Sashe 70
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A fisace ya fito daga dakin ya rasa dalilin son shiga jikin Ataa da Muhseen ke yi, ya sani Muhseen ba dan iska ba ne amman ba shi da tabbacin zai iya rike kansa be fadawa Ataa ba, shi kansa a yadda ya ganta a yanzu haka ya ji wani abu dabam balle kuma Muhseen da kyau mace kadan kan iya jansa balle kuma Ataa ba zai iya misaltata da kowa ba.A falon ya samu Muhseen zaune yana lasa wayarsa Momy kuma tana kitchen ita da Amina da Siyama hada breakfast. Be cewa Momy ya tafi ba ya fice daga falon zuwa cikin motarsa. Sai da ya dauki hanyar gidansa sannan tunanin abunda zai fadawa Rahma ya fara fado masa a rai, be so yayi bachi a can ba, shi be san ma lokacin da bachin yai gaba da shi ba, and ko da ya farka tsakiyar dare ne gashi ta jera masa miss calls din da be san adadinsu ba, idan har ya daga be san amsar da zai bata ba, idan kuma yace ya dawo cikin dare a wannan lokacin be san irin kallon da zata masa ba, kuma be ji zai iya tafiya ya bar Ataa a nan ta kwana ita kadai, da ya barta a nan ba shi tabbaci shi din zai kwana a cikin natsuwa da kwanciyar hankali kamar yadda ya kasa samun sukuni har sai da ya jingina da kwanon dakin da take kwana, domin yana jin idan ma babu mutun wata kila wani abu mai cutar kamar kwari ko dabba za su iya zuwa su cutar da ita duk kuwa da ya san ba a daji take ba. Driving din yake yana juya kansa dan kwanan da yai cikin motar kamin ya fito juyansa ya yi ciwo ga sanyin dake sauka sai ya saka kansa yai masa nauyi.
A harabar gidan yai parking ya fito yana saka wayarsa aljihu ya nufi kofar falon kai taaye ba tare da tsoro ko tunanin komai ba. Kamar yadda ya tsammata a tsaye ya samu Rahma cikin falon fuskarta futik futik alamar ta sha kuka har ya gode Allah.
“Ina ka kwana Aliyu?”
Ta tambaya tana doso inda yake idonta cike da hawaye. Tsaye yai yana kallonta har ta karaso kusa da shi.
“Ni ya kamata na tambaye ki ina kika je saboda ni na aje ki ba ke kika aje ni ba, na zo gidan nan da rana ban same ki ba”
“Ka sani kuma kai ka bani dama idan ma na fita ba ya wuce na je gida ko kuma gurin kawaye na, amman kai baka kwana a gida ba Aliyu, kuma na ta kiran wayarka baka daga ba, na kira Siyama ta fada min baka gida ina kaje?”“Fushi nai na bar gidan na kwana a gidan gona na dauka ko ba zaki dawo ba”
“Amman baka saba haka ba, kuma baka taba yi ba Aliyu”
Ya rika fuskarta da hannayensa biyu yana shafa kumatunta da babban yatsansa.
“Karya zan miki?”
“Amman.... ”
Be bari ta fadi abunda zata fada ba ya hade bakinsa da nata ya shiga aika mata da wani irin sako mai muhimmaci da girma, sakon daya sauko masa tun a lokacin da yai arba da surar Ataa wace rabin jikinta kw waje, cinyoyinta gashin kanta ta ya jike da ruwa ya kwanta a jikinta da goshinta ga fari da kuma gurin wuyanta da ke ta sheki.
Tsayuwar ce ta gagaresu har ta kai ga yayi baya ya jingina da kofar falon, sai kuma juyar da ita ta zama ita ce jikin kofar shi kuma ya mata rumfa. Duk yadda Rahma ta zo ya hakura har su isa daki kasa hakura yai daman haka yake idan abun ya bijiro masa baya jira kuma baya iya yiwa mace uzuri matukar uzurin ba na musmmman ba ne, domin Aliyu ba shi da hakuri a wannan babin.A falo sukai komai daga bisani ya rumgume matarsa suka shiga bedroom dinsa a tare sukai wanka kamar yadda ya saba mata bayan sun fito ya saka wasu tufafi ita kuma ta daura tawul domin babu tufafinta a dakinsa, a kan gadonsa suka kwanta yana rumgume da ita har bachi yai gaba da shi.
Be farka ba sai da aka kara kiran sallah azahar, shi ya riga sauka saman gadon ya shiga bathroom ya dauko alwala fito sannan ya tashe ta, sai da ya tabbatar ta tashi zaune sannan ya sumbanci goshinta.
“Tashi ki yi sallah”
“Aliyu motar na ga ya fashe a gaba”
“Yeah accident muka samu amman da sauki Allah ya tsare babu abunda ya faru”
“Garin ya? Allah ya kare tsarewa”
“Amin”
Ya fada tare da daukar agogonsa ya daura a hannun sannan ya fice daga dakin yana fadin
“Na tafi masallaci”
Da kallo ta bishi har ya fice, sannan ta kawarda idonta ta dafe kanta ita dai har yanzu bata gamsu Aliyu ya kwanta gidan gona saboda ta fita ba, be taba haka ba be kuma tana haka ba.
MUHSEEN POV.
Ransa be taba baci kamar yau ba, ya rasa dalilin daya saka Aliyu yake shigar masa hanci, iyakar abunda ya sani yana son Ataa saboda tana kyau kuma ya san ba haramun bane son mace mai kyau and yes Ataa ta kai mace da za a kalleta a so ta, daman ya dade yana som aure mace mai kyau, bayan son na aure ba shi da wata manufa zuwa ga Ataa amman yadda Aliyu yake masa ya sashi jin haushi sosai,a yanzu ne ya shirya taba ta ko kebewa da ita da kuma neman aurenta domin ya lura kamar Aliyu yana kishi ne, ba taba ta ko kebewa da ita kawai ba ya dauki alwashin har kiss sai ya mata a gaban Aliyu sai dai idan mutuwa zan yi ya mutu idan kuma ya fusata shi sai ya yi mai gaba daya daman dai aurenta zai yi dan haka yana jin ko kaiwa yai a jikinta ba wani abun ba ne face samun damar da zai saka Mama Fulani da duk wani da zai masa karan tsaye ya amince ya aureta.
“Muhseen”
Momy ta kira shi da karfi jin tana ta kiransa kadan be amsa ba tana can wata duniyar yana tunani. Kallonta yai sai yai murmushi.
“Momy magana kike?”
“Ina ta magana baka ji ni ba, lafiya dai?”
“Wallahi Momy ba lafiya ba, abunda Aliyu yake min ne bana jindadins akan yarinyar nan”
Momy ta zauna a kujerar dake kusa da tashi.
“Mi yake maka? Daman Husna ta fada min jiya kun yi fada miya faru?”
“Momy bana da halin nai magana da yarinyar ko na kebe da ita sai ya saka zargi, kuma wallahi Allah ya sani bana da wani manufa akanta bace na aurenta”
Da mamaki Momy ta kalleshi.
“Aure kuma?”
“Eh na taba fada mata tun a lokacin da take Abuja cewar ina sonta, Mama ma ta san da maganar sai dai bata yarda da ni ba, kin san yadda take tsanar talaka tana ganin kamar kaskancine na auri mace kamat Ataa, amman ni har ga Allah ina son ya Momy dan Allah ki shige min gaba”
Ya fada yana wani marairaicewa kamar zai saka kuka.Maganar sam ba tai ma Momy dadi ba sai dai ba zata muna nuna masa ba.
“Amman Muhseen yarinyar nan yanzu ba soyayya ko aure ne a gabanta ba, ta mahaifiyarta take”
“Na sani Momy, ni ma ban yanzu nake nufi ba, sai hankali ya kwanta, amman Momy ke kadai zan iya rikewa domin ke nake da tabbacin za ki fahimtar da Mama kuma ki share min hawaye na”
“In-Sha-Allah ni mai maka komai ne Muhseen, bari na tashi na kira ta fito muje asibitin na gama abincin”
Momy ta fada tana mikewa tsaye cikin yanayin na rashin jindadi.
*Khadeeja Candy*
ZAKI
By Khadeeja Candy
34...
Bayan fitar Aliyu Amina ta sake shigowa dakin ta dauko min man shafi na shafa sannan ta ba ni tufafi na saka ta fesa min turare da kanta.
“Gaskiya kina da kyau Aisha mashallah ga gashi, na ga har kin fi Mamanki kyau ma”
Na yi murmushi ina kallon kaina a madubi.
“Baba na biyo Babana yana da kyau sosai”
“Gaskiya ba laifi kina da kyau sosai Wallahi”
Kasa nai fa kaina ni kaina a yanzu sai na ga kamar na fi da kyau, domin jan yadi ne a jikina irin mai fitar da kyau farar mace.
“Bari na gyara miki gashinki”
Ta warware min gashin kaina ta ta dauko wani katon mataji ta shace min kaina ta saka min jan ribbon daga kasa kuma ta barbarza shi a bayana, sannan ta daura min dankwali ta shafa min kwalli a ido har zata shafa min jan baki sai Momy ta shigo. Murmushi na gani a fuskarka ita kanta da kalleni sai da ta yaba kyau na.
“Ai tayi kyau a haka Amina karki shafa mata jan baki sai kace wanda zai je gurin biki, ta so muje asibitin sai ki karya a can”
“Tau”
Na amsa ina mikewa tsaye sai amina ta dauko wani karamim mayafi ta dora min a kafada.
“Dan Allah Momy dan tsaya nai mata hoto”
Wayarta ta dauko tai min hoto ta sai kuma ta dauke mu tare sannan na bi bayan Momy daman ta dade da fita daga dakin.Ko da na fito babu kowa a dakin sai Muhseen yana zaune saman kujera yana cin dankali a plate ganina yasa shi mikewa tsaye yana kallona fuskarsa da murmushi. Kofa na nufa sai ya kira ni.
“Ataa...”
Tsayawa nai na kalleshi ba tare da na amsa ba har ya karaso kusa da ni ya kai hannunsa zai taba fuskata sai na kwace, fadada murmushinsa yai ya saka dayan hannunsa aljihu.
“Aliyu ya ce miki wani abu kaina ne? Ya ce miki ni dan iska ne ko?”
Na yi kasa da kaina ba tare da na ce masa komai ba.
“Ba dan iska ba ne ni, tun na ke a rayuwata ban taba aikata zina ba, dan kuma na ce ina son ki saboda kina da kyau ba laifi ba ne, shi kanshi da ba ki da kyau da ba zai kula ki ba”
Ya dan yi shiru kamin ya sake kallona ya ce.
A harabar gidan yai parking ya fito yana saka wayarsa aljihu ya nufi kofar falon kai taaye ba tare da tsoro ko tunanin komai ba. Kamar yadda ya tsammata a tsaye ya samu Rahma cikin falon fuskarta futik futik alamar ta sha kuka har ya gode Allah.
“Ina ka kwana Aliyu?”
Ta tambaya tana doso inda yake idonta cike da hawaye. Tsaye yai yana kallonta har ta karaso kusa da shi.
“Ni ya kamata na tambaye ki ina kika je saboda ni na aje ki ba ke kika aje ni ba, na zo gidan nan da rana ban same ki ba”
“Ka sani kuma kai ka bani dama idan ma na fita ba ya wuce na je gida ko kuma gurin kawaye na, amman kai baka kwana a gida ba Aliyu, kuma na ta kiran wayarka baka daga ba, na kira Siyama ta fada min baka gida ina kaje?”“Fushi nai na bar gidan na kwana a gidan gona na dauka ko ba zaki dawo ba”
“Amman baka saba haka ba, kuma baka taba yi ba Aliyu”
Ya rika fuskarta da hannayensa biyu yana shafa kumatunta da babban yatsansa.
“Karya zan miki?”
“Amman.... ”
Be bari ta fadi abunda zata fada ba ya hade bakinsa da nata ya shiga aika mata da wani irin sako mai muhimmaci da girma, sakon daya sauko masa tun a lokacin da yai arba da surar Ataa wace rabin jikinta kw waje, cinyoyinta gashin kanta ta ya jike da ruwa ya kwanta a jikinta da goshinta ga fari da kuma gurin wuyanta da ke ta sheki.
Tsayuwar ce ta gagaresu har ta kai ga yayi baya ya jingina da kofar falon, sai kuma juyar da ita ta zama ita ce jikin kofar shi kuma ya mata rumfa. Duk yadda Rahma ta zo ya hakura har su isa daki kasa hakura yai daman haka yake idan abun ya bijiro masa baya jira kuma baya iya yiwa mace uzuri matukar uzurin ba na musmmman ba ne, domin Aliyu ba shi da hakuri a wannan babin.A falo sukai komai daga bisani ya rumgume matarsa suka shiga bedroom dinsa a tare sukai wanka kamar yadda ya saba mata bayan sun fito ya saka wasu tufafi ita kuma ta daura tawul domin babu tufafinta a dakinsa, a kan gadonsa suka kwanta yana rumgume da ita har bachi yai gaba da shi.
Be farka ba sai da aka kara kiran sallah azahar, shi ya riga sauka saman gadon ya shiga bathroom ya dauko alwala fito sannan ya tashe ta, sai da ya tabbatar ta tashi zaune sannan ya sumbanci goshinta.
“Tashi ki yi sallah”
“Aliyu motar na ga ya fashe a gaba”
“Yeah accident muka samu amman da sauki Allah ya tsare babu abunda ya faru”
“Garin ya? Allah ya kare tsarewa”
“Amin”
Ya fada tare da daukar agogonsa ya daura a hannun sannan ya fice daga dakin yana fadin
“Na tafi masallaci”
Da kallo ta bishi har ya fice, sannan ta kawarda idonta ta dafe kanta ita dai har yanzu bata gamsu Aliyu ya kwanta gidan gona saboda ta fita ba, be taba haka ba be kuma tana haka ba.
MUHSEEN POV.
Ransa be taba baci kamar yau ba, ya rasa dalilin daya saka Aliyu yake shigar masa hanci, iyakar abunda ya sani yana son Ataa saboda tana kyau kuma ya san ba haramun bane son mace mai kyau and yes Ataa ta kai mace da za a kalleta a so ta, daman ya dade yana som aure mace mai kyau, bayan son na aure ba shi da wata manufa zuwa ga Ataa amman yadda Aliyu yake masa ya sashi jin haushi sosai,a yanzu ne ya shirya taba ta ko kebewa da ita da kuma neman aurenta domin ya lura kamar Aliyu yana kishi ne, ba taba ta ko kebewa da ita kawai ba ya dauki alwashin har kiss sai ya mata a gaban Aliyu sai dai idan mutuwa zan yi ya mutu idan kuma ya fusata shi sai ya yi mai gaba daya daman dai aurenta zai yi dan haka yana jin ko kaiwa yai a jikinta ba wani abun ba ne face samun damar da zai saka Mama Fulani da duk wani da zai masa karan tsaye ya amince ya aureta.
“Muhseen”
Momy ta kira shi da karfi jin tana ta kiransa kadan be amsa ba tana can wata duniyar yana tunani. Kallonta yai sai yai murmushi.
“Momy magana kike?”
“Ina ta magana baka ji ni ba, lafiya dai?”
“Wallahi Momy ba lafiya ba, abunda Aliyu yake min ne bana jindadins akan yarinyar nan”
Momy ta zauna a kujerar dake kusa da tashi.
“Mi yake maka? Daman Husna ta fada min jiya kun yi fada miya faru?”
“Momy bana da halin nai magana da yarinyar ko na kebe da ita sai ya saka zargi, kuma wallahi Allah ya sani bana da wani manufa akanta bace na aurenta”
Da mamaki Momy ta kalleshi.
“Aure kuma?”
“Eh na taba fada mata tun a lokacin da take Abuja cewar ina sonta, Mama ma ta san da maganar sai dai bata yarda da ni ba, kin san yadda take tsanar talaka tana ganin kamar kaskancine na auri mace kamat Ataa, amman ni har ga Allah ina son ya Momy dan Allah ki shige min gaba”
Ya fada yana wani marairaicewa kamar zai saka kuka.Maganar sam ba tai ma Momy dadi ba sai dai ba zata muna nuna masa ba.
“Amman Muhseen yarinyar nan yanzu ba soyayya ko aure ne a gabanta ba, ta mahaifiyarta take”
“Na sani Momy, ni ma ban yanzu nake nufi ba, sai hankali ya kwanta, amman Momy ke kadai zan iya rikewa domin ke nake da tabbacin za ki fahimtar da Mama kuma ki share min hawaye na”
“In-Sha-Allah ni mai maka komai ne Muhseen, bari na tashi na kira ta fito muje asibitin na gama abincin”
Momy ta fada tana mikewa tsaye cikin yanayin na rashin jindadi.
*Khadeeja Candy*
ZAKI
By Khadeeja Candy
34...
Bayan fitar Aliyu Amina ta sake shigowa dakin ta dauko min man shafi na shafa sannan ta ba ni tufafi na saka ta fesa min turare da kanta.
“Gaskiya kina da kyau Aisha mashallah ga gashi, na ga har kin fi Mamanki kyau ma”
Na yi murmushi ina kallon kaina a madubi.
“Baba na biyo Babana yana da kyau sosai”
“Gaskiya ba laifi kina da kyau sosai Wallahi”
Kasa nai fa kaina ni kaina a yanzu sai na ga kamar na fi da kyau, domin jan yadi ne a jikina irin mai fitar da kyau farar mace.
“Bari na gyara miki gashinki”
Ta warware min gashin kaina ta ta dauko wani katon mataji ta shace min kaina ta saka min jan ribbon daga kasa kuma ta barbarza shi a bayana, sannan ta daura min dankwali ta shafa min kwalli a ido har zata shafa min jan baki sai Momy ta shigo. Murmushi na gani a fuskarka ita kanta da kalleni sai da ta yaba kyau na.
“Ai tayi kyau a haka Amina karki shafa mata jan baki sai kace wanda zai je gurin biki, ta so muje asibitin sai ki karya a can”
“Tau”
Na amsa ina mikewa tsaye sai amina ta dauko wani karamim mayafi ta dora min a kafada.
“Dan Allah Momy dan tsaya nai mata hoto”
Wayarta ta dauko tai min hoto ta sai kuma ta dauke mu tare sannan na bi bayan Momy daman ta dade da fita daga dakin.Ko da na fito babu kowa a dakin sai Muhseen yana zaune saman kujera yana cin dankali a plate ganina yasa shi mikewa tsaye yana kallona fuskarsa da murmushi. Kofa na nufa sai ya kira ni.
“Ataa...”
Tsayawa nai na kalleshi ba tare da na amsa ba har ya karaso kusa da ni ya kai hannunsa zai taba fuskata sai na kwace, fadada murmushinsa yai ya saka dayan hannunsa aljihu.
“Aliyu ya ce miki wani abu kaina ne? Ya ce miki ni dan iska ne ko?”
Na yi kasa da kaina ba tare da na ce masa komai ba.
“Ba dan iska ba ne ni, tun na ke a rayuwata ban taba aikata zina ba, dan kuma na ce ina son ki saboda kina da kyau ba laifi ba ne, shi kanshi da ba ki da kyau da ba zai kula ki ba”
Ya dan yi shiru kamin ya sake kallona ya ce.