta maganganun nan a gabana? Tun da na tashi lafiya bata isashe ni ba, ga auren da Aliyu yai yanzu kuma yarinyar nan azo ace wai cikin dukiyar gidansu muke rawa da tumami, haba Daddyn haba ba a kyauta min ba”
Ta fashe da kuka, Ikram ta ce.
“Haba Rahma ya za ki yi da ikon Allah? Kullum idan ina fadar cewar abunda ake a gidan nan ba a kyautawa tun daga kan mijinta da kuke biyeta tana juya shi yadda ya zo da kuma yadda kuke yi ma mutane sai kuna ganin laifina kuna ganin ban kyauta ba ko kuma ni ban gane kan dawon garin ba, yanzu ai wa gari ya waye? Tsakani da Allah Rahma ciwon nan na ki tsoron Allah ya kamata ya Kara miki, ciwon kadai ya isa ya saka ki fahimcin cewar dukiyar ba komai ba ce tunda ta kasa baki dauwamammiyar lafiya ko ta hana ki ciwo ko mutuwa, wani yana can da talaucin amman lafiyarsa kalau hankalinsa kwance yana cikin farinciki”
Mommyn ta daka mata tsawa.
“Haba Ikram yar'uwarki kike fadawa wannan maganar? Ba zaki barta ta ji da abunda yake damunta ba?”
Rahma ta mike tsaye tana hawaye ta nufi dakinta, saman gadon ta fada ta kwanta tana wani irin kuka kamar ranta zai fita, tana jin wayarta na ringing ta ki ta daga sai da ta sha kukanta ta koshi sannan ta shiga bathroom ta wanke fuskarka ta fito idonta sun yi ja sosai kanta har wani haukan ciwon yake. Wayar ta duba ganin number Aslamiya matar Nasir yasa ta kira ta tasan ba zai wuce ta labarta mata cewar ubangidan Daddyn kakan Ataa ne ba.
Sai dai a lokacin da ta dauki wayar bayan sun gaisa sai labarin ya sha banban ta labarta nata cewar Ataa na da ciki. Wani irin abu Rahma ta ji kamar tana zaune a saman kaya, ta mike tsaye sai ji tai dakin na juyawa mata bata san lokacin da wayar ta subuce daga hannunta ta fadi kasa ba, cikin jirin ta fara takawa ta nufi kofa tana fadin Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, so take ta fita taje gurin da sauran yan'uwanta suke kar ta rasa ranta a dakin ita kadai. Kamin ta kai kofar ta fadi kasa ta kwala wani irin ihu sai numfashinta sama-sama. Jin ihunta yasa kowa ya taso da gudu suka nufo dakinta.
*Allah ka ba mu ikon yin domin ka. Bari domin ka, k'i domin ka, so domin ka. Wanda duk be ji tsoron hakkin wani ba kuma be ji tsoron Allah ba Wallahi ya yi aikin banza. Allah ka raba mu da aikin dana sani, ka doramu a daidai alfarmar Annabi Muhammadu Rasulullah Sallalahu Alaihi Wassalam*
6k Words 😲
Kun sha karatu har kun gaji.
*Littafina na kudi ne, biya duniya ko kuma inda mutum be da su indai rubutun nan hakkina ne. *Z A K I -it's not free, pay 300 to 0314795884 Abubakar Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
*Ina mata son rage kiba? Ina mazan da kiba ta hana su sukuni? Ina masu jikin yai kyau kamar na yarinya? Ina masu fama da kujera ko wani ta bo a fuska? Ina masu fama da hawan jini? Masu diabetic? Ag cera an gwada yayi an tantance ingancin babu shakku ko kadan. AG cera ya zo domin ya temaki garkuwan jiki da kuma lafiyar jiki. Sinadari ne wanda ze magance matsaloli da dama wadanda suke hana garkuwan jiki aiki yadda ya kamata ko kuma yake rusa garkuwan jikin ita kanta.*
*Cututtukan zamani daban daban sun sa mutane gaba kuma magance su yana da wahala; irin ciwon Sugar, hawan jini, ciwon sanyin kashi, ciwon gabobi da sauran su. Haka ma cutukka irin wadanda suka shafi fatar jikin wadanda sun hada da kyasfi, pimples, takurewar fata, rakainuwar fata da kuma haske da kyallin fata duka ana shan AG cera kuma yana temakawa wajen magance illolin nan. Mutane masu fama da rashin karfin jiki wajen kwanciya da iyali da kuma mata masu fama da yawan ciwon mara lokacin al'ada ta karshen wata suma baa bar su a baya ba. A takaice dai AG Cera yana temakawa wajen magance cuttukka daban daban wadan ke damun mutum. Domin karin bayani ku tuntuni mu a wannan number +60167474649 ko kuma ku ziyarci shafin mu http://agnutritioninternational.com.*
A lokacin da ya shiga wanka ni kuma sai na dauko tsintsiya na share dakin lokacin da na fito da sharar a falo sai gashi ya fito daure da tawul a jikina ya tsaya bakin kofar dakin yana kallona. Nima kallonsa nai ganin be ce komai ba yasa na ce.
“Har ka gama wanka ne?”
Be ce min komai ba sai ma kara hade fuska da yai, tunani na tsaya na san dai kamin ya shiga wanka ban masa wani abun ba, kusan ma tun da aka daura mana aure Aliyu be taba yin fushi da ni ba sai amman yadda na ga ya hade rai na san ba lafiya ba. Kallon jikina nai duk da nasan ba a jikina ba ne matsalar domin ni kadai ce a falon ba tare da kowa ba balle har ya ce wani ya ganni babu Hijab.
“Wani abun nai ba daidai ba?”
Na tambaya ina turo baki kamar nima din wani abun akai min.
“Yanzu ba dan neman magana ba, miye na wani daukar tsintsiya ki yi shara daga nan sai kice mopping za ki yi ki yi wankewanke da wasu abubuwa ko? Na san halinki ai, kuma can da da kike ke kadai ba ki yi ba sai yanzu da kuka zama ku biyu?”
“Ina yi ai ko lokacin?”
“A gidan Momy ko? Tun da aka miki aure kin taba shara? Sai yanzu za ki tsiro saboda neman magana kuma idan na ce ki daina ki fara min gardama?”
Na jefar da tsintsiyar.
“Na daina, naga gidan yayi datti ne kuma babu mai sharewa”
“Da muka dawo haka kika ganshi? Kin san lokacin da ake shigowa a share ko a goge ne?”
Na rausayarda kai.
“Wuce ki yi wanka za mu je mu yi ma Mama barka da tashi, kuma za mu koma asibitin gurin likitan”
“Mi zai min?”
“Zan siyo magani a can kuma ina bukatar ganinsa dan ya fada miki irin abubuwan da zaki rika ci da yi da kunnenki kiji domin ni kin raina ni idan na ce ki daina sai kokarin yi za ki yi”
“Aa ban fa raina ka ba”
“Zamu gani”
“Mommy ba ki ce komai ba”
“Mi zan ce Rahma? Anya ma Aliyu zai kalleki ma yanzu kuwa?”
“Me kike nufi?”
“To ya samu wacce ta fiki komai”
Raham ta saki baki jin irin maganar da mahaifiyarta take da kanta.
“Mommy ke da kanki kike fadin wannan maganar? Ko kin manta wacce Aliyu ya aura ne?”
Mommyn da juyar da fuska cikin damuwa.
“Bana son fada miki abunda zai zame miki tashin hankali ne”
“Minene dan Allah fada min”
“Kin san sarkin Agadaz wanda ya zo?”
Rahma ta gyada kai cike da son sani.
“To kakanta ne, duk uwar dukiyar da muke tinkaho da ita ta gidansu ce, ke kiji wani al'amari”
Rahma ta girgiza kai.
“Mommyn kin gane me kike fada min kuwa?”
“Aifa sai ki yi, yanzu haka Daddynku na can gurin sarki ya fada min ya sha kuka jiya har idonsa ya kumbura saboda Ataa ta fadawa Mai Martaba abunda mu kai musu”
“Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u Innalillahi La'ilaha illallahu Muhammadu Rasulullah Sallalahu Alaihi Wassalam, jama'a Mommyn da gaske ko karya? Taya to taya how how how Mommy”
Ta fashe da kuka ta mikewa tsaye sai Mommyn tai saurin riketa.
“Ke ke saurara kwantar da hankali”
“Taya zan kwantar da hankalina Mommy fada min taya ya zama kakanta taya? Wallahi hakan ba zai yiyu ba, sai dai idan wata Wallahi ba ita ba”
Zaunar da ita Mommyn tai ta jera mata komai dalla dalla kamar yadda Daddynsu ya fada mata a waya domin ya fada mata cewar ba zai dawo da wuri ba sai Mai Martaba ya koma da ko rakiyarsa kawai zai yi Abuja ya dawo.
“Wayyo Allah na na shiga uku Mommy mutuwa zan yi yau, wayyo zuciyata wayyo kirjina wayyo raina”
Faduwa tai kasa tana da kuka da ihu kamar an mata mutuwa. Gaba daya yan'uwanta sai da suka taru a dakin suna ta jimamin al'amarin gaba daya abunda suke tunani Mai Martaba zai iya kwace duniyarsa daga hannun Daddyn gaba daya cikinsu ya duri ruwa. Haka Rahma ta kwana ta wuni tana da aikin kuka da tunani kala kala ada ya tsara yadda za tai zaman kishi da Ataa saboda tana yar talakawa to yanzu kuma ba ta san irin zaman da zatai ba.
Washe garin ranar da Daddyn ya dawo duka suna zaune falonsa dukansu suna cikin damuwa har shi domin Mai Martaba ya kama hanyar zuwa jigawa tun jiya ba tare da shi ba, kuma be ce komai akan abunda Ataa ta fada am mata ba, shine abunda yakr ta ba Daddyn Rahma tsoro.
“Ni wannan abun har mamaki yake ba ni, abu kamar a mafarki”
“Ai ba ki san a mafarki ba sai da yarinyar nan ta fara fadin abubuwa a gaban mai martaba kaina kamar ya tsare, kunya ta rufe ni ai ban san lokacin da fashe da kuka ba”
Cewar Daddyn Rahma bayan Mommyn ta fadi nata.
“Baku tunanin abun nan zai min yawa da kuke ta maganganun nan a gabana? Tun da na tashi lafiya bata isashe ni ba, ga auren da Aliyu yai yanzu kuma yarinyar nan azo ace wai cikin dukiyar gidansu muke rawa da tumami, haba Daddyn haba ba a kyauta min ba”
Ta fashe da kuka, Ikram ta ce.
“Haba Rahma ya za ki yi da ikon Allah? Kullum idan ina fadar cewar abunda ake a gidan nan ba a kyautawa tun daga kan mijinta da kuke biyeta tana juya shi yadda ya zo da kuma yadda kuke yi ma mutane sai kuna ganin laifina kuna ganin ban kyauta ba ko kuma ni ban gane kan dawon garin ba, yanzu ai wa gari ya waye? Tsakani da Allah Rahma ciwon nan na ki tsoron Allah ya kamata ya Kara miki, ciwon kadai ya isa ya saka ki fahimcin cewar dukiyar ba komai ba ce tunda ta kasa baki dauwamammiyar lafiya ko ta hana ki ciwo ko mutuwa, wani yana can da talaucin amman lafiyarsa kalau hankalinsa kwance yana cikin farinciki”
Mommyn ta daka mata tsawa.
“Haba Ikram yar'uwarki kike fadawa wannan maganar? Ba zaki barta ta ji da abunda yake damunta ba?”
Rahma ta mike tsaye tana hawaye ta nufi dakinta, saman gadon ta fada ta kwanta tana wani irin kuka kamar ranta zai fita, tana jin wayarta na ringing ta ki ta daga sai da ta sha kukanta ta koshi sannan ta shiga bathroom ta wanke fuskarka ta fito idonta sun yi ja sosai kanta har wani haukan ciwon yake. Wayar ta duba ganin number Aslamiya matar Nasir yasa ta kira ta tasan ba zai wuce ta labarta mata cewar ubangidan Daddyn kakan Ataa ne ba.
Sai dai a lokacin da ta dauki wayar bayan sun gaisa sai labarin ya sha banban ta labarta nata cewar Ataa na da ciki. Wani irin abu Rahma ta ji kamar tana zaune a saman kaya, ta mike tsaye sai ji tai dakin na juyawa mata bata san lokacin da wayar ta subuce daga hannunta ta fadi kasa ba, cikin jirin ta fara takawa ta nufi kofa tana fadin Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, so take ta fita taje gurin da sauran yan'uwanta suke kar ta rasa ranta a dakin ita kadai. Kamin ta kai kofar ta fadi kasa ta kwala wani irin ihu sai numfashinta sama-sama. Jin ihunta yasa kowa ya taso da gudu suka nufo dakinta.
*Allah ka ba mu ikon yin domin ka. Bari domin ka, k'i domin ka, so domin ka. Wanda duk be ji tsoron hakkin wani ba kuma be ji tsoron Allah ba Wallahi ya yi aikin banza. Allah ka raba mu da aikin dana sani, ka doramu a daidai alfarmar Annabi Muhammadu Rasulullah Sallalahu Alaihi Wassalam*
6k Words 😲
Kun sha karatu har kun gaji.
*Littafina na kudi ne, biya duniya ko kuma inda mutum be da su indai rubutun nan hakkina ne. *Z A K I -it's not free, pay 300 to 0314795884 Abubakar Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
*Ina mata son rage kiba? Ina mazan da kiba ta hana su sukuni? Ina masu jikin yai kyau kamar na yarinya? Ina masu fama da kujera ko wani ta bo a fuska? Ina masu fama da hawan jini? Masu diabetic? Ag cera an gwada yayi an tantance ingancin babu shakku ko kadan. AG cera ya zo domin ya temaki garkuwan jiki da kuma lafiyar jiki. Sinadari ne wanda ze magance matsaloli da dama wadanda suke hana garkuwan jiki aiki yadda ya kamata ko kuma yake rusa garkuwan jikin ita kanta.*
*Cututtukan zamani daban daban sun sa mutane gaba kuma magance su yana da wahala; irin ciwon Sugar, hawan jini, ciwon sanyin kashi, ciwon gabobi da sauran su. Haka ma cutukka irin wadanda suka shafi fatar jikin wadanda sun hada da kyasfi, pimples, takurewar fata, rakainuwar fata da kuma haske da kyallin fata duka ana shan AG cera kuma yana temakawa wajen magance illolin nan. Mutane masu fama da rashin karfin jiki wajen kwanciya da iyali da kuma mata masu fama da yawan ciwon mara lokacin al'ada ta karshen wata suma baa bar su a baya ba. A takaice dai AG Cera yana temakawa wajen magance cuttukka daban daban wadan ke damun mutum. Domin karin bayani ku tuntuni mu a wannan number +60167474649 ko kuma ku ziyarci shafin mu http://agnutritioninternational.com.*
A lokacin da ya shiga wanka ni kuma sai na dauko tsintsiya na share dakin lokacin da na fito da sharar a falo sai gashi ya fito daure da tawul a jikina ya tsaya bakin kofar dakin yana kallona. Nima kallonsa nai ganin be ce komai ba yasa na ce.
“Har ka gama wanka ne?”
Be ce min komai ba sai ma kara hade fuska da yai, tunani na tsaya na san dai kamin ya shiga wanka ban masa wani abun ba, kusan ma tun da aka daura mana aure Aliyu be taba yin fushi da ni ba sai amman yadda na ga ya hade rai na san ba lafiya ba. Kallon jikina nai duk da nasan ba a jikina ba ne matsalar domin ni kadai ce a falon ba tare da kowa ba balle har ya ce wani ya ganni babu Hijab.
“Wani abun nai ba daidai ba?”
Na tambaya ina turo baki kamar nima din wani abun akai min.
“Yanzu ba dan neman magana ba, miye na wani daukar tsintsiya ki yi shara daga nan sai kice mopping za ki yi ki yi wankewanke da wasu abubuwa ko? Na san halinki ai, kuma can da da kike ke kadai ba ki yi ba sai yanzu da kuka zama ku biyu?”
“Ina yi ai ko lokacin?”
“A gidan Momy ko? Tun da aka miki aure kin taba shara? Sai yanzu za ki tsiro saboda neman magana kuma idan na ce ki daina ki fara min gardama?”
Na jefar da tsintsiyar.
“Na daina, naga gidan yayi datti ne kuma babu mai sharewa”
“Da muka dawo haka kika ganshi? Kin san lokacin da ake shigowa a share ko a goge ne?”
Na rausayarda kai.
“Wuce ki yi wanka za mu je mu yi ma Mama barka da tashi, kuma za mu koma asibitin gurin likitan”
“Mi zai min?”
“Zan siyo magani a can kuma ina bukatar ganinsa dan ya fada miki irin abubuwan da zaki rika ci da yi da kunnenki kiji domin ni kin raina ni idan na ce ki daina sai kokarin yi za ki yi”
“Aa ban fa raina ka ba”
“Zamu gani”